Follow us on social media

Showing 57001 words to 60000 words out of 73194 words

Chapter 20 - Furuci Magana Mai Tsada by Mamyn Zarah

19 Aug 2026

129

yace

" Haba Himla maiye haka kike shirin aykatawa ? idan kikayi hakan kenan kin nuna ke d'anki yafi karfin hukunci kenan ko ? yanzu idan kikayi hakan kinanufin Abba da mama harma damu zamuji dad'in hakan ? yafakamata kisakeyin tunani wannan badede bane " wata irin harara tasakar mishi taza tsaki takama hannun Abdul sukabar gurin suna shiga mota tatadata tajata aguje dagudu dogarawan bakin get suka bud'e mata sabida sunga babu alamar zata saurara Koda aka sanar da Kaka cewa yayi shi Kam bazaice tadawoba tunda babu wanda yayi mata lefi hukuncine anyi ko gobe yaqara se anyimai hukunci sosai kowa kam baiji dad'in abin ba amma tunda Kaka yace abarta to yazama dole surabu da ita

A 'bangaran Amarya Bahijjat kuwa ko kad'an Akeey Zaffar bai saurara mataba sabida dama cikin matuqar matsuwa yake sannan ayanzu yanajin son Bahijjat sosai cikin ranshi abinda bai ta'ba tunanin zesake bama wata mace ba segashi zuciyar shi tasake amsar soyayyar wata akaro na 2 kwance Bahijjat tace saman kyakkyawan bed d'in ta sabida duk jikinta ciwo kawai yakeyi aguje baby tashigo hayewa saman bed d'in tayi tafad'a saman jikin Bahijjat tace

" Momy na yau ke zakimin wanka dama nace duk ranan da Momy na tadawo to dady yadenamin wanka se Momy na Kuma Momy ko naraba idan dady yakaini Skul kekuma seki d'akkoni idan muka tashi ko Momy " murmushi Aunty Bahijjat tayi lokaci d'aya taji tsananin son yarinyar tamkar itace tahaifeta dede lokacin Akeey Zaffar yashigo dubansu yayi yasaki murmushi yace " iyye wato baby yau batani kikeyiba ko wato kinga Momy ko ? to zomuje ayi wanka karki makara " sake kwanciya tayi jikin Aunty Bahijjat tace " a a ni Momy zatayi min " murmushi yayi yaqaraso bakin bed din Zama yayi yajawo babyn zuwa jikin shi yace " naji Momy zatayi miki amma ba yauba kibar Momy tahuta batada lafiya "

Kuka Baby tasaka tace " Momy kice ciwon yadawo jikina banaso kinayin rashin lafiya " sosai Aunty Bahijjat tayi mamakin wayo irin na baby hakan yasata tashi zaune cikin dabara ta sakko daga bed d'in kama hannun baby tayi tace " kinga natashi lafiya ta lau kinji muje ko " maqale qafad'a baby tayi tace " sede ki d'aukeni sabida shima Dady daukata yakeyi yakaini cikin toilet yamin wanka " murmushi Aunty Bahijjat tayi tad'auketa suka shiga toilet binsu da kallo Akeey Zaffar yayi cikin farinciki da soyayya

Tun daga wannan lokacin Aunty Bahijjat take bama baby tsananin kulawa idan bakasaniba bazakace ba itace ta haifetaba itakam babyn batasan hakanba domin dama batasan Mahaifiyar tata tarasuba ta d'auka tabbas Aunty Bahijjat itace Mahaifiyar tata yadda Aunty Bahijjat kekula da baby yasa Akeey Zaffar tsananin son Aunty Bahijjat jiyakeyi kamar yabud'e cikin zuciyar shi yasakata sabida tsananin so

2 weeks su Maher sukayi suka koma USA sosai su Ammin sukaji kamar karsu tafi to amma yaya zasuyi tunda basu kammala nasu karatun ba an had'asu da wasu hadiman dan kulada Iftahal sosai haka sukabar Egypt cikeda kewar su Ammin itako hjy Himla tunda tatafi har yau babu wanda yasakejin duriyar ta

Bayan wasu watatni cikin Iftahal yashigo cikin watan haihuwa dole Ammin takoma USA tazauna sabida kulada Iftahal sosai zakayi mamaki idan ka kalli irin girman cikin Iftahal Aunty Bahijjat kuwa har yanzu batada ciki izuwa yanzu baby tana yawan damunta akan tanason qani matar Yaya Ibrahim itama cikin nata yagirma itama Aunty Shukura ayanzu tana d'auke da cikin Wata hudu a bangaran Alhaji Tukur kuwa har yanzu Yana kwance cikin halin rayuwa ko muwa kashe dukiyar tashi kawai akeyi amma shiru kakeji

To Alhamdulillah ala kulli halin Ina matuqar godiya agareku masoyana πŸ˜‚πŸ˜‚πŸ˜‚ har naga idon 😳 besty da maman Baffa kai hajjo nifa bance book yaqareba kukuma sauran fans mai zakuce naga kun tamke fuska tokushi kurumin ku akwai saura yanzu akafara wasan πŸ˜‚πŸ˜‚πŸ˜œπŸ˜œ

Ayau safiyar asabar Iftahal tatashi da ciwon naquda tun tana daurewa har takasa Ammin talura da halin datake ciki shiko Maher yanajin haka yashiga cikin rud'ewa babu jira aka nufi asibiti da Iftahal cikin sauri doctors suka rufa kanta babu abinda Iftahal keyi se addu'a tun tanayi anaji har yakaiga takomayi cikin zuciyar ta sabida bakin nata yayi nauyi shiko Maher yakasa barin qofar room d'in hakama Ammin da Shanwul abu kamar wasa har dare Iftahal bata haihuba sosai hankalin Maher da Ammin yayi matuqar tashi har washe gari shiru kakeji sosai Iftahal tayi matuqar galabaita amma har kwanaki 2 kenan Iftahal taba haihuba shiga cikin room d'in Maher yayi cikin fad'a damatuqar tashin hankali yadubi doctor yace

" Gaskiya zan canzama matata asibiti kwana 2 fa kenan kunbar min ita sefaman Shan wahala takeyi to banga anfanin zuwa asibitin ba " dafashi Ammin tayi cikin sanyin murya tace " kayi haquri Saraki Koda wani asibiti mukaje tofa dole se Allah yakawo haihuwar nan kaqara haquri kacigaba dayin addu'a " wasu irin hawaye masu zafi sosai suka shiga gangarowa daga cikin idanun Maher qarasawa yayi bakin bed d'in yakamo hannun Iftahal yasaka cikin nashi d'ayan hannun yad'aura saman cikinta cikin raunin murya yace

" Haba kaiko wannan babyn dan Allah kafito ko Momyn taka tahuta haba my baby please dan Allah Ina roqonka kafito kabar wahalarmin da Mata dan Allah " ahankali Iftahal tace " My blood dan Allah kakiramin Abbana kace yazo yayafemin mutuwa zanyi My blood bazan iya ba Ina gab dakasawa dan Allah kakiramin shi " cikin sauri Maher yaciro wayar shi yana fad'in bazaki mutu kibarniba Sonahh in sha Allah zamu rayu tare kiran wayar yayi bugu 3 Abba yad'aga baijira Abban yafarayin magana ba yace " Abba dan Allah kataimaka kazo USA Iftahal tana asibiti kwana 2 kenan tana naquda amma har yanzu shiru tace kazo dan Allah kuma tana neman yafiyar ka nida kaina zanbiya kud'in jirginku Kai da Ummi dan Allah Abba kazo "

Cikin da kakkiyar murya Abba yace " bana buqatar kud'in jirgin ka " sekuma muryar tashi tayi rauni sosai yacigaba dacewa " nine yakamata nabiya kud'in jirgi dan zuwa wajan 'yata muna hanya in sha Allah samata wayar a kunne cikin rawar hannu Maher yasama Iftahal wayar a kunne cikin sanyin murya Abba yace " kwantar da hankalin ki Iftahal in sha Allah zaki haihuwa lafiya inanan zuwa nida Ummin ku sannan Iftahal nayafe miki duniya da lahira gamunan zuwa gareki cikeda tsananin soyayya fiye da dah mijin ki Yaya gaskiya Iftahal Ina matuqar son ki 'yata "

Wani irin numfashi Iftahal taja tace " Alhamdulillah " daga haka tace ga garunkunan 😳😳😳😭😭😭

Wai ashe cema Maher tayi ga wayar kanan " πŸ˜‚πŸ˜‚πŸ˜œhar naga idon wasu πŸ˜‚πŸ˜œ wannan numfashina da Iftahal taja yasata sakin wayar tafad'i sanadin ciwon dayataso fiye da dah cikin sauri doctor Sera tayo kanta ayfa abu seyafi dah cema Maher da Ammin sukayi sufita wani irin kallo Maher yayima doctor hakan yasa dole tarabu dashi fasowar kan baby yasa Iftahal sakin salati sabida azaba cikin hukuncin Allah babyn yafito had'ida tsanyara kuka zaro ido Maher yayi yadubi babyn yadubi Iftahal saurin shafa kan Iftahal yayi yana fad'in mashi Allah amma seyaji takamo hannun shi da 'karfi kukan wani babyn yaji saurin duban doctor yayi kafin yayi magana tayimai nuni da hannu ✌🏻sake maida duban shi yayi kan Iftahal wata irin zufa yaga tawanke fuskar ta tamkar an watsa mata ruwa d'ayan hannun nashi yasaka ya tallafo fuskar ta saurin fizge kanta tayi tace " Innanillahi wa'inna ilehirraju'uuuunn Hasbunallahu wani'imalwakil Al hayyu lu qayyum " tasaki wani irin nishi sega wani babyn 😳 cikin rawar baki Maher yace " wani Kuma doctor 3 fa ke...... " Kafin yarufe baki doctor tace gama wani nan 4 kenan "

Maher maisan sanda yafashe da kukaba amma yarasa kukan mai yakeyi kukan tausayin halin da Iftahal take ciki yakeyi ko kukan farincikin zuwan babys d'in shi 4 duniya jin kukan babys fiye da 1 yasa Ammin shigowa duban Iftahal dake kwance tayi tadubi Maher sannan tadubi inda jariran suke tace " gimbiya Saraki wa'incan babys d'in duka...... " kafin taqarasa Maher yace duka nawane Ammin duka yara 4 Alhamdulillah ala kulli halin tsarki yatabbata ga ubangijin halitta Allah kayimin kautar da duk duniya babu Wanda ya'isa yabani se Kai Kuma babu wanda ya'isa ya amsa se Kai Allah Ina godiya agareka marar adadi "

Saurin nufar gurin jariran Ammin tayi wani sassanyan kallo tabisu dashi sannan tashiga duba jinsin su sassanyan ajiyar zuciya tasauke tace " Saraki duka 2 Allah yahad'a mana 2 maza 2 mata Alhamdulillah Allah kenan mai kauta da qari ko yanzu namutu Allah yacikamin burina d'ah d'aya yazamarmin gari Allah karayamana wa'innan yara bisa sunna kasa suzama masu tsoran Allah masoya manzon Allah masuyima addinin Allah hidima Allah kawadatasu da lafiya da farincikin rayuwa Ameen ya Allah kabama dukkan musulmi mai nema ya Allah darajar Annabinmu Muhammad S.A.W "

Itako Iftahal samasama takejin su sabida ta galabaita sosai dubata doctors sukashigayi suko yara tsala kuka kawai sukeyi alamar lafiya suke wasu har sunkai hannu baki mazan kenan kunsan maza dacin tsiya tarwar suka bud'e idanunsu addu'a Ammin tashiga yimusu tana shafa musu cikin sanyin murya Iftahal tace " My blood kaje kaima kayima babys addu'a idan kagama kukan " dubanta yayi yasaki qayatatcen murmushi yace " ga Ammin can ni Ina nan senaga my Sonahh takoma normal " murmushi tayi tace " kaifa yanzu ubane suna buqatar d'aya daga cikin mu kaje kabar doctor sudubani nakoma normal kamar yadda kakeso kacema babys d'ina inayimusu maraba dazuwa sabuwar duniya


Comments please πŸ‘πŸ»

_Marmyn Zarah Ce_ πŸ₯°πŸ€πŸ»πŸ‘ŒπŸ»πŸ—‘ *!!!FURUCI!!!* πŸ—‘
πŸ’”πŸ’”πŸ’”
πŸ’”
*((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* πŸ’“β£πŸ’˜

Story and written
BY
NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸

Dedicated
To
My lovely
*Ummi*
And
Lovely
Daughter
*Zarah*

KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🀫

My Novels
1 NAYI RAYUWA DAKE
2 SANADIN ACCIDENT 2019
3 SAKAYYAR CUTA
4 RUFAFFIYAR ZUCIYA
5 HAYATUL MAHAYAT
6 MUGUN SARTSE

Loading....... πŸ“–πŸ–Š

πŸ—‘πŸ’” FURUCI!!!!!πŸ’”πŸ—‘


BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM

Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani

ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ
0005556335
JAIZ BANK


IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA

08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday

DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH

INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA

πŸ…Ώ 59 to 60

seda Iftahal tasake kwana cikin Asibitin sannan akabasu sallama kafin wani lokaci labarin haihauwar Iftahal yabazu ko ina Umma tanaji tace ay Ina itakam se USA su Abba kuwa jigin safe sukabiyo kafin wani lokaci tuni baqi sunfara sauka su Uncle kuwa tun kafin subaro Asibitin sukaje jama'a kuwa wasuma ba'asan suba amma sunzo ganin yan 4 Iftahal labarin haihuwar Iftahal ya iske Hjy Himla zaune take amma seda tami'ke tadaji cewar Iftahal ta haifi yara 4 wata irin ajiyar zuciya tasauke tace " yara 4 hmmm lalle yau kowa Yana cikin farinciki amma bandani dasannu zansaka kowa cikin tashin hankali " duban Abdul tayi dake gefanta tace " Abdul zanje USA barkar haihuwar Iftahal " murmushi yayi yace " tayay Momy bayan ayanzu mun manta dasu Suma sun manta damu karki manta tunda mukataho babu d'aya daga cikin su wanda yazo yace muyi haquri mukoma nide aganina karkije Momy sabida idan kikaje komi zai iya faruwa mubarsu kamar yadda muka kudurta " shiru Hjy Himla tayi tace kumafa hakane da wani shiri nike qullawa to amma yanzu katunasar dani idan naje na aywatar dawani abu to tabbas za'a zargeni tunda kowa yasan akwai takun saqa tsakanina da Saraki "

Jinjina Kai Abdul yayi yace " kingani kenan yauwa Momy mahaifin Lubna yacemin naturo iyayena sekiyima su Abba magana kinga kenan nakusa zama hamshaqin attajiri tunda dama sunce senayi aure zasubani dukiyata da mahaifina yabarmin Momy nankusa zan taka duk wani wanda naga dama amma abin haushina 1 har yanzu banida matsayin taka Saraki " duban shi Hjy Himla tayi tasaki ajiyar zuciya tace " hakane Sabida shi yariga yahad'a komi amma akwai wanda zamu had'a qarfi dashi wajan quntatama duk wani makusancin Saraki shine Alhaji Tukur " tsaki Abdul yayi yace " haba Momy wannan maikamada gawan tsayin watanni Yana kwance babu lafiya tayaya zamusamu abinda mukeso agun shi ? " Murmushi Hjy Himla tayi tace

" Yaro kenan ay seyatashi zamuyi komi Kuma yana gaf datashi sabida ayanzu haka munfitar dashi zuwa qasar daza'a yimai ayki yatashi " murmushi Abdul yayi yace " aha lalle zuciyata takusa warkewa daga baqin cikin danike ciki " dafashi hjy Himla tayi tace " qware kuwa "

Aunty Bahijjat zaune saman cushion ta d'aura baby saman cinyarta fuskarta d'auke da murmushi sanad'in jin haihauwar Iftahal jitake kamar tatashi sama taganta a USA yanzu sallama Akeey Zaffar yayi yashigo dubansu yayi yasaki murmushi yace " kaga uwa da 'yarta duk lokacin danashigo inajin farinciki marar misali musamman idan naga uwa da yarta agu d'aya Ina godiya ga Allah daya mallakamin wannan family Alhamdulillah " kafin Aunty Bahijjat tayi magana abokin Akeey Zaffar dake tsaye bakin qofar yashigo sallama yayi sannan yace " kabarni inatafaman tsayuwa kadage sefaman zuba kakeyi bakada niyyar yimin iso tonashigo Amarya kigafarceni "

Murmushi Aunty Bahijjat tayi shima Akeey Zaffar haka sannan yace " yi haquri ga guri zauna kasan duk mutumin dayasamu kyakkyawan family to idan yashigo gida mantawa yakeyi dakowa my dear wannan abokinane bamujima tare sosaiba shiyasa bakisanshi ba shidin police ne mataimakin Comishinan 'yan Sanda nanan munhadune sakamakon yarinyar shi dayakawo Hospital d'ina sunan shi Kabir Kabir yaude gaka cikin gidana " murmushi Aunty Bahijjat tayi suka gaisa sannan tamiqe taje kawome abun motsa baki binta Baby tayi aguje murmushi Kabir yayi yace

" Lalle baby kamar bakiga dady ba kinbi Momy " murmushi Akeey Zaffar yayi yace " hmmm inde baby ce bazata zaunaba sede idan Momyn tata tana wajan " jinjina kai Kabir yayi yace " to amma Zaffar kace ko shekara bakayi dayin aure ba ? amma gaku da 'ya wadda akintacena zatakai 5 yes ko ? " ajiyar zuciya Akeey Zaffar yayi yace " eh tabbas baby 'yatace tacikina amma Bahijjat ba'itace Mahaifiyar taba tata Mahaifiyar tadad'e darasuwa tun wajan haihuwar ta amma yanzu gashi baby tasamu wata uwar tamkar itace tahaifeta idan banine nafad'aba ko Wanda yasani babu maiganewa "

" jinjina Kai Kabir yayi yace Masha Allah tabbas kayi dacen mata " dede lokacin Aunty Bahijjat takawo musu ruwa da kayan ciyeciye " tsayin lokaci Kabir Yana gidan Akeey Zaffar sannan yayi musu sallama yatafi bayan yayima baby alkairi da kud'i masu yawa bayan fitar Kabir Akeey Zaffar yadubi Aunty Bahijjat yace kushirya gobe zamutafi USA ganin yan 4 " tsalle aunty Bahijjat tayi ta rungumai shi had'ida manna mai kiss a kuncin shi

Cikin masarauta kuwa kowa yace zashi hakan yasaka kaka cewa Sarki Zaid yatafi shida Umma dasu Aunty Faheemat su saje shida mama daga baya hakan kuwa akayi

USA

Su Abba nasauka daga jirgi akazo tarbarsu anashigowa cikin harabar gidan Abba yadubi Ummi yace " ikon Allah kenan lalle yau duk wata tantamata ansharemin ita wajan mamakin kud'in sadakin da Maher yabiya akan Iftahal wannan irin gida haka " murmushi Ummi tayi kafin tayi magana aka bud'e musu murfin mota suka fito har cikin part d'in su Iftahal akakaisu kwance Iftahal take amma cikin sauri tami'ke danufin Isa wajan su Ummi juwar dataji tad'ibaita yasata dole takoma tazauna cikin sauri Ummi taqaraso ta rungumai Iftahal hakama Abba kukan farinciki Iftahal tasaki tsayin lokaci suna ahaka sannan suka zauna kafin wani lokaci akacikasu da nau'in abinci kalakala babu jimawa Sarki Zaid da Umma dasu Aunty Faheemat suka iso suna shiga Akeey Zaffar da Aunty Bahijjat da baby su Suma suka iso kafin wani lokaci gida yacika da d'inbin jama'a kamar yadda Abba yayi alqawari Kuma yacika shine wanda yatauna dabino yabama kowane jariri sosai su Maimartaba sukayi murnar ganin Abba cike dafarin ciki agun 'yarshi bayan yagama yadubi Maher yace " kayi musu huduba " cikin jin kunya Maher yace " a a Abba nabaku dama " murmushi Abba yayi yace to Ina godiya da wannan kyauta to amma wane suna kaza'bar musu ? murmushi Maher yayi yace " mazande kasamusu Abba na da Abbee na amma matan nabaku dama dubada su 3 ne kakannin nasu ga Umma ta gakuma Ummi na sannan kuma Ammi na bansan waze ha'kura ba "

Dariya kowa yasaki cikin murmushi Ummi tace a a ni nahaqura zuwa gaba nasamu tawa takwarar " dariya suka sake saki duban Sarki Zaid Abba yayi yace " to nabarmaka matan kayi musu huduba kaine kasan sunayen nasu kaga kenan kai tsaf dakai kasamu wasu matan

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login