Follow us on social media

Showing 18001 words to 21000 words out of 79618 words

Chapter 7 - Sexxi'es House Complete Complete Hausa Novel by Aisha Maman Teddy

22 Nov 2025

1609



Mari.? Suka ji Muryar Hajiya Rahina ta faɗi cike da mamaki kamin tace " Aydaan Summy ka
Mara , kaman ta gaba da kai take ,itace fa Yayar ka? Sannan ma duk ba Wannan ba , akan Ƴar
Aikin ka zaka Mari jinin ka ?. Hajiya Rahina ta ƙare maganan dai dai Su Ammie , Hibba Hajiya
Fati Mahaifiyar Hibba duka suna shigowa ...Momy Me yasa zata Kama Aaliyah tana dukan ta ?
Me tayi mata? . Okay Akan Ita Aaliyah din shine ka marin Summy? ,Ammie tayi maganan tana
kallon Aydaan , wanda kamin tayi magana Hajiya Rahina tace" Saboda ta buge yar Aikin ta
,kasan laifin da tayi mata ne? Oh takan Aaliyah ka bugi Summy ke nan? .


Momy komai zan yi akan ta ,coz Ina Son Aaliyah ". Eiyee! Inalillalahi wai'inna ilaihir raji'un ,
Aydan.! Su duka suka haɗa baki Suna Faɗin Sunan shi na Mamaki . Yasss Mum I love her, nd
Ina so na Aure ta .


Jin Wannan maganan nasa da yanda iyayen suke bin Aaliyah da Wani irin kallo ,yasa Aaliyah
Saurin fitowa daga Bayan sa da Ta ɓoye tana Ficewa Bedroom ɗin Summy da sauri cikin kuka .

Aydaan Da Gaske ne Abun da kake Faɗi a yanzu ko Zafin Rai ne kawai irin naka yasa ka Faɗin
Haka?. Ammie tayi maganan cikin Sanyi irin nata . Kamin Aydaan yayi magana ne Hajiya Fati ta
amshi Ammie da fadin " ina ai Wannan Sai dai zafin Rai irin nasa kurum , ina shi ina me Aiki yar
Talaka? Ai Ammien Aydaan bar ma Wannan zancen kawai . Yaran nan maza inshallah duka

Auren gida zamuyi masu ,kuma muke shirin yin hakan ,don haka bar wannan maganan ma
kawai .

Aydaan ne ya juyo yana kallon Hajiya Fati kamin ya haɗiye Wani Ɗaci yana Kirar sunan ta da"
Mum da gaske nake yi. Ina Son Aaliyah , Kuma xan Aure ta...! Yana Gama Faɗin Haka bai jira
jin mai zasu ce ba ya juya fuuuu yana barin Wurin tare da nufar Ɓangaren sa .

Sannu da Ƙari kowa yallaɓai ". Sayyada tayi maganan tana kallon Aydaan da ya shigo a zafafe .
Ke tafi ki kirawo mun Aaliyah yanzu ,ki koma inda kike aiki daga yau bana bukatar kowa sai
Aaliyah . Tom Yallaɓai . Tace tare da Saurin juyawa tana nufar Sasan Ma'aikatan Gidan ,don
tasan tabbas a yanzu can zata ta tadda Aaliyah .

Ɓangaren babu kowa Sakamakon yanzu ne Hantsi ya fara ,kowa yana Part ɗin da yake Aikin sa
. A bakin Kofar Dakin Su ta ga Aaliyah tsaye ,ta juya baya , ko bata karisa ba tasan kuka take yi
....hummm ɗan taɓe Baki Sayyada tayi tare da cewa " Malama Yallaɓai Aydaan na kiran ki
yanzu . Juyowa Aaliyah tayi cikin Sauri ,Muryar ta na Rawa don duka ta gama Tsoracewa kamin
ta kalli Sayyada tana cewa " To ...to . Humm Wai kuka kike yi? To ai baki fara kuka ba ,tun da ke
kika jawo mawa kan ki masifa da kan ki ,banda shishshigi na talaka mene naki na saka bawan
Allah wanda yafi ki kaman sama da ƙasa taxarar ba'a magana , shine kika sa ya faɗa Son ki a
zuciyar sa ,saboda makirci irin naki ,ayi magana babu Wuyan kisa Kuka na mayaudara . Kallon
ta Aaliyah tayi idanun ta na kara taruwa da ƙwallah , girgiza kan ta tayi zata yi mawa Sayyada
magana akan ta fahimce ta ,amma sai Sayyada ta katse ta da Faɗin " Tafi Da'allah .

Juyawa Aaliyah tayi idanun ta na cigaba da tsiyayar da Hawaye Masu zafi , a haka ta nufi Part
ɗin Aydaan .

**

Zaune na tadda shi a daya daga Kujerun Falon , kiɗa ne ke tashi a hankali ,yayin da ya ƙure
Gudun AC na Falon . Idanun sa a lumshe yake , kaman Mai bacci , Amma kuma ba hakan bane
ba ,don tun da ta shigo yana kallon ta har ya ƙariko inda yake . Tsayawa tayi a kansa Tana
kama hannayen ta biyu don ta rasa me zata ce masa , Sai kuma kawai ta ja ta tsaya tana sa
hannun ta tare da goge Hawayen fuskar ta . Bani Ruwa na Sha ".


Taji Muryar sa yayi maganan ba tare da ya buɗe idanun nasa ba . Cikin Sauri Aaliyah tace to
tare da nufar Centre table din dake tsakiyan Falon , Hannun ta tasa tana tsiyaya masa Ruwan A
glass cup tana nufo shi dashi tare da miƙa masa .

Amsa yayi a wannan karon yana Ware Lulun idanun sa da suka kaɗa daga fari zuwa Jah .
Wuce ki cigaba mun da Aiki na ." To Yallaɓai . Aaliyah tayi maganan tare da nufar ciki tana barin
shi a Falon nasa na tsakiya . Da Ido ya raka ta har ta bar Falon ,kamin ya lumshe idanun sa

,yana sa hannun sa tare da dafe ɓangaren zuciyar sa .

**

Falon cike yake da Samarin gidan , Mubarak , Aaman Sauban da Sauran duk Wani Saurayi na
gidan ,Don duk cikan su babu mai mata bare Ɗa , shiyasa a kullum ɓannar su yawa take ƙara yi
, Basu da Aiki sai na neman mata , Suyi da Ƙannin su ,sannan suyi da Ƴammatan su na Duniya
, Sai dai duk lalacewa basu babu mai shan Barasa ko Sigari ,bar su da tacewan su Akan mata .
Kuma cikin su kowa da Sana'ar sa da Aikin sa . Aydaan Likita ne cikakken likitann Fiɗa , Yana
da Asibitoci sun kai biyar , Yayin da Aaman ya kasance Banker , yana ruling Manyan Bankuna
na ƙasashe da dama , Ashraf Architect ne , Mubarak Engr ne . Dukan su a sangarce Suka taso
,domin iyayen su mata sun gama lalata tarbiyyar yaran nasu . Hannun ta tasa tana Ture Aaman
Daga Jikin ta , don shigowar Hibba kenan ta Sanar masa Halin da Ake ciki na marin Summy da
Aydaan yayi ..... " Ƙwazin Aaman kasan me ya faru kuwa Tsakanin Yah Aydaan da Summy?.
Kallon ta Aaman yayi yayin da Sauran suke can suna hirar abun da ya da mesu ,bai wuce
maganan neman matan su , wannan yana Faɗin ga yanda yaji wannan yana ga irin dadin
Wance .. Allah ya shirya mana Zuri'a .


Girgiza Kai Aaman Yayi alamun a'a ,Wanda kamin Hibba tayi magana ne yasa Bakin shi yana
fito da harshen sa tare da Lasar daga Ƙasan wuyan ta ,zuwa Tsakiyar breast Ɗin ta . Lumshe
ido Hibba tayi tana jin Wani yanayi na tafiya mata . Harshen sa taji ya ɗaura a saman nipples
ɗin ta yana Tsotsan mata a hankali tare da yin ƙasa da braziya Ɗin ta . Hannun ta tasa cikin
Sauri tana Ɗaurawa a saman suman kan sa tana shafa masa tana furta " Wow , i love it Cousin
,uhmmm Ahhh ohh ....Ahhh tana maganan tana lumshe idanun ta. Murmushi yayi yana cigaba
da Sha mata kusan mintinan biyar kana ya Ɗago yana kallon Fuskar ta da idanun ta suke a rufe
,kana yace" Me ya faru.? Ware idanun ta Tayi wanda suka fara Sauya Kala , Hannun ta biyu
tasa tana tallabo Fuskar sa tare da Ɗaura bakin ta saman nasa tana cafkar harshen sa tare da
fara Tsotsan bakin sa . Numfashi su yasa Ashraf cewa " Oga Sir ku shiga daga ciki kar ku ɓallo
mana muma namu jarabar koya kukace? Dariya suka sheke dashi , Har da Aaman Ɗin da ya
ɗaga Hibba cak yana nufar restroom dun su da ita . Aje ta yayi yana nufar 3str tare da
kwantawa idanun sa na kallon sama , Itako Hibba tsayawa tayi sai da ta sauke kayan ta tuff
sannan ta nufo inda yake , Murmushi yake yi tare da bin Duk wani structure da kayan alatun
jikin ta da kallo yana lasar lips ɗin sa na ƙasa . Gaba Daya ya fara Ƙwarƙwarewa . Ba tare da ya
lura da isowan ta ba ,sai dai Hannun ta yaji tana masa kasa da mini boxer ɗin jikin sa , don
gajeren Wando ne a jikin sa . Ware ƙafafun ta tayi tana raba shi gida biyu tare da Hayewa
Saman Madam joy din sa tana zura ta cikin Virgina Ɗin ta ,lummmbumm ya shige ....Wani ɗan
ƙara suka saki a tare don jin Daɗin Dukkanin su , Hannun sa yasa yana kama Nonuwan ta tare
da ya mutsa su yana shirin kaiwa Bakin sa ,tayi Saurin haɗe bakin ta da nashi ,suna mouth
kissing cikin salo na jarabban sha'awa. A haka take juya Dama daman ta ,tare da cigaba da
zura Madam joy din sa tana yi kaman mai aukuwa akan sa . Babu abun dake tashi a restroom
din Sai numfashin su tare da ƙanƙane junan su , tsutsutsuuuu Shine abun da kake ji . To Ya
Allah kayi mana Tsari da sharrin shaiɗan , ka kawo Sauyi ga duk masu irin wannan rayuwa Ya

ALLAH .

**

Shigowa Gidan yayi yana bankaɗo Ƙofar Gidan , wanda yasa Hauwa Saurin Ɗago kan ta ,tana
kallon Salisu tare da cewa " Sannu da Dawo Yaya". Bai bata amsa ba sai juyowa da yayi cikin
tujara da banbami yana faɗin " Hauwa kije gidan ku ayi miki tarbiyyar yanda zaki zauna da miji
,na sake ki , ki tattara kayan ki ki bar mun cikin gida na . Tun da kin nuna bazaki iya zama da
hariji ba ,bayan kema jarababbiyar ne ....ai nasan dalilin da yasa kika ƙi bani kan ki ,saboda
yunwa ko mun yi ba zai miki dadi ba ... Kamin na fara kukan Daɗi kece Gaba....Innalillahi
wai'inna ilaihir raji'un , Salisu Saki...? Eh na sake ki nace , kije ayi miki tarbiyyar . Kuka Hauwa
ta fashe dashi , tare da Ɗaura Hannun ta aka , Salisu na tuba don Allah kayi hakuri ,kar ka mun
haka , ka barni na cigaba da zama a lemar Auran ka ,me zan faɗa mawa Baba ?. Na baki
mintuna uku kar na dawo na tadda ke ,kinji na faɗa miki . Dafe kai Hauwa tayi tana zubewa a
nan wurin tare da fashewa da kuka , Shi kam Salisu fita yayi yana bata Wuri .

**
Ƙarfe biyu na Ranar Talata , a hankali yake saukowa daga Up stairs Ɗin Falon , daga shi Sai
t.shirt da Gajeren Wando ,hannun da Ɗauke da Wayar sa sai keys din moton sa . Saurin
dakatawa Aaliyah tayi daga jera masa abincucuwan da take a dining area . Brk da Rana
Yallaɓai ". Wani Kallo yayi mata babu yabo babu fallasa . Takowa yayi inda take yana kallon
Fuskar ta ,wanda yasa Aaliyah sunkuyar da kan ta ƙasa . Ƙafarta ya kalla tare da bin yatsunta
da kallo . Dan cizan lips Ɗin sa yayi a zuciyar sa yana cewa " Aaliyah a mata tana cikin Yan
Sahun na uku , basu damu da maza ba ,koda sun san Dadin su , Zasu iya wata daya ko fiye da
haka ba tare da miji ba. Another problem , Ni Kuma bana iya Ƙwana Ban.... Yallaɓai wayar ka
na ringing. Yaji Muryar Aaliyah na katse ta . I love You ". Ya yi mata maganan ba tare da ya
dauki Kirar ba . Saurin sunkuyar da kan ta ƙasa tayi , Wanda kamin tayi magana taji Muryar sa
yana cewa" Ina Mama?.


Cikin Sauri Aaliyah ta Ɗago idanun ta tana kallon sa , Nan da nan lokaci guda ya tado mata da
fami na rashin Mahaifiyar nata . Hawaye ne ya fara bin Kuncin ta masu dumi da zafi . Lumshe
Lulun idanun sa yayi ,don ko bata faɗa masa ba ya fahimci Mahaifiyar nata ta Rasu ne . it's
Okay". Ya ƙare maganan cike da Muryar rarrashi . Yau zamu je Wani Wuri ki ,zaki raka Ni?.
Kallon sa tayi kamin tace " A'a . Me yasa ya tambaye ta kai tsaye . Shiru tayi masa , bata basa
Amsa ba , ɗan taɓe baki yayi kamin yace " Zan tafi mall nayi miki siyayya yanzu zamu je Inna
dawo . Kamin ta basa Amsa ya juya yana ficewa daga Falon . Da ido ta bisa har ya fita ,a
zuciyar Aaliyah tana cewa " mall fa yace zaije yanzu? Da kuma gajeren Wando zai fita? Gaskiya
tacewar gidan nan yayi yawa .

**

A parking lot ya aje moton sa tare da nufar ƙatuwar mall Ɗin wanda yake mallakin Ammien sa

ce . Saboda yafi son ya ɗauki komai da yasan zai mata kyau yasa Shi zuwa da kan sa . Tun da
ya iso Securities din Wurin ke aikin gaishe sa har ya shiga daga Ciki .... Ɓangaren Abaya da
Tarkacen mata ya nufa inda cikin Sauri mai kula da wurin babban mace ta biyo bayan sa cikin
girmamawa tana take masa baya . Aydaaannnnn.! Yaji an kira sunan sa na irin mamaki . Cike
da Miskilancin sa ya juyo yana kallon wanda ta kira sunan sa . Sarah". Ya furta yana bin ta da
kallo , wanda a lokaci guda ya tuno da Jidderh ,don Sarah Ƙawar Jidderh ce sosai ,amma ita ta
kasance suna da hali sosai .

Ina Jidderh na? Yayi maganan yana kallon Sarah ,wanda ta sakin masa Dariya tana cewa "
Bani card din ka zan kira ka ,ina tare da miji na ne , Amma ina maka Albishir da cewa " A da ka
rasa Jidderh ,amma a yanzu zaka Same ta , saboda Mijin ta ya sake ta yau kusan Kwana
takwas kenan ."

Alhmdlh , shine kalmar da Aydaan yayi yana saurin mika ma Sarah Card Din shi ,tare da juyawa
, Yana kallon Madam Silvaline tare da cewa " ki Hadomun Kaya Na mata a kawo mun moto ina
jira . Okay sir ".
**
Shigowa Falon Aydaan yayi ,wanda cikin Sauri Aaliyah ta ƙariko inda yake , Kallon ta yayi yana
cewa " She's back to me again". Kallon ban fahimta ba tayi masa , kamin yace " Jidderh t dawo
mun ,sun rabu da mijin ta yanzu naji labarin . Shashancin Banza.! Yaji Muryar Ammie ya katse
sa daga Bayan sa . Wacce Jidderh? Aydaan ko da mata sun ƙare baxaka taba Auran Jidderh
ba , Kaga Aaliyah zaka Aura , har ka manta da cin mutuncin da Iyayen ta suka yi maka ,a
lokacin da idanun ka da yarinta ka nace sai Jidderh , amma wani irin tujara ne bai maka ba ,ya
ba wanda yake so talaka . Don haka Aaliyah ce macen da zan iya amincewa ka Aura ba
Jidderh ba .

A tare suka jiyo suna kallon Ammie , Wanda ta cigaba da cewa " Eh kaji me nace maka . Ba zan
yarda kuskuren da nayi a baya yakara faruwa ba . Tana faɗin haka ta juya fuuuu tana barin
Aydaaannn da Aaliyah a tsaye . Wurgi yayi da ATM card Din sa yana nufar Restroom ɗin shi
,don kansa lokaci guda yaji yana sara masa . Wani irin zabura Aaliyah tayi tare da Fadin "
Alhmdlh , Baba Zaka Warke a yau yanzu zan dawo Gida . Saurin sa hannun ta tayi tana daukar
ATM card Din nasa tare da fiddo da Wayar ta ,tana Kirar numbern Hajiya Munaya . Hello Hajiya
, na samu numbern card ɗin nasa yanzu . Don Allah ki aje mun kudin nan ,yanzu zan taho na
amsa ayi ma Baba na aikin nasan zai Warke inshallah .


Wow faɗa mun numbern ina jinki ,shi mutum ne mai shegen basira ki sauri ki aje ,ki kwafo....me
yasa kika yi shiru baki bata amsa ba har yanzu? Faɗa mata Last digit din ....! Muryar Aydaan
taji daga Bayan ta ,wanda Batasan da zuwan da ba ,sakin Wayar tayi tana saurin juyowa tare
da kallon inda yake . Shima tsayawa yayi yana kallon ta fuskar sa a sake kaman bashi yayi
maganan ba .

Jikin Aaliyah ne ya fara Rawa kar² , idanun ta na fara zubo da Ƙwallah . Ke kukan me kike yi?
Humm Waye babu lafiya? Baba? To me yasa kika zabi yi masa Aiki da Kudin da kika nemo shi
ta haram , kudin da kika sata?. Yanzu Ammie tace kece kadai zata amince na Aure ki , Ina Son
Ammie na , Zan kuma Aure ki Aaliyah , Ki sani zan kuma hukunta ki akan abun da kika zo kiyi
mun domin baba . Sannan Kuma abu na gaba Jidderh.! Yayi maganan yana ware Lulun idanun
sa a saman fuskar Aaliyah da ya gama kacamewa da zufa da Kuka har da majinu .... Murmushi
yayi mai fassarori akan Aaliyah n kana yace " Idan ban Auri Jidderh ba , to Aaliyah Auren mu ba
zai maki daɗi ba , kin San me yasa? Saboda zan maida Jidderh matata ta Waje....!

Cikin Muryar kuka Da kuma Sauri Aaliyah ta katse shi tana cewa " A'a Ni bazan Aure ka ba . Sai
kin Aure Ni Aaliyah, Kuma sai na ɗanɗana miki Aya a hannu , Ammie ba zata taba bari na Auri
Jidderh ba ,amma kuma Ni bazan bari Jidderh ta kara Aure ba ....Zamu yi Rayuwa tamkar na
ma'aurata . To Ni ai bai dame Ni ba , kawai kayi Haƙuri ka bar Ni , Bazan Aure ka ba Yallaɓai . Shiiiii Sai na
Aure ki ,ko kiso ko baki So ba........!





To akakakaka kakaka ,anan na kawo ƙarshen free page na Wannan littafin SEXXI'ES HOUSE ,
Shin Aaliyah zata iya rayuwa da Aydaan kuwa ? Babban magana Aydaan jaraba kar ku manta
itama Jidderh ga yanda take

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login