Showing 57001 words to 60000 words out of 286330 words

Chapter 20 - Gidan Asali complete by boss bature

29 May 2026

14

yakai ™arshen maganar wani irin murmushin farin ciki ya bayyana akan fuskar kowannansu,saboda yayi maganar ne cikin harshen da zasuji,wata irin nauyayyiyar ajiyar zuciya abusufyan ya shiga saukewa,nan take yaji wani irin sanyi ya ratsa zuciyarshi,duk da yayi mamakin zuwan modibbo wurin Waurin auran nashi saboda bai ganshi ba,amma tunawa da irin dubban al'ummar dake a masallacin kuma ya kasance ranar juma'a ne ana kammala salla aka W aura auren nasu,tabbas bazai iya tantance kowa dake a wurin ba,amma ko a lokacin bayan an W aura auren sun koma gida sai da baba buzu ya kirashi gefe guda yake sanar dashi cewa""Wani babban malami,yayi mashi alheri bayan sun fito daga masallaci,kuma yana tunanin cewar Kamar jininsu ne saboda yaga kamannin Hajiya ameena a fuskarshi,a lokacin Abusufyan bai gane wanene ba,sai yau da modibbo yayi maganar nan kwatsam ya zancen ya faWo mashi aranshi bayan ya shiga zurfin tunani,tabbas kuwa modibbo ne,"

"Murmushi modibbo yayi tare da kallon Abusufyan yace""nasan zakayi mamaki,saboda nazo Waurin auren ka batare da sanin kowa ba,uzuri ne ke gare ni a lokacin shiyasa ban nemeka ba,don nasan "",muddin ka ganni a lokacin saika nace akan in tsaya"

"ya ™arasa maganar tare da mayar da idanunshi kan Ammi,tun kafin ya kuma cewa wani abu,muryarta tamkar zata fashe da kuka tace""Amma yaya kasan da maganar auren nashi shine ba'a sanar dani"

?ba?saboda me

",Saboda halinki""! Kai tsaye ya bata amsa"""

"Tabbas naso in sanar dake ko alokacin,saboda kinsan cewa ni bana jin shakkarki,hajiya ameenace ta "" rokeni akan cewar karna sanar dake,saboda hakan zai iyasa ki fusata harma ki yanke ma Abusufyan hukunci mai tsanani,kuma a ™arshe zumuncin dake tsakaninki da ita ya tarwatse,dana nace akan zan sanar dake har kuka saida tayi mun,wannan dalilin ne yasa ban sanar dake ba,kuma ana haka daga baya kwatsam naji labarin mutuwar auren Abusufyan Win,hada ™arin haka yasa akabar zancen gaba Waya,ashe yarinya ta fita da cikinsa ta auri wani,to kinji dalilin dayasa mu kanmu bamu san da ya'yan "",nashi ba,har suka kai wannan girman a hannun mijin da ta aura daga baya"

"Dakatawa yayi da maganar,falon yayi shiru na wani lokaci,kafin ya mayar da idanunshi kan Sgr dake "",zaune,yace mashi""ka kunna mata audio din nan daka kunna mun itama ta saurare shi"

"Okey,""ya amsa mashi tare da,daddana wayar hannunshi,ya shiga audio din tare da kunnashi,sannan "" ya mi™e tare da ™arasawa kusa da kujerar da Ammi ke zaune ya mi™a mata wayar,yatsun hannunta na kerma tasa hannu ta kar6i wayar tashi,ta ajiye asaman hannun sofa Win tana sauraronshi,wannan audio din na labarin da abusufyan ya bayar ne da kuma Labarin dasu sehrish suka bayar na irin ukubar da suka sha a hannun ya sayyadi,ashe ranar da abun ya faru,Sgr ya Wauki audio na maganganun da sukayi kaf acikin wayarshi,tabbas shi ba ™aramin jami'in Soja bane!yana Aikinsa wani lokacin tamkar jami'in sirri,Na jinjina masa,da irin baiwar da Allah yayi mashi da kuma irin kwazon dake gare shi,ta ko ina"

"~~~Sgr ya haWa,shiyasa nace maku shi Win komai nasa Extraodinary ne"

"Mi™ewa junaid yayi tare da ru™o hannun Mommynsu yace""Shikenan mommy tunda mun"

"kammala discussion din,ki taso muje falo pls,kada kice baki zuwa,in ba haka ba raina zai 6aci,wlh ko abincin dare bazanci ba,indai kika ™i zuwa gaishe da modibbo,"""

"Cike da mamaki tace""Modibbo?kana nufin mahaifin maryam oummunsu Omar?"

",daga mata kai yayi alamar eh"

"Shiru tayi tana wani tunani,a iya saninta modibbo mutunne mai mutunci sosai,saboda shine ya taka ma Ammi burki a lokacin da taso Abba ya sake ta,tabbas bazata ta6a mantawa da halarcin da modibbo yayi mata ba,"

"Ganin ta mi™e yasa junaid sakin murmushi yace""mommy zaki ko""? Jinjina mashi kai tayi alamar eh,"

"Janyo hannunta yayi har suka ™araso falon,ganin hankalin mutanen dake acikin falon gaba daya yana akan Audio din da ammi ke saurare,hakan yasa itama ta samu wuri ta zauna,junaid ma ya zauna gefenta,yayin da idanunshi ke akan su sehrish,sam basu lura dashi ba saboda hankalinsu duk ya tashi,a sakamakon Audio din da aka kunna,saboda sun tsani jin labarin rayuwarsu,ko miskala zarratin,"

"Kowa ya natsu yana sauraron audio Win,lokacin da Abusufyan ya kammala bada tarihin rayuwarshi da abu,sai next audio Win ya shiga wanda Jahad ke bada labarin rayuwarsu,nan take hankalin AMMI yayi mugun tashi,jikinta har tsuma yakeyi,tuni wasu siraran hawaye suka shiga zarya a kuncinta,ita kanta Alexandra jikinta ba ™aramin sanyi yayi ba,tunda take arayuwarta bata ta6a jin tausayin wani Wan adam ba,daga ita har ammin kamar yadda sukaji tausayin waWannan bayin Allahn ba,Very heart touching"

",story,wanda duk wani mai imani In ya saurareshi dole ya zubda hawaye,in ma baiyi kuka ba"

"Ganin yadda hawaye ke sintiri akan fuskar AMMI yasa Omar ya cire hanky daga aljihunsa ya mi™a mata,dama kamar yasan cikin bu™atarshi take,a fuskarta ta kifa hankacif Win,ta fashe da matsanancin kuka mai cin rai,kowa yayi mamakin yadda Ammi ke kuka,cikin shesshe™ar tace""ku kashe mun audio ',din nan ya isa haka,kunnuwa na bazasu iya jurar jin wannan tashin hankalin ba"

"dama Audio Win yazo ™arshe,junaid ne ya mike ya Wauki wayar,tare da mi™a ma babban yayansu ita,ya"

",kashe audio Win"

"Shiyasa akeso ko da yaushe mutun ya kasance mai sau™in kai,kada ya cika tsaurara "" al'amurransa,yanzu da ace banzo ba,da shikenan,haka zaki kora yaran nan,ke baki tsaya kinyi bincike ba,kuma baki saurari bayani daga gurin kowannansu ba kawai kin tashi kin yanke hukunci,sai daga ""baya kuma kizo kina danasani"

"da™yar ammi ta iya furta""Astagfurullah Allah na tuba!ka yafe mun,rashin sani ne yasa na kirasu da shaggu,game da halin da yaran nan suka tsinci kansu,duk laifin mahaifinsu ne,shine silar komai,duk da daman Allah ya ™addara faruwar hakan babu wanda ya isa ya hana,amma Abusufyan bai kyauta ma rayuwarsu ba,meyasa bai sanar ma kowa ba don aWauki mataki?saboda kawai yayi mashi barazana?Amma dai Allah ya tsine ma fasi™in mutumin nan,Wlh bazan barsu ba,saboda me laifin kakansu zai shafe su?wannan wata irin mugunta ce mara kan gado,?bai tsaya a iya kan ya'yan salahudeen ba,hada jikokin duka yake Waukar fansa akansu,?kuma shima salahudeen Win daya kashe mahaifinsu ae don saboda mugayen laifukan da aka kamasu dashi ne,Waukar fansar ta mutun ukuce suke Wauka,mahaifinsu da kuma mahaifiyarsu,da kuma wannan Wan koran nasu,dukkansu Allah zai toni ',asirinsu"

"Jinjina kai modibbo yayi yana sauraronta saida takai ™arshen maganarta,tukunna yace""ba komai ne yasa na tako nazo ™asar nan ba,face don abu uku,kuma ina fata zaki bani haWin kai domin asamu maslaha atsakaninku gaba daya,saboda baza a ta6a cin nasarar gano waWannan masu Waukar fansar"

"ba,har sai ku na cikin gidan kun fara haWa kanku,in ba haka ba,munafukan dake shirya maku zagwan"

"™asa zasu samu nasarar cin galaba akanku,ta hanyar rarraba kawunanku,saboda ni inaji araina cewar"

"'!masu shirya wannan ma™ar™ashiyar suna ATARE DAKU!sun shiga cikinku,suna acikin rayuwarku"

"Wannan maganar ba ™aramin jijjigasu tayi ba,don sai da kowannansu ya Wago yana kallon fuskar"

",modibbon"

"Nasan zakuyi mamaki amma nan gaba sannu a hankali zaku shaida maganata,yanzu dae bari inyi "" "",abunda ya kawoni"

",AISHA"" Ya ambaci sunan Ammi,muryarta asanyaye ta amsa mashi da Na'am"""

"Banaso in ™arajin wani ™orafi akanki!wannan ne na farko kuma wannan ne na ™arshe!idan har kinaso "" ki zauna lafiya,to ki gyara tsakaninki da ya'yanki!da kuma tsakaninki da Jikokinki,na uku kuma shine tsakaninki da surukarki fatima,""ya ™arasa maganar yana nuna Alexandra da sandar hannunshi,Wagowa ammi tayi tare da kai idonta kan Mommynsu junaid wadda itama kallon nata takeyi,kawar da kanta tayi"

",gefe batare da tace komai ba"

"Cigaba da magana modibbo yayi,""Allah ma mukanyi masa laifi kuma ya yafe mana,balle mu ΄an adam,fatima bata yi maki laifin komai ba,tun farko koda kike mata magana take mayar maki saboda kin nemi cin zarafinta ne!wanda kuma ba kowa ne zai iya jurewa ba,balle ita da take jar fata,yanayin rayuwarsu ko ince tarbiyarsu ba irin tamu bace,don da a ™asarsu ne kikayi mata haka zata kaiki ™ara kotu ne a yanke maki hukunci,babu ruwanta da Cewar ke surukarta ce,sannan kuma bai kamata ki nuna mata ™iyayya ba,duk maison naka ae masoyinka ne!Wanki fa takeso,kuma saboda son da take mashi tabar iyayenta da kowa nata tazo ™asar nan,inda bata san kowa ba,ko tsoron acutar da ita batayi ba,bakowa ne ma zai iya wannan kasadar ba,don haka yakamata ki so fatima saboda masoyiyarki ce,ba ma™iyiyarki ba,idan don ta kasance farar fata ce,damu dasu shin ba Allah bane ya halicce mu ba?ya"

",banbanta mu ne?ko wani yafi wani ne""? Ya Wan jinkirta da maganar yana kallonta"

"Kafin ya Waura da cewar""Yakamata ki ajiye wannan gabar dake tsakaninki da ita,Yanzu fatima ta wuce suruka a wurinki,tamkar ΄'a take a wurinki,tunda ta hayayyafa da Wanki,yakamata kiyi alfahari da ita saboda itace ta haifa maki Waya daga cikin jikokinki wanda duniya take alfahari dasu,waWanda suka "",Waukaka darajar mu a idon duniya"

""",Nauyayyiyar ajiyar zuciya Ammi tasaki tare da gyaWa kai tace""Insha Allah komai ya wuce"

",Murmushi Abba ya saki ranshi fari tass kamar an yi mashi albishir da gidan aljanna"

"Sannan kema Fatima inaso ki ajiye dukkan wasu makaman ya™in ki,kibi surukarki tamkar "" "",mahaifiyarki,kiyi mata biyayya amatsayinta na wadda ta tsugunna ta haifi uban ya'yanki"

"Fuskarta Wauke da murmushi tace""Nima a wurina komai ya wuce,dama saboda ™iyayyar da take nunamin ni da ya'yana ne yasa nima nake ™inta,amma daga yanzu insha Allah babu wanda zai ™ara "",jinkan mu"

"Tana kai ™arshen maganar junaid yace""Gaskiya,wannan sulhun bai cika yadda akeson shi ba,Mommy da Ammi basu ta6a yin koda musabaha ba,yakamata yau su tashi su rungume junansu ta hakan ne zamu "",gane cewar sun shirya da junansu"

"Gaba Wayansu suka saki murmushi,mi™ewa Alexandra ta farayi kamin Ammi itama ta mi™e,suka ™arasa tare da rungume juna,tafi su Abba suka shiga yi wanda hakan yaja hankalin sauran matasan gidan,har suka firfito cikin falon don suga me ke wakana,ae koda su kayi arba da Ammi da Alexandra rungume da juna,nan fa suka shiga sowa,abun ba ™aramin farin ciki ya sanyasu ba,musamman su"

",Fawan don sun jima suna jiran wannan ranar tazo,ashe da rabon zasu ganta da idanuwansu"

"Ki yafe mun duk abubuwan da nayi maki,kuma inaso ki sani ba don bana sonki bane yasa nayi maki "" hakan ba,kawai haline irin nawa,da kuma sharrin shaiWan"" Ammi ce tayi maganar ayayin da take raba"

",jikinta daga na alexandra,fuskar kowanansu Wauke da siraran hawaye"

"Murmushi alex ta saki kafin tace""Allah ya yafe mana gaba Waya,inaji kamar nafi kowa farin cikin wannan ranar,""tayi maganar fuskarta Wauke da dariya,suna cikin rahar nan sukaji ana Waukarsu hoto ket"

!!ket

"Da sauri suka waiga don su ga wanene,ashe wai fawan ne ya Wauko camera Winsu,yana Waukarsu hoto yana faWin""yau a daily trust dole su buga wannan gagarumin labarin,zazzafan gaske,Ammin mu wato kakarmu a yau ta rungumi surukarta wadda ta kasance mahaifiyarmu bayan sun dade suna shan "", gwagwarmaya"

"Dariya sosai su kayi,ganin ya sanyasu raha,yasa shi cewa""Abba mu shigo ciki a ™arasa tattaunawar"

?tare damu

"Fuskar Abbansu Wauke da murmushi yace""why not,a yanzu an sasanta komai,an samu maslaha,zaku "",iya zuwa ku zauna"

"Jin haka yasa suka ™araso ciki,gaba Wayansu ne hada su twins jabeer,khaleed irfan dasu kanal,wuri"

",suka samu suka zazzauna a ™asa"

"Junaid yace""Yawwa Amminmu,yanzu saura Uncle Winmu bawan Allah,yayi missing Winki sosai"

".yakamata shima ki rungumeshi,ko yaji sanyi aranshi,""ya karasa yana langa6ar da kai"

",Juyawa Ammi tayi tare da kallon abusufyan wanda ke a zaune,idonshi na kallon ™asa"

"Gyaran murya ta Wan yi mashi,ya Wago da idonshi ya kalleta,cike da zolaya tace""So kake sai nace ka"

"?""taso"

"Fashewa yayi da dariya,kafin ya mi™e da sauri ya faWa jikinta,sosai ta rungume shi ajikinta,tana Wan bubbuga hannunta a bayanshi tace""nayi kewarka sosai,ka sani kuka Abusufyan,fiye da"

",tunaninka,hakanan ka tafi ka barni shekara da shekaru ""tana maganar hawaye na fita a idanunta"

"Wagowa yayi daga jikinta,idonshi na fitar da kwalla yace""Ki yafe mun Ammi,nasan ban kyauta maki ba,nayi maki abubuwa da dama wanda bakyaso,nasan cewa hada ha™™inki ne ke bibiyar rayuwata "". ,shiyasa ma harya shafi ya'yana"

"Hannu tasa tana share mashi hawayenshi tace""Na yafe maka abusufyan,dama ni burina shine ka dawo kusa dani,kuma Alhamdulillah,gashinan ka dawo cikin yan uwanka,naji daWin hakan sosai,Allah "",ya ™ara haWamun kanku"

",gaba Waya suka amsa da Ammin"

""",AMMI saura su rishi,su baki rungumesu ba,kalli fa kiga yadda duk suka shiga damuwa,bayin Allah"""

"junaid ne ya sake yin maganar yana raku6e fuska,alamar tausayi"

"Kallonsu Ammi tayi,sun cunkushe wuri guda kamar kifin gwangwani,musamman Sehrish jikinta har lokacin sae kerma yake,a hankali Ammi ta taka izuwa inda suke,ta zu™unna agabansu,sannan takai hannunta tare da shafa fuskokinsu,kafin tace""dole in nemi yafiyarku,saboda na jefebku da mummunan kalma,bisa rashin sani,ina mai matu™ar baku Ha™uri akan abunda ya faru a rayuwarku!ba laifinku bane laifin wasu ne akeso a Waura maku shiyasa aka biyo ta hanyarku duk don a ™untata mana,amma nayi maku al™warin cewa Waya daga cikin waWanda sukayi sanadiyar wula™anta rayuwarku,Wlh bazai sha ba!daga rana irin ta yau zansa a fara bincike akansu har sai Allah ya tonu asirin kowannansu,kuma nayi maku al™awarin cewa,zansa akawo maku wannan fasi™in mutumin har inda kuke don ku wanke mun "",mummunar fuskarshi da tafukan hannayenku"

"Jin wannan maganar ta Ammi yasa Hosana fashewa da dariya,har white teeth Winta suka bayyana,dimples Win fuskarta suka lotsa,Jahad ma murmushi ne ya bayyana a fuskarta,sehrish ce kawai batayi murmushi ba,da alama kamar akwai wani abu dake damunta,duba da yanayin jikinta dake ta"

",kerma"

Ru™o hannayensu ammi tayi tare da mi™ar dasu tsaye sannan ta haWasu duka ta rungumesu

",sosai,ajikinta"

"Wani irin matashin murmushi ne ya bayyana a fuskar kowannansu dake a falon,ha™ika sunji daWin wannan ranar,tsakaninsu da Allah sai godiya daya bar Modibbo a raye har zuwa wannan lokacin,saboda shine silar komai daya faru ayanzu,da bai zo ba da akasin hakan ne zai faru, Addu'oi' Ammi ta shiga karantowa tana tottofa masu akawunansu,a ™arshe tace""Allah yayi maku"

",ALBARKA,""suka amsa mata da Amin"

"Komawa su kayi kowa ya zauna,itama ammin ta zauna,bayan kowa ya natsu Modibbo yace""ko akwai"

"?""mai magana acikinku"

""",Da sauri Abbansu junaid yace""Ina da magana"

"Modibbo yace""faWi kai tsaye muna sauraronka,"""

"Yawwa kawuna,dama akan maganar fatima ne da Abusufyan!har yanzu basu shiri a tsakaninsu,tun "" ',wani sa6ani da suka ta6a samu a lokacin baya,to har yanzu basa jituwa,yakamata aduba lamarin"

",Sunnar dakai ™asa Abusufyan yayi,kamar yadda itama alexandran tayi"

"Ae yanzu ko banyi masu magana ba,zasu shirya kansu ne ko don zumuncin dake a tsakaninsu,da "" "",kuma ΄a'΄ayensu"

"Murmushi kowannansu,yayi abusufyan yace""Insha Allah komai ya wuce a wurina,dama can ni ban ta6a ru™eta araina ba,nasan rashin kunyar da nakeyi mata ne a lokacin baya yasa take fushi dani har "",yanzu,amma ina neman afuwarta"

"Yana kai ™arshen maganarshi,Alexandra tace""Nima komai ya wuce a wurina,Allah ya yafe mana baki "",Waya,kuma ya ™ara haWa kawunanmu"

"Wani irin ihu junaid ya fasa,saboda tsabar farin ciki,hankalin kowa ya koma kanshi,ganin sun zuba mashi ido yasa shi sanya tafin hannunshi ya rufe fuskarshi,saboda kunyar data rufe shi,™asa ™asa yake sakin dariya,bakomai ne yasa shi wannan farin cikin ba,face Shiryawar da Momnynsu tayi da Uncle"

" ,Winsu,ko ba komai zai samu amincewarta wurin auren Waya daga cikinsu"

"Gobe da safe zan wuce damaturu,tunda naci nasarar haWa kawunanku,ina fata zaku kasance a haka ko "" "",bayan tafiyata,"" atare suka amsa mashi da cewa""Insha Allah"

",Amma mun jima bamu haWu ba,bazaka ™ara kwanaki ba""? Ammi ce tayi maganar"""

"murmushi modibbo yayi kafin yace""kada ki damu,tun da dai na shigo ™asar zaku dinga ganina ne akai "",akai,insha Allah"

"Alhamdulillah,The end nan bada jimawa ba,zan rubuta hakan insha Allah,nasan wasu"

.........har gabansu ya faWi rass

*SANARWA SANARWA*

*$$ME TAKEN NA AMARYA HUTAA*

"MUNA FARIN CIKIN SANAR DAKU

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login