Follow us on social media
Showing 6001 words to 9000 words out of 79618 words
Chapter 3 - Sexxi'es House Complete Complete Hausa Novel by Aisha Maman Teddy
ne Silar da a yau aka tara fuskata a
ka mun gori., Ka zalunce Ni Aydaan ba zan yafe maka ba ."
**
Wani irin shiga Irin na mutanen karkara Aaliya tayi Riga da ban Zani ma daban , ta cunkusa
Ɗanƙwali a kan ta . tabbas mugu bai da kama . Furucin da Hajiya Munaya tayi kenan tana
karkacewa tare da ƙara sakin Wani dariyar a karo na biyu . Murmushi Aaliyah Tayi kamin tace "
Hajiya ki kasance cikin shirin ki ,ki aje kudin aikin Mahaifina a gyefe guda , Saboda Bana
tsammanin zan Wuce kwana Uku a cikin gidan ba tare dana kammala aiki na ba .
Da ƙyau Aaliyah Shi yasa kika kasance ta hannun dama ta . Yanzu Hajiya Balki itace zata kai ki
gidan ,domin suna da relation , Ban faɗa mata manufa ta ba ,don bata san sana'a ta ba , Na
kuma sanar mata da ƙauye kike , don haka komai idan zakiyi shi ki tabbatar kina yin irin na
cikakkun Dabbobin Ƙauye ne . Fatan kin fahimce Ni ?. Ba matsala Hajiya ". Ina mana Fatan
Nasara .! Juyawa Aaliyah Tayi bagazan² irin na Cikakkun tifikin Ƙauyawa tana bin bayan Hajiya
Munaya wanda yanda Aaliyah keyi ya sata jin ƙarfin Ƙwarin Gwiwar achieving Goal Ɗin su .
**
Moddibo's Family .
Zaune yan matan suke a tsakiyar Gadon Summy suna aikin barbaza kayan Ɗa'a . Hibba ne ta
kalli Salma tana cewa " Anti Salma Wallahi nifa bana Son Shan irin Wa'anan maganin , na fison
na sha supliment . Ke idan kina neman Aikin Sharp ² ya zauna a jikin ki , to ki sha maganin
Hajja mai Kayan Ɗa'a ,ina Ranan nan da Cousin Ashraf Yayi ta Kaiwa da komowa a Bedroom
ɗina ,kin San yazo yafi ƙarfin Sau Baƙwai a ranan kuma duk Abu ɗaya muke , yaji Daɗi nima inji
, To sirrin Wannan haɗin Maganin inserting ne na Hajja mai Kayan Ɗa'a . Don haka in zakiyi
amfani dashi , idan ba zakiyi ba ,bani kaya na .
A'a Anti Zanyi . Hummmm numfasawa Hibba Tayi tana cewa " Anti Summy Wai Kina da labarin
Sabuwar Yar aikin da Ammien Ƙwazin Aydaan tayi kuwa?. Tun da nake ban taba ganin jakar
Ƙauye irin ya ba , wannan ko ilimin Allo nasu na mutan kauye ba ta dashi . Ga ƙazanta . Anti
Wallahi Har mamakin Ammie nake ji da take iya ganin ta take kuma iya cin abinci , kyama ba
zai hanani naci ba idan nine . Hehehe Summy ta saki Wani irin dariya na shahara ,kamin
tace " Ƙwazin Aydaan na ganin ta zai sanda ta Kauyen Tsohon ta . Dariya duka suka sa ,
Salma na Cewa" Ammie mai tausayin talala kenan ."
**
Ina Aaliyah take ne? Ammie tayi maganan tana ake counter ɗin ta a gyefe , cikin Sauri
shugaban Ma'aikatan ɓarayin Ammien mata ta wage baki tana kirar " Aaliyah.! Aaliyah..!!
Bagazan² Aaliyah ta iso har da gudu tana zubewa kasa a gaban Ammie cike da Muryar
yammatan Ƙauye tace " Hajiya gani .
Shiru Ammie tayi kawai ita dai ji tayi tana tausayin Yarinyar , Wannan yasata cewa " Aaliyah tun
da kika zo gidan nan ma kuwa kinyi wanka?. Kamin Aaliyah Tayi magana ne jume tace " inafa
Hajiya , ai Ni ban taɓa Ganin ƙazama Irin Aaliyah ba ". Ya isa To jume ,yanzu ina so ne taje
Sasan Aydaan ta kai masa Lunching food din sa . Idan kin kai Ki dawo muyi magana Kinji
Aaliyah ta?. Gyaɗa Kai Aaliyah Tayi Idanun ta a ƙasa niko MMN TEDDY Nace Plan kenan."
Jume kuwa Mamaki yanda Ammie ke nan nan da Aaliyah take ,a lokaci guda ta amshe ta
hannu bibbiyu . Cike da jin tsanar Aaliyah jume tace " Tashi mu tafi jakar Ƙauye . Kayya Jume
da hankalin ki , idan yara sukayi iya masu faɗa . Afuwan Hajiya . Jume tayi maganan tare da
cewa " kuskure ne!.
***
Zaune suke a part din Aydaan su kusan bakwai maza da mata ,ciki akwai Summy , Hibba ,
Salma , Ashraf ,Aaman da sauran su . Hibba dai Zaune take a jikin Ƙwazin Aaman Bakin ta na
cikin nashi suna Kissing Ɗin Juna . Abun har mamaki ya bani ,wato su iskancin nasu Open
Suke yi babu rufi a tsakanin su ,duka abu ɗaya suke yi .
Bugun ƙofar da akayi ne yasa su duka saurin juyawa ,banda Aydaan da komai nashi a bakin
miskilanci yake yi . Jan Labulen falon da Aaliyah Tayi duka sun ɗauka sai Labulen ya rabe gida
biyu . Ke wacce irin jaka ce dabba ?. Hibba tayi Maganan tana zare bakin ta daga na Aaman da
shima Aaliyah yake kallo . Irin tsoron nan ta nuna masu na mutanen kauye ,wanda basu saba
da jama'a ba ,duka tayi ne don ta dau hankalin mutum daya Wato Aydaan . Sakin Lunching
food din nasa tayi a ƙasa tana nufar labule da sauri tana shigewa tare da ɓoye kan ta a dole
tsoron su take ji . Wanda sakin Abincin yayi dai dai da ɗago wan Idanun sa yana kallon inda
Aaliyah take ,tare da gudun da tayi zuwa bayann Labule . Jidderh .! Ya kira sunan ta cikin Sauri
yana tashi daga tsaye .... Jidderh kuma? Aaman ya furta don yasan komai na tsakanin Aydaan
da Jidderhn da ya ambata . Wannan jakar ce Jidderh kuma Ƙwazin Aydaan? Summy tayi
maganan tana kallon sa ,kamin tace " Tabbas ka manta Jidderh ,amma Wannan ko kama
basuyi da Jidderh ba . Ashraf ne ya katse su da cewa " sun yi kama mana ,kama kuwa Sosai . "
Aydaan ne cikin sauri ya fara takawa.........!
*Kar ku manta a page 5 free page zai ƙare ...maza hanzarta Wajen mallakar taki, Regular group
₦300 VIP group₦500 SPC ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko katin
MTN ta wannan number 08081202932*
Naga Subscribing channel ɗina da kuke yi ,na gode sosai masoyana , Allah yabar ƙauna much
luv @MAMANTEDDYHAUSANOVELSAUDIO https://www.youtube.com/@mamanteddy4123
TNX FOR SUBSCRIBE..
كايا* دبعن كاياو ️**نيعتسن<><><><><><><>SbuufDE<>S HOSE<>
(Romantic love and comedian story)
AYSHATOU MAMAN TEDDY
*Wannan littafi na kuɗi ne, ba zanyi free page da yawa ba , in Sha Allah a page 5 Zamu dakata
da yin na free ,sauran kuma sai ki hanzarta Wajen mallakar taki... Regular group₦300...VIP
group₦500... Special ₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha keystone bank ko katin MTN ta
wannan number 08081202932*
Free page
4
~Tallah~
Na sani ,kin sani, kuma kun sani ...mun gwada, kin gwada, mun san kuma na ƙwarai ,kayan
Hajja daban dana Saura inganci da ƙyaun su baki baya iya faɗin dai dan shi guarantee , with
zero chemical reaction . Ina mata masu fama da matsalar infection ? Fitar farin Ruwa , Tusan
Gaba yayin Saduwar Aure , Ƙaiƙayin gaba...Ina kuma wacce take fama da rashin ni'ima , kullum
complain kike samu Wurin Oga kan cewa baya jin Daɗi Eh baya jin Daɗi nace kina wani
noƙewa gwanda ki ware ki saki jikin ki , domin gyarar Auren ki da jin Daɗin Yallaɓai Sir , na
gwada kema ki gwada kaman yanda dubban jama'a suka shaida maganin nata , maza taho
tayi Maki gyarar Ciki da Waje don jin Daɗin ma'aurata baki Ɗaya ,maza tuntuɓi HAJJA mai
kayan ɗa'a akan wannan nombobin 08139762831 kai ba'a anan Ta tsaya ba har gyarar Amare
baku da matsala kudai ku tuntuɓi wannan number na akan 08139762831 nata gwada ...mun
gwada ...kema daure ki gwada.
To pah Kar kuma ayi tuya a manta da Albasa Ina Masoya na mabiya na? Nasan You're Up
to billions ... Na gida Nigeria dama sauran ƙasashe masu bibiya ta , ƙasar Ghana , Niger ,
Saudiyya , India ,Egypt ,ƙasar Mali, ƙasar mu kenan yo Dama ai ku dole ku so naku,tun da Ni
ɗin ƴar Gida ce . da ma sauran ƙasashe wanda nasan Ku da wanda ban san ku a mabiya
naba , nasan kuna nan daga gyefe, Ku nuna mun soyayyar nan naku wurin Subscribing my
new YouTube channel https://www.youtube.com/@mamanteddy4123 @MAMAN TEDDY
HAUSA NOVELS AUDIO yauwa Na gode ƙwarai... thanks for your support and encouragement
taku mamanteddy.
Da Dama Wasun ku na yawan tambayar sunayen books ɗin Maman teddy.! Ko kuce Don
ALLAH maman teddy wani inkiya ne da mun gani zamu gane Wannan book ɗin ki ne? To bana
da Inkiyar da ya wuce Sunana wato Mamanteddy . Sai dai ga sunayen karkatakaf littafaina
wanda na rubuta a social media . 1) Gidan Ƙwarata
2)Dijama ƴar fulani
3) Ƴar Aiki
4)Taɓarah
5) Ƴar Waye
6) Sadaka Yalla
7) Bafullatanan Ruga.
8)Habibi daiman
9)Walijaam
10)Ƙwayar sama
11)Ƙwarton Manya
12) Bintoto
13)The sexxxy boss
14) The Virgin maid
15)Zuma da maɗaci
16) Womanizing boss
17)Yar maula
18) Kawaliya
19) Siyasata
20)My lady boss
21)SEXXI'ES HOUSE✍
Subscribe my new YouTube channel anan ne zamu daura maku Audio na ɗaya bayan ɗaya
duka Wannan littafan https://www.youtube.com/@mamanteddy4123
**
Nufar Inda Aaliyah take Aydaan yayi kai tsaye Tunanin Abubuwa da dama ke dawo mawa
Kwakwalwar sa , Jidderh ashe zan ƙara ganin ki A Rayuwa? . Hannun sa yasa yana Yaye
Lalubulen Inda Aaliyah take tsaye ,jikin ta sai Rawar Kyarma yake , Kaman yanda ya saba yi
mawa Jidderh n tasa haka yayi mata , Hannun sa yakai yana Riƙo nata tare da sunkuyowa
yana fuskantar ta ido cikin ido yake kallon ta ,kamin yace " You again? Kece Jidderh?. Saurin
fizgar Hannun ta Aaliyah Tayi kamin tayi baya da Sauri . Ni bani ce Jidderh ba ,sunana Aaliyah."
Oh Allah .!
Yayi maganan tare da dafe kan sa yana yin baya ,tare da jin wani irin masifaffen ciwon kai nan
take ya rufe sa . Summy ne ta dafa Aydaan tana cewa " wannan fa Ba Jidderh bace Ƙwazin ,
Jidderh baƙace , Wanda ita kuma Wannan Tana da haske ,kuma tafi Jidderh manyan idanu ,ka
kalleta da kyau ka gani , akwai banbanci tsakanin su , Jidderh Doguwa ce wannan kuma bata
kai Jidderh tsaho ba , ita Wannan matsakaiciya ce ."
Ashraf ne ya amsa batun da cigaba da cewa " Ko yanayin maganan su ma da banbanci , Suna
dai da kama ,amma sam Aaliyah ba Jidderh bace . Juyawa Aydaan yayi kamin yace " Summy
Ba Jidderh bace Wannan? . Cikin Sauri Summy tace tayaya wannan ƙazamar zata zama
Jidderh yar Gayu , Ai Jidderh ma tafi Wannan kyau Ƙwazin . Huhhhmm Sauke Gwauron
numfashi yayi kana ya kalle su duka yanda duk suka zagaye shi , idanun sa ya maida su bisa
na Aaliyah Kamin yace " Aaliyah Zaki zauna anan tare da Aydaan?. Kamin Aaliyah Tayi Wani
magana ne Hibba ta amshe da cewa " Ta zauna kuma Yah Aydaan ? Tayi mene? Jita da
Kazama... Ai shine da cewan Summy tana bin Aaliyah da Wani irin kallo mai cike da nuni ga
tsana da jin haushi .
Ba don ƙyaun ta ko ƙazantan ta zan zauna da ita ba , a'a kawai saboda Jidderh ,suna kama da
Jidderh na , Zan zauna da ita ko yaya take .! Sakin baki Duka sukayi na mamakin jin furucin
nasa , Wanda shi kam juyawa yayi yana barin Falon tare da nufar Part ɗin Ammie .
Cike da Zafi Hibba ta kalli Aaliyah tana cewa" Ke Waye ke Dan Ubanki? Daga ina kike? . Ba
wannan tambayar zaki mata ba ai Hibba ,A yau yau zata tarkata kayanta sai ta bar gidan nan
Wallahi , kina Sane da Yanda Ƙwazin Ke Masifar Son Jidderh ,yanzu ya zaiyi kuma ya ga mai
kama da ita ?. Cewan Summy tana Watsa mawa Aaliyah wani irin kallo . Ai ko a yau zata bar
gidan nan , ko Ammie kika baro tasani Sai mun ci Uban ki . Wuce muje ki tarkata tsummo kin ki
,ki bar gidan nan ." Hibba tayi maganan cikin doka mata tsawa.
Aaman ne ya dakatar dasu yana cewa " Kai babu inda zata tafi , Kuna sane Da Waye Aydaan ?
wani Hali ya shuga rabuwar shi da Jidderh , yau ya samu mai kama da ita , ai abun muyi farin
ciki ne , Sai mu kuma korar ta ,mu raba shi da ita . Idan kishi kuke yi , shifa baice yana Son
Wannan Yarinya ba ,sanin kan kune Aydaan ba ma zai taɓa Son Aaliyah ba , saboda shudin
yafi ƙarfin ta ta ko ina ,ba ajin Auren shi bane . Hummm Anya kuwa Aaman? Ashraf ya katse shi
yana masa kallon kayi nazari ,kamin ya cigaba da cewa " Ya so Jidderh ,ita Jidderh n Tsarar
Auren sa ce , amma yasota kaman ya bauta mata , Kalli fa ka gani , Sanadin Jidderh Har
Nigeria ya bari for more than 5 yrs bai dawo ba . Ni a gani na ta bar Gidan nan kawai shine
maslaha . Cike da jin dadi Hibba da Summy da Sauran suka amsa da kwarai kuwa wannan
shine Gaskiya ."
Girgiza kan sa Aaman Yayi kamin yace " Hakan ba zai yiwu ba . Tsayawa su duka sukayi Kowa
da Abun da yake saƙawa a zuciyar sa . Ganin haka yasa Aaliyah Saurin ficewa daga Falon tana
nufar ɓangaren Ammie .
**
Zama Hauwa tayi a gaban Umman Mairo idanun ta sunyi luhu² na tsaman Wahala gashi sunyi
jajir . Buɗe Baki Umma tayi daƙyar ranta na mata zafi , Hauwa kiyi Haƙuri ,Wannan haƙurin da
kike yi ki ƙara , Wata rana zai wuce ya zama kaman ba'a yi ba . Girgiza Kai Hauwa tayi tare da
cewa " To Umma in Sha ALLAH . bari na kaɗa miya na zubo miki Tuwon kici . Uhmm emmm
Ehmmmm...sukaji gyarar Muryar Baba dake shigowa . Ɗago da kai suka yi ,yayin da Umma ke
cewa" Sannu da zuwa Malam . Kee Hauwa . Ya kira sunan Hauwa kaman wanda yaga Abun
mamaki ko na ta'ajibi . Ɗago da idanun ta Hauwa tayi kamin tace " Na'am Baba".
Me ya kawo ki Gidan nan da Wannan Uwar Hantsi? Shi mijin naki...Baba Kayi hakuri Yanzu zan
koma na tsaya ne naci tuwon Umma Sannan . Kee Kee Hauwa ƙaniyar ki da Tuwon? Tashi ki
koma gidan mijin ki . A hankali Hauwa ta muskuta tare da kiciniyar miƙewa don ta tafi kaman
yanda Baba Yace . Umma ne ta kalli Baba tana cewa " Haba Malam Tuwo dai ka barta ta taci
ko ....ba zata ci ba , ta koma gidan mijin ta ,ta girka . To Baba Umma sai Anjiman ku ". To ki
gaida Shi Salisun cewan Baba a Haka ta juya cikin ta na mata ƙugi ta fice daga Gidan ,bata ko
iya ganin gaban ta Saboda tsaban Yunwa .
**
A hankali Aaliyah Ke maganan tare da kanga Wayar ta a kunne , Hajiya Munaye ne tace " What
me kika ce?. Wai cewa yayi ina kama da Wata Jidderh . Of course yes . Kuna kama kuwa ,
Wanda Ni ban gani ba sai a yanzu da ya faɗa . Numfasawa Aaliyah Tayi kamin tace " Wacece
ita Jidderh n?. Hummm Labari mai tsawon gaske , Labarin Aydaan Da Jidderh . Kina jina
Aaliyah ? Ba shine a gaban mu ba ,a yanzu kisan yanda zaki shiga jikin shi , Aydaan yana da
musun ƙwaƙwalwa , kuma a yanzu ne nake jin zamu iya yin galaba akan sa . Hajiya ina zuwa
Ammien sace ke kirana yanzu . Ƙitt ta kashe Wayar tare da nufar Falon Ammien Aydaan don
taji dalilin kirar nata . Saurin karisawa falon Ammie tayi tare da zubewa kasa tana cewa"
Na'am Hajiya Gani . Yauwa Aaliyah Ina so ne ki kwashi kayanki a yau ki koma ɓangaren
Aydaan da Aiki shine dalilin kirar nawa . Okay to Hajiya Na gode ". Yauwa babu komai . Idan
kina buƙatar wani Abu ,Kizo wuri na kai tsaye Kinji ?. To Hajiya Na gode ."
**
Ƙarfe Sha biyu na Dare Hauwa ta fara jin yana mutstsikar ta kaman yanda ya saba... Don a
wannan lokacin juyi take cikin ta na mata rugugi kwana uku kenan babu abinci a bakin ta ,sai
dai duk dare alƙawari ne sai ya sadu da ita Sau uku sau Huɗu . Yanzu ma haka sai da ya gama
kallon Nollywood sannan ya fara yamutsata . Ke Malama da Allah ɗan Matsa ,kin san ai me
nake nufi . Juyawa Hauwa tayi a galabaice tana kokarin zame kayan jikin ta . Muryar sa ta kuma
ji yana cewa" Ko kayan jikin naki Nine zan cire miki su? Sai da nace duk idan zaki ƙwanta ki
rinƙa cire kayan jikin ki ,bana Son na Zo Abu a tsaya bata mun lokaci . Cikin Muryar tamkar
Wanda numfashi zai ɗauke mata tace " Kayi hakuri ,jikina ne babu ƙarfi .... Hannun sa yasa
yana ja mata rigar tare da keta shi yana hayewa kan ta babu imanin nan ta ma'aurata ,shidai
burin sa ya biya mawa kan sa buƙatar sa . Babu Romance babu komai kaman dabban namiji ya
faɗa kan ta yana shigan.......!
Kar ku manta a Next page Free page zai ƙare ,a page 5 in Sha Allah maza hanzarta don ayi
payment dake Regular ₦300 VIP group₦500 SPC₦1000 via 6037312299 Mohammed Aisha
keystone bank ko katin MTN ta Wannan number 08081202932
#MMN TEDDY
كايا* دبعن كاياو ️**نيعتسن<><><><><><><>SbuufDE<>S HOSE<>
Maman teddy
*https://youtu.be/adm3pEGkdqw*
*Ina dubban nin masoyan