Follow us on social media

Showing 9001 words to 12000 words out of 26903 words

Chapter 4 - KUYANGA Daga Bauta Zuwa Daraja by Nabilancy Lu

08 Jul 2026

16

masa yakeyi dakansa harma yayi matan

Bawai Son ta yakeba tsananin dabara yake yi mata don ta saki jiki dashi yasha romonta

Ranar karshe da baxata taba mantawa ba atarihinta shine ranar da yaraba dare adakinta bayan yabata magani tasha

Yarabata da jikinsa yaringa mata wasu launikan wasanni yana romance da ita waiduk aganinsa debw kewa ne hakan

Saida yakashe mata jiki likis kana ya sille mata kaya yacire nashi yahaye ruwan cikinta

Yahau aikin kokarin shigarda abin arxikinsa

Wato dai yahau kokarin zira guga arijiya don debe ruwa πŸ€¦πŸΌβ€β™€ kuyi hkr fans haka tsarin yk sai agaba zaku gane ma,anar hakan zakuma kuga cancantar hakan.

Ahankali yaringa bi da ita har yacimma burinsa

Aiko dai yakidime yashiga halin firgici alokacin dayaji cakwai yaji banbancinta da sauran matan daya saba lasa.

Tabbas yaji *KUYANGA* ta daban take ackn mata Domin Dadinta Daban yake Anya kuwa Yarima ba mutuwa yayi ba don Dadi da shiga jazaba Don daya gama kasa motsi yayi kamar yadda itama takasa motsawa amma hawaye ne kawai kefitowa a idonta

*Yarima Suma yayi fans ku kawo ruwa mana* πŸ˜…


HHHH muje zuwa
[7/26, 3:44 PM] Ummi Tandama: πŸ“Ώ *KUYANGA* πŸ“Ώ






*_🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION_*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```


https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation






*WANNAN PAGE DIN SADAUKARWACE GA AUNTY FAUZA JAGORA UWAR TAFIYAR KAINUWA WRITERS ASS.* _TARE DA D'AUKACIN ELDAS AND MEMBOBIN CKN QUNGIYA ME ALBARKA NAN KAINUWA WRITERS ASSOCIATION_




*Nabilancy luv* πŸ’˜
(Auntyn S&S)



35-40


YARIMA yana gama Abinda zaiyi da *KUYANGA*
Yasauko daga gadon yazira kayansa yafuce yabarta kwance lakwas tana zibarda hawaye

Hawayan bakin ciki takeyi domin yarima ya cuceta ya karya mata lagonta data shiryashi ga MAHBUB tabbas ta tausayawa kanta takuma Tausayawa MAHBUB Domin insunyi Aure bazai samu abinda ake samu ga Cikakkiyar mace budurwa ba tabbas dolen ta koka

Dakyar ta iya mikewa tashiga tayi wanka da ruwan dumi tashiga cikin ruwan kana tafuto ta dawo takwanta ta shiga tunani


Tundaga wannan Rana da Yarima yadandanata bai sake bi takantaba ko ganinsa batayi a idonta

Ita hakanma dadi yai mata domin bata kaunarsa ko kusa ko kadan tunda bai zama me tausayin mace ba yanada son kansa ita yanzun ji take gara Allah yadau ranta akan dai ta zama farkarsa


********
Ranar wata Lahadi ta Dade tana bacci tun ana sallar ishsha,i takwanta bacci me dadi mecike da mafarkin masoyinta

Mafarki takeyi wai takoma gida gata nan ita dashi alambu suna Tadi suna cikin Annashuwa

Kayan sarauta ne ajikinsu ita dashi anata hidimta musu

Abinda kuma yabata mamaki cikin mafarkin sai aka musanya mata da LAMIDO amadadin MAHBUB da suke zaune kunsan dai mafarki yanda yake saitaga LAMIDO sunata shan Soyayya kamar karsu rabu ga bayi sunata kawo musu gaisuwa kafin su wuce

Shigowar yarima dakin nata da matsananciyar Sha,awarta shiya katse mata Daddad'an mafarkin

Kai tsaye yahaye gadon tareda kwantawa abayanta yahau shinshinata kamar wani kare

Yazira hannayensa cikin shimin jikinta ya kamo Breast dinta yahau matsasu cikin wani azababben salon Sanyawa ashide

Matsasu yakeyi yana futarda nishi sama sama kana yahau mirzar kan nonon nata yana wani fadin ""wash!Ashhh!!

Tafarka azabure tareda fadin "wayyo Allah na waye ??

Tayi zaton ko Aljanine saitahau addu,a cikin ranta

Can kuma taji ya murginota zuwa jikinsa yamannata da jikinsa yana kokarin yakai bakinsa ga nata

Kafin taganeshi ta fuska ta kamshin turarensa taganeshi

Yarima yana cutar da ita domin adole take amincewa dashi badan tasoba gashi ba damar ta bujire ba damar ta hanashi to ta inama Alhalin Ya iya kashewa mace jikinta murus

Ai walahi koke da kike karantawa inkikaji yanayin saikin langwame ajikinsa πŸ˜…

Tokoni danake Rubutawa ji nake inama yarima mijinane kawai dan yajiyarni yanayin

πŸ˜›πŸ˜‹πŸ˜…πŸ˜‚πŸ€£

aradu karkuga laifina irin mazajen da ake so asamu kenan wanda zakiso WeekEnd ta riskeki dashi zakuma kiso kik'i fita unguwa dan shi uuhhhuuhmm

Bari dai inyi shiru haka kada intunzuro wasu ko aga rashin kunyata kuyimin uzuri tsohon hannu ce πŸ˜…πŸ˜Š


Saida yagama luguiguita ta jikinta yai sharkaf da narkewa wajen Relarx

Gashi tagama jikewa dan *KUYANGA* Lafiyayya ce me tarin Ni,ima irin yadda mata akeso dai sukance domin Maza nason hakan ga mace

Batada tsumi batada dabara saina mika kai bori yahau

Yau abin haushi sau biyu yanayi

Saida yagama gamsuwa kana yatsallaketa yabarta anan

Sam bayama damuwa yaga shin itan ta gamsun ko tana bukatar taimako

Kai!!! Yarima mamuguncine kai Aradu bakada hali 😑 kubarni dashi fans kada kufuto da jin haushinku ma wani yaji zanyi maganinsa yasin saiya kwashi kashinsa ahannu Alkur.an dan tusa kawai

Yauma haka ta tashi taje tayo wankan janaba kamar yadda MAHBUB ya koyarta dayake shidin me ilimin addinine dan har dan gemu yatsayar wasuma Uztaz suke kiran MAHBUB Yakan koyar da makarantar dare ga yara da manya na BAYIN gida maza ko mata



Saida yajera kwana uku ajere yana zuwar mata tun tana masa shiru tana kyaleshi har wata rana taki bashi hadin kai

Ta matse jikinta tana kuka tana ce masa itakam yakyaleta haka bata so Tagaji kuma yamayarta gida

Haushin kalamanta yaji wato tarainashi kenan tunda akan yana neman abinda yakeso ajikinta amatsayinta na baiwarsa hartanada bakin magana lallai xaiyi maganinta

Daya ga da gaske takeyi saiya zuciya ya wanketa da mari saida ta dafe gurin

Yace "kije kirike kayanki inada wadanda suka fiki komai taimaka miki nakeyi tunda naga ackn kewar masoyinki kike kuma kinkai munzali sannan inban nemekiba wazan nema kokinsan dan hakan nataho dake to walahi bari kiji indai gidane bazan koma yanzuba harsai lokacin danaga dama dan kaina

Yana gama fadin haka yasauka daga gadon bayan yasaka kayansa

Haryaje kofar futa zaifuta kuma saiya dawo da baya yatsaya akanta yanunata

"Kisani bawai Sonki nake yiba balle inga wulakanci indai nine bazaki karajin na kusancekiba zankawo kowace mace gidannan inada iko saidai kisani inhar kika kara karyan doka irin wancan to xaki fuskanci hukunci fin wancen Me zanyi da *KUYANGA* makaskanciya irinki.mmttss yaja tsaki yafuce

Tarushe da kuka tareda dafe kai *"YA ALLAH KAJI ABINDA BAWANKA YAKE FADAMIN ALLAH KA "YAN TAR DANI KASA INADA RABON FARIN CIKI ADUNIYA*!


Aranar wuni tayi tana kuka kanta har ciwo yafara taji inama zataga SAHABI ko zata fada masa kadan daga cikin damuwarta ko taji sanyi ckn ranta ko hakan zaisa ya maidata shi Nigeria

Aiko Dan halak sai gashi Allah yajehoshi gidan kawai domin yaganta don sun bata da yarima tun asilar daya kaita asibiti SAHABIN ne yayi fushi da yariman ganin irin faassarar da yafara masa


Dayaga bata falon saiya saka kansa ckn dakin nata yana rafka sallama jikinsa nabashi ko batada lfy


Yana shiga yahangeta karshen gado dake da kanta tanata kuka

Ai da sauri ya isa gareta yana tambayarta ko lfy

Tadago da sauri ganin shine yasa takara sautin kukan tana fadin "DAN Allah kataimaka ka kaini Gida kamayar dani Nigeria walh nagaji da Abinda yarima yakemin.


SAHABI arude yace mata "me yake miki?Zeenatu wane irin zalinci yake miki?

Bata boye masa ba don kada ta cuci kanta ta zayyane masa komai

Ya dafe kansa yana jin quna ackn ransa

Yakasa magana don takaici

Yace "kinada laifi kinxamo me biyayya wacce batada amfani awannan bangaren yarima bai dace yai mk hakaba tabbas sainayi maganinsa saiyasan cewar ya aikata ba daidai b maza taso hado kayanki daga yau kinbar zaman gidansa har Abada

Jin hakan yasa taji dan sanyi aranta

Da karfin guiwa ta sauko daga gadon

Aranta tanajin inhar zai mayarta gida toko inane ma zata bishi

Da sauri Sauri tahau hada kayanta a dan akwatin daya bata

Duk kayan kananun kayane shedanun kaya ma kuwa irin fitinannun da bazata iya shiga ckn mutane dasuba don rashin mutuncinsu

Doguwar riga dayace ackn kayan sai kayan da tazo dasu riga da zani

Hijab ta zura tunda riga da siket din jikinta sunkamata

Yarike mata akwatin ta mara mas baya har ckn motarsa dake farfajiyar gidan

Akan idon me gadi suka futa don har dagawa juna hannu sukayi

Yasan cewar inhar Yarima yadawo zai fada masa yafuta da ita toshiko bai damuba tunda gyara xanyi

Ackn motar yaita rarrashinta don tadaina kukan fadi yake "saikin fita daga damuwa sannan zanmaidaki gida Nig. Yanzu dai gidana zanfara kaiki kafin innema miki Bisa …………


A,a fa SAHABI muna gudun fadawa gidan jiya munfiso kafidda A'i daga rogo bawai kadora daga inda aka tsaya ba πŸ™„

To kodayake dai ance …………

Kubiyo Antun Sayyada da Shahida donjin meke gaba
[7/27, 4:35 PM] Ummi Tandama: πŸ“Ώ *KUYANGA...* πŸ“Ώ




*_🌈KAINUWA WRITERS ASSOCIATION_*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```


https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation






*JINJINA GAREKU KAWAYEN ARZIKI SA'ADATU HUSSAIN AMINCI RADIO TAREDA SHAMSIYYA BAHUR MAMAN SADIQ R/K QUATERS*







*Nabilancy Luv* πŸ’˜
(Auntyn S&S)




40-45


Gidan da SAHABI Yake tamfatsetsene Dan yafi na Yarima komai da komai

Sashe biyune agidan kowanne daki kashiga bazakaso kafita ba kayan alatu tamkar kadauki new decoration kagudu dashi abubuwan kawata daki ba magana

Wani daki yakai *KUYANGA* wanda yake dauke da babban gado da kayan kallo acknsa da toilet da kujeru ack girman dakin yakai fili rabin filoti


Yanuna mata kujera yace "Zauna anan ki huta inxakiyi wanka ga toilet nan inkuma xaki kwanta ga gado nan

Kayanki kaf bayardasu xanyi bazaki kara sakasuba domin kwata kwata babu na arxiki ack

Yanzu zanfita zansayo miki Dogayen riguna kala uku natabbatar baxa,a dara kwana uku biza bata samuba sannan zantaho miki da magani sbd ciwon kan naki zantaho miki da abinci ma kada kisawa kanki damuwa baxan cutar kiba ba halin na daya da yarima ba domin ni ina zuwa kasar nan ne don hutawa ba wai don lalata da mata ko yin mummunar dabi,a ba dai kiyi hkr da abinda yayi miki haka kaddarar ki take kijure kixama me tawakkali Zeenatu watarana sai labari zanje baxan dadeba

Tace ahankali "Nagode

Yace "ba damuwa kigodewa Allanki.

Yajuya xaitafi kenan tace masa "Dan Allah kada kanuna masa muna tare ina tsoron abinda xai faru tunda shike da iko da ni da kuma.…


SAHABI yakatseta da Cewa "kwantar da hankalinki nasan kina cikin tsoro kuma kina neman taimako bazan bari yasan kina guna ba zankoma gidan ma yanzun gun me gadi inja masa kunne akan kada yagaya masa


Tayi ajiyar zcy tareda kakaro murmushi tace

"To saika dawo.

Yasa kai yafice

Kai tsaye Gidan Abinci ya wuce yasiyo mata me tsadar gaske

Kana yashiga pharmacy yasiya mata magunguna hardana ciwon jiki dana zazzabi da ciwon kan

Sannan yawuce gidan Yarima yai sa,ar kuwa Baidawoba

Yakebe da Me gadin yabayyana masa komai tareda bashi kudi cinhanci

Me gadin musulmine dan kasar cameroon ne yanajin hausa sosai

Yahau gyada kai yace "bazan fadaba insha Allahu domin natausaya mata yarinyar tanada kirki tun zuwanta nadaina zama da yunwa wannan Yaro bashida kirki sam, baya ganin karama ce Amma dai kaima kayi taimako Allah yabiyaka.

SAHABI yaji dadi yayi murmushi yace "Amin ngd.suka karayin musabiha yatafi

******
Abangare guda da YARIMA ANwar yadawo gidan bai neme inda takeba ko kusa ko alama domin cikin fushi yake da ita

Kwana yayi yana tuna yanda takasance atsakaninsu domin ta bashi haushi sosai wato don yana jin dadi ajikinta shine tasami hanyar rainashi har tana iya musanta masa da sa,insa dashi lallai dolene yayi maganinta domin bazai zauna da *KUYANGAR* Da bata ganin darajar saba zai gyara mata zama

Abu daya yake masa yawo akwanyarsa Baiwarta da YANDA take wajen ni,ima tabbas awannan fage yasan ta ciri tuta ba karya yarinyar tacika mace baitabajin macen daya kusanta yajita zam -zam kamar taba

Aikoda zaiyi fushi da ita na lokaci kalilan ne bazai iya rabuwa da itaba tunda ya dan daneta yaji wani abu aransa akanta yazaune masa kamar super glu aransa

Yakwana yana tuno Dadin dayaji ajikin *KUYANGA*


Da Gari yawaye sai yashirya zaifuta gidan wani abokinsa zasu je wani shoping har ya futa kuma yai tunanin yacancanta yaganota tunda baiji motsin taba ko batada lafiya

Yana kuma son dai yaganta domin shap dinta na burgeshi da cikar kirjinta



Yana shiga abin mamaki baiganta ba baikuma ji motsinta a toilet ba har lekawa yayi

Saiyaja yatsaya a tsakiyar dakin yana tambayar kansa "to shin ina wannan yarinyar taje ne?

Yai sauri yafuta yaleka kicin namma bata nan

Yazaga bayan gidan shine har lambu yagama zagayensa yana neme nemensa amma shiru ba bayaninta balle ma wata alamar ko tana gidan

Nan kuma jikinsa yafara sanyi kada dai guduwa tayi? Yatambayi kansa

Gabansa yafadi alokaci guda

Domin yasan inhar ta gudu ba iya kai kanta gida xatayiba tunda batada kudin jirgi balle wata hanya agarin da xata iya guduwa gida

Yatafi da saurinsa yatambayi me gadi yace masa shin ko yaga fitowar Zeenatun?

Me gadin yahau girgixa kai yana nuna tu,ajjibinsa azahiri yana fadin "bangantaba tun jiya rabona da insata a ido

Yarima yace "azamanka nayau aget kamatsa na awa nawa ko minti nawa?

Me gadi yahau sosa keya yace

"Eh to dayake dai yau natashi da bacewar ciki inata shiga toilet shiyasa bana ce ko sau nawa ma nabar get ba kuma nakan dade kafin nadawo.


Yarima yadafe kai yace "Shikenan ta gudu! Nashiga uku.


Me gadi yazabura yace "ta gudu? Zeenatun innalillahi wa innailaihirrajiun.


To yanzu ina za.aje aganta wata sani a kasar nan?

Yarima yaharareshi yace "koma wata sani ko bata sanin ba ai kana da hannu aciki tunda kana wasa da aikinka baka rufe gidan yadda yakamata.

Yajuya yabar Megadi da atsaye saroro


Aifa aranar yarima yarasa tsugum yanata Faman xaryar gun jami,an tsaron garin yana basu bayanin B'atan *KUYANGA* waiko Allah zaisa aganta ahanya


Kwana biyu sukai suna checking akanta amma shiru dole yahakura yakira gida yana tambayar mahaifiyarsa

Koda UMMAH taji abinda yake faruwa daga bakinsa ta kidime tahau yi masa fada

"Yarima kodai akwai abinda kake matane?ko takura mata kayi da ayyuka da fadanka?


Yarima yace "To UMMAH inma nayi mata fadan saita gudu? Banida ikon dazan matane?kawai dai yawon bude ido nakejin ta tafi tunda idonta yabude dama bakiga yanda take shigar kananan kayaba tana son tafuta gari nahanata ashe dai xata shammaceni tagudu


Jin Hakan yasa UMMAH ta yarda tahau fada tana cewa "to ai da ba guduwa yakamata tayiba saita fada maka maza take bukata saika dawo da ita gida ayi mata Aure yanzu kaga hakan ai sharri zata jawo maka ace kai ka koreta ko cutarta kakeyi yasa ta gudu gani da mahassada ackn gida (kishiyoyi)

Kuma dole kasan TAKAWA zaiyi fada amma kabarni dashi zansan mezan fada masa

Yarima yahau godiya yanajin dadi aransa


******
Akwana na ukunta agidan SAHABI bizarta ta samu itadashi

Suka kamo hanyar dawowa Nigeria

Dayake tasaki jikinta dashi tunda taga ba cutarta xaiyiba sai suketa hirarsu ajirgi tana ta masa godiya da nuna masa farin cikinta azahiri

Shikam bakomai yake ce mata ba sai "nikam bazan daina gaya miki ina sonkiba kirike alkawari

Ta lumshe idanunta tabbas inda wanda zataso to abayan SAHABI yake amma ina yau data nufi kasarta ji take wata kaunar MAHBUB ta dawo mata sabuwa

Dayaga tashiga tunani saiyace mata "Zeenatu kada fa kisawa kanki damuwa kicire komai aranki domin ni da Aure nake sonki kuma bazan ringa miki kallon abinda yarima yai miki ba kimance da komai yadda nima zanmanta da komai haka kuma kija bakinki kiyi tsit kada kifadawa kowa abinda yasa kika dawo ko abinda yarima ke miki kimarki zata ragu agun mutane sannan za,aita yawo da maganar agidan.

Tagyada kanta tagamsu itanma ai zataso asirinta yarufu domin kada masoyinta yaji bazaiji dadiba sannan ga "yan uwanta KUYANGU abin xai iya zama abin surutu ayi mata wani kallo


Da dare suka diro kasar Nigeria bayan Ishsha'i

Har gidan sarki Abdallah yarima yadauki shatar mota aka kaisu amma shi bai bari anganshiba

Ita kadai aka sauke akodar gidan sarki aka tafi dashi zuwa hotel din dazai kama yakwana ingari yawaye ya wuce Daura garinsu

Kafin su rabu tun amota yabata waya karama kirar Tecno domin yace yana son yaringa jin muryarta akoyaushe sannan in tanada Damuwa ta sanar masa zai mata maganin damuwar


Tabbas SAHABI yagama mata komai

Shigarta gidan tun daga kofa aka fara mamakin dawowarta tunda ansan da Ita da yarima suka tafi kuma basuda labarin dawowar yariman

Kai tsaye bangarensu ta zarce bata bari kowa yagabta ba

Adakinsu mutum biyune basuyi bacci ba Zulaihat idonta biyu kawarta

Da zulaihat taganta kirji ta dafe tana fadin "wa nk gani kamar Zeenatu? Dama yau kuna tafe amma banji sanarwar ackn gidan ba

*KUYANGA* Tazauna tana fadin "wash !barni na huta tukunna zulaihat saiki watson tambayar

Zulaihat ta janyo jakar da Zeenatun tashigo da ita takaya tace "lallai kyan tafiya dawowa ina yariman ko batare kuka dawo ba?

"Idan tare muka dawo zaki ganmu atarene?

Zulaihat Tahau murmushi tana fadin "inafa kawai dai tambayace

*KUYANGA* tace '"to batni nahuta tukunna sannan kibani labari akan MAHBUB dina.

Zulaihat tayi dariya tace "MAHBUB dinki yananan qalau.

"To masha Allahu.


******
Gari na wayewa aka aiko kiran *KUYANGA* labari yakaiwa UMMAH anga Zeenatu ta dawo gdn da daddare


Saida UMMAH ta tabbatar da lallai Zeenatun ce tunda tazo da gaggawa kiran tadurkusa agabanta

UMMAH tace "Meya dawo dake Gida yarima baisaniba?

Gaban *KUYANGA* Yafadi take dabara tazo mata

"Fita nayi don ganin gari shine na bace har wasu suka tsinceni suka tambayeni inda nake nikuma namanta inda zance musu bansan kwatancen mazaunin yarima shiyasa dasukace zasu dawo dani Nigeria ban musa musuba


UMMAH nagama ji tace "kodai yawon iskanci kika tafi Allah yakamaki aka dawo dake gidan?.
Da sauri tahau girgixa kai tana hawaye tabudi baki tace "walh ba haka bane waccen maganar danayi ce gaskiya.


UMMAH Tace ta tashi tabata guri tayiwa kanta rayuwar jin dadi wasu ma nema suke

Tana futa UMMAH takira Yarima tagaya masa komai

Yarima yasha mamakin dahar ta iya dawowa ita kadai yacewa UMMAN yana tunanin akwai wanda yataimaka mata ta gudo zaiyi bincike

UMMAH Tace "nidai kawai kadawo Yarima domin nafi son zamanka akusa da mahaifinka don inyana ganinka akusa dashi zaifi shakuwa dakai sannan Hakan ne zaisa sarauta ta dawo hannunka ta sauki tunda wancen Sahoramin yatafi Sudan karatu bazai dawo yanzuba

Yarima yace "Nima bana jin Zandawo Yanzun UMMAH saikamar nanda wata guda.

Tace "To kayi kokarin kadawo awata gudan kada ka kara fa.

Yace "angama UMMAH Na baxan karaba.

Sukai sallama

Saida Labari yakai kunnan sarki wai *KUYANGA*

Dasuka tafi Turai da Yarima ta gudo itakadai

Mamaki ya ishi sarki domin baisan anyi tafiya da mace ba da bazai bariba balle har ya yarda yabar yarima yatafi da mace

Aranar yasaka UMMAH agaba yace ban kanki in aske

Yaita mata fada harsaida tayi hawaye

Tana fadin "Ayi hkr Takawa ai anrigada anyi kure dahar aka tafi ba.a gaya makanba baza.a karaba


Ita kuwa *KUYANGA* tasake ackn "yan'uwanta Bayi bata nuna wata damuwa ba ko Wani abun

Haka suma basu gano komai ba saima yabon canxawarta dasuke tayi wai tayi kyau fatarta tayi kyau acan


Shiko MAHBUB kallonta yai tayi yana fara,a dajin dadi yana fadin '" kincanza dayawa Zeenah kinyi matuqar kyau fatarki sai sheki takeyi lallai kin huta acan kinbarmu ckn aikin wahal


Inafa Hutu tambayemu kasha labarin komai πŸ˜…


tayi fari

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login