🗡 *!!!FURUCI!!!*🗡 💔💔 💔 *(((((Murd'add'iyar Soyayya))))* 💓❣💘 Story and written By NPEEDY A AJI 🌸mamyn Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* and Lovely Daughter *ZARAH* 🌹NOORUL HAYAT🌹WRITERS ASSOCIATIONS 💜expressions and heed searching Sweet story novels💜 >>>>>>>>> 👌🏻>>>>>>> We are together all fans 🤝🏻👌🏻 KAFA'DI ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 nayi Rayuwa dake 2 sanadin accident 3 Sakayyar cuta 4 Fufaffiyar zuciya 5 Hayatul mahayat 6 Mugun Sartse Loading....🖊 🗡💔FURUCI!!!!💔🗡 Allah kaji'kan baby *Zarah* Ameen 😭 Allah kasa mai ceto ce agaremu Allah kabamu wasu rayayyu masu albarka Ameen da dukkan musulmi mai nema Ameen ya Allah 🤲🏻 30 November 2019 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM 🅿 1 to 2 Cikin babbar jami'ar USA babbar jami'a ce wadda tatara d'inbin dalibe kama da yan Nigeria Sudan Cameroon gana da wasu 'kasashen dayawa cikin babbar harabar Skul d'in Student ne kowa yana hidimar shi wasu suna gefe suna karatu wasu suna Hira wasu kam soyayya sukeyi kowa da abinda yadame shi wasu 'yan mata nahango su 3 suna zaune cikin lallausar ciyawa wadda tasha gyara hira sukeyi cikin nishad'in cikin farinciki d'aya daga cikin su tace " nikam wallahi kaf samarin cikin skul d'in nan babu wanda zan iya tsayawa nasaurara babu wanda nabama zuciyata se yaya Zayyan ina koma gida Nigeria se aure shima ni yake jira Allah sarki yayana inanan babu mai shiga cikin zuciyata dan takace batakowa ba " Shewa sauran sukayi sukace " lalle Imtahal karfa kicika baki dayawa muga kinfad'a dawani karki manta ko 3 month bamugama hadawa ba cikin skul d'in nan amma harkin yanke hukunci " Murmushi Iftahal tayi tace " 'kwarai kuwa dan ni kaf cikin skul d'in nan banga wanda zai iya biyan sadakinaba ko kuna ganin akwai wanda zai iya fidda 2.1 million ayau basai gobe ba yabiya sadakina idan akwai to wallahi nikuma zan aure shi yau koda babu sanin kowa nawa " Zaro ido salma tayi tace " sayar dakanki zakiyi Iftahal gaskiya kibar wannan maganar yanzu idan akasamu yaya kenan dan kina yar minister kud'in Nigeria shikenan se sadakinki yakai darajar haka gaskiya nikam banta'bajin wadda akabiya sadakinta hakaba to shi yayan naki kina nufin haka zai biya? " Murmushi Iftahal tayi tace " ina ay shi dabanne wannan kuma dan inga wanda zai iya ne " dariya habiba tayi tace " ayko babu wanda zai iya dama ansa lokaci ne amma ayanzu ay kam bab..... " Maganar wani matashin saurayi tasasu saurin mi'kewa cikin matu'kar razana dajin FURUCIN!!!!!! shi kamar haka " Ansamu wanda zai biya koda yakai ninkin hakan ayanzu haka malam da duk wani dalibi nacikin skul d'in nan zasu hallara wajan d'aurin auran ku ayanzu " mi'ka mata wata bag yayi yace wannan shine adadin sadakin dakika bu'kata amma gaskiya kinyi dacen miji Namijin zaki kenan bari kiji kad'an daga cikin tarihin shi " " Sunan shi Maher zaid d'an kasar Egypt d'aga Sarki Zaid d'an gata mai matu'kar dukiya cikakken miskili kuma fusatacce zuciya kusa shine d'ah namiji tulo gun mahaifin shi yanada yayye mata amma 'yan uba suke shid'in d'aga amarya ne yanada hadarin gaske dan bayajin bari idan yafusata yanada masifar shan sigari wato taba babu ruwan shi damace bayason yawan magana duk arana baifi yayi magana sau 5 ba hmmm akwai babbar matsala guda 1 yanada wani ciwo wanda idan yatashi to zai iyayin kisa batare dayasani ba ciwon yafi tashi cikin dare kuma idan yayi farinciki ko yaya yake shiyasa akullum cikin kunci yake duk karshen month mahaifin shi yanazuwa da doctor shi dan duba lafiyar shi amma har yau ankasa gane maike damunshi sabida ciwon shi yasa karatun shi baya tafiya dede dan idan yatashi seya samu kwanaki 2 baishigo skul ba koda lokacin Exam ne Bai fiyasan magana da harshen turanciba yafison nashi harsen wato yaran Araf ni d'ayane daga cikin masumai hidima kuma amin taccen shi tun daga Egypt sunana Shanwul karkice zaki fasa dan ba abune mai yiyiwaba karki damu nasan bazama zaiyi dakeba kawai de wata manufarce daban wadda nima bansantaba amma tabbas FURUCIN!! ki yazamiki bugun zuciya dan duk wanda yake tare da Maher to babu shi babu natsuwar zuciya nasan kinfara ayanzu k..... " 'karasowar malaman skul din yasa Shanwul yin shiru sosai kowa yataru daga bayansu kuwa masu tsara gurine sukafara tsara wajan d'aurin aure cikin harabar skul d'in malam Abdallah yadubi Iftahal yace " yarinya babu shakka kinyimakanki FURUCI!!!! mafi girma 'kila ya amfaneki 'kila kuma kiyi nadama amma kisani ba'a wasa dakalmar aure shiyasa muka yarda dan yazama darasi ga 'yan baya ke kikayi rantsuwa dakanki to gashi kuma ansamu wanda yabiya sadakin kamar yadda kika bu'kata gasunan ahanninki ni malam Abdallah nine zanzama waliyyin ki malam Abubakar kuma waliyyin Maher bayan wannan auran zamuturama iyayen ki maganar auran da yadda yakasance kowa anan yasheda cewa kinyi wannan FURUCIN!!!!! cikin nishad'in dan haka muna tayaki murna " Daga haka malam Abdallah yajuya wani irin bugu zuciyar Iftahal tashigayi rumtse ido tayi tabud'e tana ro'kon Allah yasa mafarki takeyi suma 'kawayen nata daskarewa sukayi awajan cikin sar'kewar Murya Iftahal tace " dagaske nice zanyi aure babu sanin iyayena ina babu wanda zan iya aura idan ba yaya ba 'kawayena kusanar dasu wasane kunajifa idan ciwon shi yatashi zai iya kisa kuma yafi tashi cikin dare dan Allah karku bari yakasheni wannan fa ba mutun bane kamar kowa duk cikin siffar shi babu abu mai sau'ki dan.. " Jin anfara shirin d'aura aure yasa Iftahal juyawa aguje zuwa hostel yadda bag d'in kudin tayi cikin sauri Salma tad'auka sukabi bayanta suna shiga suka tadda tashiga had'a kaya sefaman kiran waya takeyi amma ta'ki shiga ri'keta Habiba tayi tazaunar da ita cikin muryar lallashi tace " haba Iftahal karki rikita kanki akan wannan abu eh gaskiya ne ba'ayin wasa da aure Iftahal kisani shi FURUCI!!!! wani babban abune dazaran kin furta shikenan bafazai komaba kuma idan kayishi abakin mala'iku sukace Ameen tofa shikenan to naki FURUCI!!!!! shima inaga hakanne takasance amma nizan baki shawara Iftahal tunda nashigo cikin skul d'in nan naji labarin Maher yanada d'aurin 'kugu cikin Skul d'in nan duk abinda yanema wajan malaman nan to zasuyi shi ni aganina kibari ayi auran shifa babu ruwan shi damace inada tabbacin babu abinda zai yi miki nasan yayi hakanne dan kawai yanunamiki kuskuran FURUCIN!!!! ki kuma nasan labari aka kaimishi dan shi bayazama cikin harabar skul dayagama abinda yakeyi yake fita ance wani mahaukacin gida mahaifin shi yasiya mai tabbas Maher yawuce duk yadda kike tunani kokin sanar da iyayenki tofa ayanzu babu abinda zasu iya dan kam kosun taho Maher yana iyasawa ahanasu shigowa cikin USA sabida 'kanin mahaifiyar shi babban jakadane na wannan 'kasar wanda a Airport se jerin sunayenku sun isa gareshi kafin abarku kinsan nan bakamar Nigeria bace to dan Allah kar kisema iyayenki cin mutunci da damuwa kibari malam Abdallah yayi musu bayani yadda zasu fahimta nasan bazasuga lefinkiba nan gaba kad'an zaku rabu seki auri yayanki kamar yadda kike so idan kuma kikace zakibar 'kasar to bafa zai yiwuba dan ba zasubar kiba " Wani irin kuka Iftahal tasaki tace " shi kenan ina gani zan auri wancan mugun dako fuskarshi bansaniba kasheni zaiyi Salma kuma babusanin iyayena wannan wane irin abune ni za'ayima aure a cikin skul wannan wane irin mugun tarihine gaskiya malaman cikin skul d'in nan basusan mai...... " Maganar wata d'aliba dako shigowa cikin room din batayiba tace " shima baisan fuskarkiba haka sunanki garama kai kinsan nashi sunan hasalima yau kwana 2 bai shigo Skul ba labarin FURUCIN!!!!!! ki kawai yaji karki damu Maher bazama zaiyi dake ba nanda 3 years zaigama karatun shi matsayin cikakken lawyer kekuma zaki gama nanda 5 years Doctor ko to kingani na tabbatar bazaije Egypt dakeba bayan matsalar ciwon shi datuni yagama kuma dayaso ko babu karatu dayasamu sedar kammalawa amma yanada tsayayyan ra'ayi yafiso yafito lawyer nagaske kinyi sa'a nanda kwanaki 6 mahaifin shi zaizo daga Egypt idan zaki iya kisanar da mahaifin shi yasa yasakeki to tabbas idan mahaifin shi yasa to babu sakka zaiyi dan yana matu'kar jin maganar iyayen shi nasan ayanzu haka mahaifin shi yasan maganar wannan auran dan baya 'boyemai komi Iftahal Amarya to kisakko dan ayanzu za'a kaiki gidan Yarima Maher motocin suna 'kasa suna jiranki " batajira mai zataceba taja hannun ta tashi su salma sukayi zasu bishi tadakatar dasu dafad'in " prince bayason hayaniya muma iya karmu waje ita kad'ai zata shiga gidan mijinta " Daga haka taja hannun ta cikin sauri Salma tace ga kud'in sadakin ta amsa wannan budurwar tayi suka fita sosai Iftahal take bin motocin da kallo tabbas tayarda Maher yanada d'aurin 'kugu cikin skul d'in nan kowa kagani cikin walwala yake cikin lokaci kad'an anshirya gagarumin d'aurin aure cikin sauri Shanwul yabud'e mota ganin batada niyyar shiga yasa wannan buduwar janta suka shiga cikin motar ihu Students suka saki suna farinciki dan kaf cikin skul d'in babu wanda baisan prince Maher ba cikin natsuwa motar take tafiya sauran kuwa Students ne ciki wani irin bugu zuciyar Iftahal takeyi tamarasa wane irin hali take ciki har suka isa bakin get d'in katafaran gidan daganan kowa yasauka ciki hadda wannan budurwar sauran motocin ma iya driver bakwai akabari daganan kowa yajuya cikin parking space sukayi parking motocin fitowa kowa yayi shima Shanwul fitowa yayi mi'kamai makullan motocin sukayi suka juya budema Iftahal mota yayi kamar bazata fitoba sekuma tafito fuskarta cike da hawaye bin harabar gidan tayi da kallo babban bene ne mai hawa 6 harabar gidan kawai abin kallo ce ga security kota ina kallonta Shanwul yayi yace " muje ko " wani irin kallo tayi mai Murmushi yayi yace " garama kizo muje dan babu wanda zai barki kifita se idan Prince yace koda nine nace bazasu bariba kinga wa'incan sojojin wallahi basuda imani ni kaina idan nayi badedeba to Prince yana gani sukecin ubana sema yace su'karamin dan shi babu ruwanshi da rashin adalci " cikin tsawa Iftahal tace " ayko shine babban marar adalci tunda gashi yasaka rayuwata cikin masifa daga yin FURUCI!!!! cikin 'kawayena shikenan yazamarmin masifa to wallahi bari kaji zan...... " afusace wani security yazo gurin cikin zafin rai yad'aga hannu zai mareta had'ida fad'in " kinatsu ba'ayimana hayaniya anan cikin harshen turanci " cikin sauri Shanwul yace " sorry Matar oga ce fa " saurin sauke hannunshi yayi yana gaidata cikin matu'kar tsoro tabi bayan Shanwul har zuwa hawa na 5 sannan suka shiga cikin wani had'add'an parlour nuna mata wajan zama yayi sannan yace " nan shine parlour ki zaki iya shiga kowane bedroom amma banda wancan sabida kayan motsa jikin prince ne aciki yana motsa jiki duk safiya dakuma yamma daga hawa na 6 yake sakkowa nan yana shan black tea akan wancan dining d'in kullum safiya yana sakkowa ya kalli News a wannan parlour kullum dare idan kina bu'katar wani abu nizaki sanar mawa karki manta bayason hayaniya k.... " jin takun sakkowar Prince yasa Shanwul yin shiru saurin du'kawa yayi yana kwasar gaisuwa cikin rikicewa yake nunama Iftahal tadu'ka amma tayi 'banza Sigarin dake hannun shi yazu'ka yabusar da haya'kin seda yakusa shanyeta sannan cikin tsadaddiyar muryar shi yace " Wanna fa daga ina ? " Cikin sauri da rawar jiki Shanwul yace " Allah yataimakeka wadda kace akaima sadakin 2.1 million kuma d'aura maka aure da ita ayanzu itace " hannu yanuna ma Shanwul alamar yafita bayan fitar Shanwul Maher yasake zu'kar Sigarin shi sannan yadu'ko dede fuskar Iftahal yahura mata haya'kin Sigarin yace " Welcome " daga haka yami'ke yanufi d'akin motsa jikin shi bin bayanshi tayi da kallo tanasakin tari sabida haya'kin daya busha mata gawani irin bugun zuciya datakeji sabida ganin suffar Maher cikin zuciyarta tace " anya wannan mutun ne tuda nike banta'ba ganin kyakkyawa kamar shiba ko acikin finafinan India gaskiya babu kamar shi " sekuma tace nashiga 3 yanzu yaya zanyi wai dagaske nazama matar aure ? " Daga Al'kalamin....🖊 NPEEDY A AJI 🌹Mamyn Zarah 🌹 Comments and shine please yawan comment yawan typing *Allah kaji'kan Zarha* love u all fans 😘🌹 🗡 *!!!FURUCI!!!*🗡 💔💔 💔 *(((((Murd'add'iyar Soyayya))))* 💓❣💘 Story and written By NPEEDY A AJI 🌸mamyn Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* and Lovely Daughter *Zarah* >>>>>>>>> 👌🏻>>>>>>> We are together all fans 🤝🏻👌🏻 KAFA'DI ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 nayi Rayuwa dake 2 sanadin accident 3 Sakayyar cuta 4 Fufaffiyar zuciya 5 Hayatul mahayat 6 Mugun Sartse Loading....🖊 🗡💔FURUCI!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM 🅿 3 to 4 ' kwafa tayi tace " lalle kam wallahi baze yiyuba haka kawai zakafito ne gashi ko wayana tanacan tayaya zankira 'kawayen nawa ? " tun tana zaune har tagaji dazaman Maher bai fitoba kwanciya tayi saman lafiyayyar cushion d'in harta cire rai dazai fito setaji takun shi cikin sauri tami'ke dake zuciyarta tayi tasha gabanshi tace " Maher kake kowa ? kasani nifa bazan zauna cikin gidannan ba hauka akeyi aure batare da yardata ko sanin iyayena ba to wallahi bazai yiwuba kasan wannan dan haka yanzu zanbar gidan nan basai anjima ba k....." Hannu yasa yatureta gefe batare dayace komiba yayi taku d'aya zuwa 2 yatsaya ahankali yace " ciiizoii zoka koya mata yadda akai natsuwa cikin gidan *Saraki* " wannan shine sunan da iyayen shi suke kiranshi dashi aguje wani 'katon kare yafito daga room din motsa jikin shi yayi kan *Iftahal* cikin matu'kar razana tajuya aguje ayko yabita shiko *Maher* hayewa sama yayi abinshi fuskarnan tashi atamke babu alamun fari'a sosai karan yakebin *Iftahal* tun tana ihu harta gaji tayi shiru abin mamaki datayi shiru se Karan yajuya datayi ihu seyataso mata dole tanatsu kamar wata marainiya sewasu irin hawaye dasuka shiga gangarowa daga cikin idanunta tashi tayi ahankali takoma kan cushion ta kwanta tana sauke ajiyar zuciya Egypt Babbar masarauta ce maicike da bayi Sarki Zaid sarkine mai cikakken iko ga tausayi da kyautatawa talakawan shi yanada mata 2 Hajiya Karimat itace uwar gida mace mai tausayi da son jama'a gasanin yakamata tanada yara 4 duka mata *Faheemat Sumer kurrat Bahijjat* sunada matu'kar had'in Kai babu maijin kansu *Faheemat da Sumer* sunyi aure saura *kurrat da Bahijjat* ganin yadda Sarki yake matu'kar son haihuwar namiji yasa Hajiya Karimat sashi 'karin aure ko Allah zai bashi segashi kuwa Yana auran Hajiya Batol tahaifi Maher ayko gabad'ayan su suka dauki son duniya suka d'aura mishi daga Sarki Zaid Hajiya Karimat dayaranta dakuma mahaifiyar Sarki Zaid wato Mama lokacin da akahaifi Maher babbar Yar Sarki Zaid tanada kusan shekara 15 sun girmi Maher sosai sede Bahijjat itace tabashi 4 yrs babu abinda zai nema yarasa tun yana 'karami yayyen shi suna matu'kar son shi haka Marmy wato Hajiya Karimat tamkar itace tahaifeshi tunda Hajiya Batol tahaifi Maher batasake haihuwa ba Amma lokacin dayagama secondary School seyasamu wani mugun ciwo wanda idan yatashi bayasanin inda kanshi yake Kuma duk wanda yake kusa dashi idan yakamashi seyaga baya motsi dawowa yakeyi tamkar mahaukaci kullum ciwon 'kara gaba yakeyi ko yaya yayi farinciki seciwon yatashi hakan yakesa mahaifiyarta shi kuka da damuwa sosai amma natane yafito fili Sarki Zaid 'bakin cikin nashi yafi haka ganin wannan halin da iyayen shi suke ciki yasa yaza' bi yin karatu a USA sabida yayi nesa dasu amma duk da haka duk 'karshen wata Sarki Zaid yanazuwa da doctor dan duba lafiyar shi Kafin zuwan wannan lokacin an keshi 'kasashe daban daban dan gano matsalar shi amma ina wasu suce yasamu matsalar 'kwa'kwalwane wasu suce matsalar zuciya ce hakade amma babu wani sauyi se wannan doctor da'ake d'akkowa daga India duk 'karshen wata to shine idan yamishi allura ciwon yake yin kamar 2 weeks bai tashiba Cikin damuwa Hajiya batol wato Ammi tashiga shashen Sarki Zaid bakinta d'auke da sallama amsawa yayi sannan tazauna duban shi tayi cikin raunin murya tace " Abbeen *Saraki* dan Allah inason zuwa USA idan zaka ganin *Saraki* dan Allah zuciyata takasa jurewa inason ganin shi ka taimakamin kafin zuciyata takumbura sabida damuwar rashin ganin shi " Jinjina Kai *Sarki Zaid* yayi yace " Haba Ammin *Saraki* kinsanfa *Saraki* bayason yin farinciki sabida ciwon shi Kuma nasan inde yaganki seyaji dad'i sosai kinga kuwa hakan zaitadamai ciwo ina matu'kar son ya kammala karatun shi kinga koda yaushe baya yakeyi tun 2 yrs dasuka wuce yakamata yagama amma wannan ciwon nashi yahana kiyi ha'kuri Ammin *Saraki* kinji hakama *Marmyn* shi take matsamin akan zataje amma sede nabata ha'kuri " Dafe 'kirji ta Ammi tayi tanajan numfashi da 'kyar ganin haka yasa Sarki Zaid rud'ewa sosai kamata yayi takwanta saman cushion kiran doctor yayi yadubata sannan yadubi Sarki Zaid yace " Yace gaskiya tanada damuwa sosai wadda take barazanar ta'ba zuciyarta ga shi jininta yahau sosai Allah ya'karamaka nasara yakamata anema mata abinda takeso jinjina kai Sarki Zaid yayi ya sallami doctor sannan yazauna kusada ita yakamo hannunta yasaka cikin nashi yace " Shi kenan Ammin *Saraki* zamuje tare nanda 6 days sekiyi shirye shiryen dayakamata " Murmushi Ammi tayi tataso ahankali tarungumo Abbee tanasakin ajiyar zuciya shima ajiyar zuciyar yasauke cikin sauri Marmy tashigo cikin part d'in Abbee ganin Ammin rungume da Abbeen yasata sakin ajiyar zuciya zama tayi tace " Masha Allah kinji yadda hankalina yatashi kuwa ? danaji ance ankira doctor dama nalura kinada damuwa amma sekidinga cewa babu komi " Murmushi Ammi tayi Nan Zarki Zaid yasanar da Marmyn akan zasuje ganin *Saraki* da ita sosai tayi farinciki sannan itama taro'ki alfarmar aje da ita zuwa gaba babu yadda Sarki Zaid ya iya dole ya amince dahakan dan kartaga anyi mata badede ba kafin wani lokaci Ammi tafarayin shirye shiryen zuwa ganin gudan jininta 'kwaya d'aya tilo murmushi Bahijjat tayi tace " Ammi gaskiya *Saraki* zaiyi farincikin ganin ki Ammi nimafa inason ganin 'kanina " shiru Ammi tayi tana nazarin abubuwa sannan tace " Bahijjat nikam tsoran yin farincikin nashi nikeyi amma gashi ina matu'kar son ganin shi Bahijjat kode nafasa zuwane " ta'karashe fad'ar hakan cikin muryar kuka tacigaba dacewa " ya Allah kayayema wannan bawa naka wannan muguwar lalurar shima yasan dad'in farinciki a cikin rayuwar shi Allah sarki *Saraki* koyaya yakejin zuciyar shi tayaya zaka rayu babu farinciki ga mugun ciwo maisawa amanta komi waiyyo Allah ya Allah kanunamin ranar da *Saraki* zai warke yakoma cikakken mutun " Saurin barin parlour tayi cikin kuka cikin matu'kar tausayawa Bahijjat tabita da kallo itama hawayen ne suka gangaro daga cikin idanunta d'aga wayarta tayi takira layin *Maher* har takusa 'katsewa sannan yad'aga baiyi magana ba duk da yasan Aunty shi Bahijjat ce ajiyar zuciya tasauke tace " Ina fatan *Sarakin* mu Yana cikin 'koshin lafiya amm dama sanar dakai zanyi cewa Abbeen tareda Ammin zasuzo nanda kwana 6 in sha Allah to kabayar da abu namusamman akawo min " kashe wayar yayi batare dayace komiba itako Bahijjat tayi hakan ne sabida koda zai farinciki yayi yanzu kafin zuwan Ammi dan kar taga tashin ciwanshi gara yatashi kafin taje sabida hawan jinin dake gareta yanzu USA Kasa d'aura agogon hannun shi *Maher* yayi sabida kanshi dayaji yafara saramai gawani irin bugu da zuciyar shi takeyimai sabida d'an wani sanyi dayaji akan zuwan Ammi komawa yayi yazauna bakin bed yamarasa mai keyimai dad'i 'karuwa ciwon kan yafarayi had'ida bugun zuciyar wanda yasa *Maher* kasa zaman dole yami'ke yafara kaiwa da komowa cikin bedroom d'in a parlour kuwa Shanwul ne yashigo shida wani Security hannun su d'auke da banyan bag guda 3 cikin bedroom suka Kai suka aje sannan wancan yafita shikuma Shanwul ya'karaso gurin *Iftahal* mi'ka mata wayarta yayi had'ida abincin dayasiyo mata sannan yace " Ranki yadad'e ga kayanan Yalla'bai yace akawo miki tareda 'kawarki Salma mukaje taza'ba miki sannan yace idan zakishiga Skul kisanar dani naso nakaiki nasaka miki no ta cikin wayar ki Kuma duk abinda kike 'bukata kisanar dani akwai kayan abinci kalakala cikin kitchen namiji ne yakeyima Yalla'bai abinci Amma yanzu yace yatafi akawo mace zuwa gobe zatazo kullum masu ayki sau 3 suke gyaran wannan part d'in dana sama yakamata kishiga ciki kinga dare yafara nasan Yalla'bai yakusa sakkowa kallon News " Tsaki *Iftahal* tasaki tace " nifa bazan zauna cikin wannan gidanba namutu abanza zuwa gobai nabar gidannan kasan wannan tashi tayi tashiga bedroom d'in sosai yayi matu'kar tsaruwa toilet tashiga tawatsa ruwa tayo alwala tafito akwai komi cikin bedroom d'in dazaka bu'kata wani Mai me laushi da kamshi tashafa had'ida turare wata doguwar riga marar nauyi tasaka cikin kayanta taciro hijab takasa tatada sallah dan har issha'i anyi bayan tagama tayi addu'a sosai musamman akan wannan lamarin datafad'a a sanadin FURUCI!!!!! kamar zata kwanta sekuma taji cikinta yana 'kugi sabida yunwa fita tayi parlour Dan d'aukar abincin 'karar fashewar abu dataji yasata saurin jabaya sekuma wani irin ihu yabiyo baya jitayi yana wayyo Allah kaina zai fashe sekuma taji yasaki wani irin kuka mai sauti juyawa tayi zata koma cikin tsoro setaji Yana cewa " zanbar duniyar kodan nahuta nima wayyo Abbee na wayyo Ammin na " sekuma taji shiru aguje tahaura saman shiga bedroom nafarko tayi ayko tayi saurin jabaya sabida yadda taganshi yazama kamar wani mahaukacin zaki babu riga jikinshi duk ya yagata sumar kanshi dukta hargitse idanunshi suncanza launi wani irin kallo yafarayi mata nufota yayi afusace rumtse idonta *Iftahal* tayi tafarayin addu'a shiru taji natsayin lokaci ahankali tashiga bud'e idon ta abinmamaki ganinshi tayi yadurgushe yari'ke cikin shi yana kuka kamar yaro 'karami addu'ar tacigaba dayi sosai setaga yami'ke dasauri yakoma bayanta ya'buya sosai yari'keta yarumtse idon shi yana fad'in kice sutafi kinji " cikin muryar yarinta addu'a *Iftahal* ta'kara dagewa dayi Setaji jikinshi yadauki rawa sake 'kwa'kumaita yayi yace " kigoyani kinji cikin rawar baki da maganar yarinta " cikin tsoro tace " kayi ha'kuri bazan iya goyakaba sede nakaika saman bed ka kwanta kaji " d'aga mata Kai yayi alamar eh kamo hannunshi tayi amma Yana manne dajikinta idanunshi arufe Kam har suka isa saman bed da 'kyar tasamu ya kwanta jawota yayi yarungumai yana sakin kuka bud'e idon shi yayi ayko yasaki 'kara had'ida jan rigarta sosai yana fad'in kikoresu gasunan dawu'ka kasheni zasuyi fisgar rigar yayi wadda sanadin haka yasa tayage cusa kanshi yayi cikin 'kirjinta yana neman hanyar 'buya sosai ta'karayin azama waje addu'a azabure yatashi hayewa yayi saman ta yana cusa kanshi cikin 'kirjinta yana kuka addu'a takeyi tana shafamai saman kanshi zuwa can yashiga sauke ajiyar zuciya Sekuma jikin shi yad'auki zafi sosai nishi yashiga saukewa ahankali tazameshi daga jikinta cikin sauri yakai mata wawura se akan breast d'inta turo baki yayi cikin shagwa'ba yace " inajin sanyi Aunty " ture mishi hannu tayi taja blanket d'in sake maida hannun shi yayi saman breast d'in sake ture hannu nashi tayi kuka yasaki hadda shassheka cikin murya 'kasa'kasa tace " haba " Maher tokayi shirun mana bakadena ganin suba ? " turo baki yayi a shagwa'be yace ni basunanan Maher ba sunana imm immm to kawai Aunty kisamin sunan mai dad'i " ajiyar zuciya " *Iftahal* tasauke tace " ikon Allah wannan wace irin rayuwa ce Allah yabaka lafiya " sake Kai hannu yayi saman breast d'in ta wannan karon da'karfi yakama harseda tasaki 'kara 'ko'karin cire hannun shi tayi amma Ina yakamashi Kam murmushi yayi yace Aunty inason wannan abun akwai laushi sosai meye shi ? " ..... kafin tayi magana kanshi yafara sarawa kafin wani lokaci yasake komawa yanayinshi nad'azu sakamakon murmushin dayayi hannu yasa yasha'ko wuyanta sosai yasha'keta kamar zata mutu cikin wahala da kakari tashiga karanta ayatul kursiyyu sekuwa jikinshi yadauki rawa se kijinshi yayi sanyi yafad'i kamar babu rai cikin rawar jiki tasauka daga bed d'in tana ri'ke wuyanta tana tari idanunta sunyi ja tafita da 'kyar ta'karasa bedroom kulle 'kofar tayi tazauna bakin bed tana maida numfashi hannu tasa takama breast d'inta dake zafi sabida murzar da " *Maher* yayi Mai Tsayin lokaci sannan *Maher* yafarka mamakin ganinshi saman bed yayi tashi zaune yayi yadafe kanshi cikin zuciyar shi yace yauma ciwon seda yasaketashi wayyo Allah ka yaye min wannan matsalar ganin 'kofarshi abude yasashi yin mamaki afili yace " waye yashigo bedroom d'ina kenan ? " Sekuma yadu'kar dakanshi yanajin babu dad'i cikin zuciyar shi sosai zuciyar shi takeyin 'kuna yanajin zafi sosai kamar yabar duniyar yahuta amma to yaya zaiyi tunda bashi yayi kanshi ba kuma babu yadda zai iya canzamakanshi yadda Allah yatsaromai rayuwa duk cikin zuciyar shi yake wannan maganar tashi yayi yashiga toilet yasakeyin wanka had'ida yin alwala yafito dole yagabatar da sallar a cikin bedroom d'in sabida lokaci yariga yawuce Bayan ya idar da sallar yafito parlour harya zauna sekuma yatashi yasauka 'kasa sabida yafijin dad'in kallon news a parlour 'kasa cikin sanyin jiki yake tafiya sabida duk jikinshi babu 'karfi gawani irin zafi da zuciyar shi takeyi sekuma abinda yake matu'kar bashi haushi da takaici aduk lokacin da ciwon yatashi mai bayan yadawo cikin hankalin shi seyaji wani irin d'aurewar mara mazan takarshi tami'ke ta'ki kwanciya har natsayin wani lokaci shiyasa bayazuwa Skul sabida wannan lamarin tsaki yasake ja yana fitowa yanufa kitchen har yashiga sekuma yafito bedroom d'in *Iftahal* yanufa turawa yayi yashiga afurgice Iftahal tami'ke ganin mutun tsaye kanta yasata sakin " Innanillahi wa'inna ilaihirraju'uun " sabida dama cikin matu'kar jin tsoro take dan kam gaba d'aya tagama firgita dashi ganin *Maher* d'in tsaye kanta yasata sake zaro ido ganin yadda tafurgita kamar tagawani abin tsoro yasa Maher sakin tsaki yajuya yafita batare dayace komiba binshi tayi da kallo yana fita tayi saurin nufar 'kofar tarufe tanasakin ajiyar zuciya *Maher* yanafita yasake komawa kitchen black tea yahad'a yadawo cikin parlour kunna TV yayi sama sama yake kallon news d'in badan yanajin dad'in kallon ba ahankali yakeshan black tea d'in d'ayan hannun nashi Kuma yana kan mazantakar shi daketa 'kara mi'kewa yana danneta Hawa saman bed *Iftahal* tayi duk tsoro yakasa sakinta hannu tasa tashafa wuyanta tanasakin nishi afili tace " Wai nagode Allah saura 'kad'an yakashe ni dayanzu namutu amma kuma gaskiya yabani tausayi sosai a gaskiya yana bu'katar addu'a bawai asibiti kawai ba amma gaskiya wannan ciwon nashi yanada d'aure kai maiye dalilin dayasa yakeyin abu tamkar yaro 'karami duk yamanta kanshi baki d'aya kumato suwaye yake ganin zasukasheshi ? tayaya zansamu wa'innan amsoshin ? ya Allah kakawomin d'auki bazan iya zamada wannan bawan Allah ba dan watarana kasheni zaiyi Kuma yakashe banza dan nasan babu abinda za'ayi gaskiya ne iyayen shi yakamata naro'ka susashi yasakeni kamar yadda wannan yarinyar tace to Allah yasa kafin zuwan su bai kasheniba " Wannan tunanin *Iftahal* ketayi wani irin kullewa cikinta yayi sabida yunwa dole tami'ke tanufo 'kofar cikin matu'kar tsoro ahankali tabud'e tafito ganin Maher cikin parlour yasata matu'kar razana kasa 'karasawa tayi amma takasa d'auke idon ta daga kanshi cikin zuciyar ta tace " ikon Allah kamar bashiba banyi tunanin ganin shi Cikin parlour nan ayanzuba shida'akace idan ciwonshi yatashi yanayin 2 days batare dayashiga Skul ba amma dubeshi azaune amma sede kamar bayajin dad'in zaman ya Allah karka jarabceni da abin dabazan iyaba " Shiko Maher yaga fitowar ta amma kallo d'aya yayimata yamaida idonshi kan TV yanasake saka hannun shi yana danne Bananar shi dake Shirin sakashi hauka Comments and share please ............📖🖊 NPEEDY A AJI marmny Zarah 🥰👍🏻 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agunku ko kyauta zaku iyabani 200 batare da kasuwanci ba sannan bawai nakomayin book d'in kud'i bakenan a a har gobe zan dingayin na kyuta sabida Ina matu'kar sonku kamar yadda kuke sona zan dingayin nakud'ine sabida siyan data kai carji sabida bakoda yaushe akesamun wutaba gashi lokaci d'aya waya zatabu'kaci gyara idan babu kud'in gyaran to Yaya kenan Nasan wasu zasufahimceni amma wasu ina sabida kowa da irin halinshi sabida haka inasake baku ha'kuri afuwan Dan Allah 👏🏻 zanyi Free page har zuwa 9 to 10 nagode NPEEDY A AJI takuce har abada ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER zansaka muku Number account din a last free page IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🥰🤝🏻 _Free page_ 🅿 5 to 6 Kasa komawa baya *Iftahal* tayi kuma bata'karasaba ganin bashida niyyar tashi yasata 'karasawa akan dole cikin sand'a take tafiya gawani irin bugu da zuciyar ta keyi shiko *Maher* jawoma kwalin sigarin shi yayi yazari 1 yakunna yafarasha ahankali Iftahal tad'auki abincin tajuya cikin sauri takoma bedroom dasauri da sauri takecin abincin sabida masifar yunwar datakeji rurin wayarta yasata razana saurin d'aukar wayar tayi ganin Kiran mahaifinta yasata razana sosai har takatse batad'agaba sabida tsoro da fargaba seda yakira yakai sau 3 sannan tad'aga Tun kafin tayi sallama mahaifin nata yafarayin magana afusace " Lalle Iftahal kinbani kunya wato ashe zaki'iya yin aure babu sanin iyayenki gaskiya kinbani mamaki kin zubarmin dakimata kinsan da al'kawarin auran Zayyat akanki ko amma shine kikayi min irin wannan cin mutuncin to kisani daga lokacin danasan kinyi auran ra'ayi nacireki Cikin jerin yarana daga yau babu Ni babu ke Iftahal ma'kudan kud'in dakika amsa nasadakin ki sun isheki hidimar karatun ki sauran hidimar ki kuwa tanaga Attajirin mijin ki Iftahal daga yau kisa aranki cewa ked'in marayniyace sabida kinriga kin kashe iyayen ki tun lokacin da'aka d'aura auran ki shikuma Zayyat zan musanyamai da Aunty ki Shukura duk da tagirmai shi nasan zatayimai biyayya sabida Shukura bata ta'ba kaucema maganata idan Kika sake kikayi kuskuran kiran wayata ko kika tako 'kafarki zuwa Nigeria Iftahal Ni mahaifin ki Alhaji Ishaq banyafe mikiba " Kafin Iftahal tayi magana tuni Alhaji Ishaq yakashe wayar shi jefar dawayar Iftahal tayi tasaki kuka sosai mai tsuma zuciya tsayin lokaci tana kuka cikin fusata tasakko daga bed d'in wayar tad'auka tanufo hanyar fita banko 'kofar tayi babu tsoro balle shakka tanufi inda Maher yake cikin kuka sosai tashiga cewa " Maher tabbas kayi babbar cuta agareni yanzu gashi kasa mahaifina yayi mugun fushi dani nasan Mahaifiya tama haka tayaya kake tunanin zanyi rayuwa cikin kwanciyar hankali bayan iyayena suna fushi dani dan Allah kaceci rayuwa ta Maher kasakeni kabarni natafi nikam na ha'kurama da karatun gara nakoma gaban iyayena Dan Allah tabbas nayarda nayi kuskuran yin wannan FURUCI!!! kayi ha'kuri Maher kar kazama silar rabani da iyayena " Sosai kukan yaci'karfinta ta dur'kushe agabanshi tanasakin matsanancin kuka amsar wayar hannun ta yayi yakashe sigarin hannun shi yami'ke sannan yace " kije ki kwanta " tafiya yafarayi cikin sauri Iftahal tami'ke tasha gabanshi tanasakin matsanancin kuka sosai Maher yahad'a fuska sabida yadda ranshi yayi matu'kar 'baci afusace yasureta cak yanufi bedroom d'in ta yanashiga yanufi saman bed yad'aurata saurin jawoshi Iftahal tayi yafad'a saman 'kirjinta cikin kuka tacigaba dacewa " babu inda zaka sekasakeni " sosai tari'ke wuyan rigar shi tayadda babu yadda za'ayi yatashi Cikin natsastsiyar muryar shi yace " Sakeni banabu'katar ko hannun mace yata'bani balle jikinta kuma banason kuka janye jikin ki daga gareni time d'in baccina yayi " sosai Iftahal taji zafin maganar Maher hakan yasa tace " wato kai bakada damuwa ? kasani cikin masifa kananeman barina cikin ta to sede mu kwana anan kuma ahaka har seka furtamin kalmar saki " Sosai ranshi ya'baci tureta yayi cikin zafin rai yaja tsuki d'aukar wayarta yayi yafita Kai tsaye yahaura sama bedroom yashiga yazauna bakin bed dafe kanshi yayi yana nazari zuwa can kuma yami'ke ya d'akko wayar shi number mahaifin Iftahal yad'auka cikin wayar ta yakira bugu 2 Alhaji Ishaq yad'aga duk da yaga ba number Nigeria bace Koda yad'aga shiru yaji shiko Maher yana tunanin yadda zaiyi magana mai tsayine abinda bai sababa muryar Alhaji Ishaq yaji yana fad'in " Wai waye ne yakirani kuma yayi shiru abinshi ? " ajiyar zuciya Maher yasauke cikin natsastsiyar muryar shi yace " barka dawarhaka Abba dan Allah inaso katsaya kasaurareni badan niba dan Allah nace " ina jinka " cewar Alhaji Ishaq iska mahar yafesar daga ba'kin shi sannan yace " Abba nine wanda ya auri 'yar ka amma bisa FURUCIN!!! ta nayi hakan ne dan nanuna mata cewa kalmar aure ba abin wasa bace Kuma dan tagane cewa FURUCI!! babban abune yanada kyau kafin kafurtashi kayi nazarin shi zuwa gaba mai zai haifar sabida idan yafito bayakomawa Abba wannan dalilin ne yasaka na auri Yar ka nabiya sadakin datake ganin babu wanda zai iya biya amma ni bason 'yar ka nikeyiba asalima ni babu hurumin mace cikin rayuwa ta inaso kayafemata banaso nazama silar raba d'ah da mahaifi yin hakan babban zunubi ne Abba idan har kayafe mata nikuma zan saketa ka aura mata wanda kake so iya haka ya isa yasata tadinga kiyaye FURUCIN!! ta Abba kadaure kayi yafiya agareta dan tadawo 'kar'kashin ikon ka nifa banason Yar ka bakuma zan sotaba sabida duk duniya babu macan dazan sakata cikin zuciyata sabida babu ra'ayin hakan cikin raina kayi ha'kuri Abba nima kayafemin nasan kaji 'bacin rai sabida ni " Wani irin numfashi Maher yasauke sabida yawan maganar dayayi yanajin kamar numfashin shi zai d'auke karo nafarko dayayi magana mai tsayi haka tsaki Alhaji Ishaq yasaki cikin fusata yace " Kagama tobari kaji nariga nacire Iftahal daga cikin 'ya'ya na nakuma manta da ita dan haka kar nasake jin ko muryar ku daga ita har Kai sannan kasake sanar da ita cewa duk ranar datasake ta tako 'kafarta cikin Nigeria ban yafe mataba narufe babin Iftahal cikin rayuwa ta hakama mahaifiyar ta " Sosai Maher yaji babu dad'i cikin damuwa yace " shi kenan Abba amma zanyima al'kawari guda 2 dukda banason 'yar ka amma zan zame mata Uwa da uba bazan bari tarasa komiba amma ni bazan iya zama da ita matsayin mata ba sabida babu ra'ayin hakan atare dani ranar dazata kammala karatun ta to a wannan ranar ne zan saketa kuma nabata damar fidda wanda takeso na aura matashi ko wanene abu na 2 Kai ne zaka tako USA ko Egypt sabida ita cike da tsananin Soyayyar ta dakuma kewar ta karubuta wannan ka aje lokacin yananan zuwa " Sosai Abba yafusata yace " ni ? haba yaro har abada " daga haka yakashe wayar shi shima Maher jefar dawayar tashi yayi yajuya ya kwanta yanafad'in yanzu shikenan nayi sanad'in raba uba da 'yar shi gaskiya banso hakan ba amma nayi al'kawarin had'asu anan gaba cikin tsananin Soyayyar datafi ta dah " blanket yaje yarufe kanshi duka pllow yasaka a tsakiyar cinyoyin shi yamatse Bananar shi yanasakin Nishi mai 'karfi had'ida muguwar bugun zuciya kamar yadda yasaba kasancewa akullum A 'bangaran Iftahal kuwa matsanancin kuka tashigayi sosai tanayin nadamar furta wannan FURUCIN!!!!! a wannan daran duk iya satar bacci amma yakasa sace Iftahal NIGERIA Sosai Hajiya Sadiya tashiga cikin damuwa akan yadda mijin nata yad'auki zafi akan Iftahal akan dole tagoyi bayan shi sabida mugun tsaurin shi shi mutun ne tsayayye Kuma mai tsauri bayason Sha Shanci afusace yadubeta yace " Hajiya Sadiya banason wata ala'ka tasake shiga tsakanin ki da Iftahal Koda takiran wayane idan kikayi hakan to bada yawuna ba " yana fad'in hakan yafita daga bedroom d'in parlour yakoma yazauna cikin 'bacin rai babban d'anshi dake zaune a parlour yana kallo yadube shi yace " Kai Ibrahim jekakiramin Zayyat kutaho tare " cikin rawar jiki Ibrahim yafita zuwa part d'in su bayan fitar Ibrahim Alhaji Ishaq yashiga 'kwalama Shukura Kira cikin sauri tafito tazo gaban shi ta zukunna shima Usman fitowa yayi wato 'kanin Iftahal wanda yake matsayin auta daga shi Ummi batasake haihuwa ba gefan Abba yazauna Kiran Hajiya Sadiya Abba yakumayi tafito cikin sanyin jiki tazauna dede lokacin Ibrahim da Zayyat sukashigo zama sukayi batare da sunce komiba gyaran murya Abba yayi sannan yace " Gaba d'ayan ku inaso daga yau kowannen ku yamanta da Iftahal idan kuma nakama wani dayin ma'amala da ita to wallahi zan d'auki mugun mataki akanshi tunda tanuna ita ta'isa dakanta to taje sannan inaso kowa yasani namaida al'kawarin auran Iftahal dake kan Zayyat yakoma kanki ke Shukura tunda dama kin'ki fitar da miji wannan umarninane babu canji za'a had'a auran naku dana Ibrahim nanda 2 months dan haka kowa seyayi nashi shirye shiryen Shukura " tashi tsaye Usman yayi yace " Abba Aunty Shukura Kuma itafa Auntyn muce har shi yaya Zayyat d'in yaya Ibrahim ne kawai yayan ta to tayaya 'kani zai auri Yaya gaskiya Abba ..... " Tsawa Abba yadakamishi dafad'in " To sannu ubana wanda yafini sanin komi idan nasakejin bakinka sena cimaka sabida haka kowa yasani nagama magana Kuma babu canji " daga haka Abba yami'ke yabar parlour jinjina kai Ummi tayi sannan tanisa tace " iname umartar ku dakuyi ha'kuri da wannan hukuncin na mahaifin ku dan Kam kunsan babu canji ke Shukura kisani namiji bayama mace kad'an Kai Kuma Zayyat babu maganar Aunty Shukura daga yau kafara kallon ta matsayin matar ka " daga haka tami'ke tanufi bedroom tashi Usman yayi yabita Shima Yaya Ibrahim mi'kewa yayi yafita d'ago kanta Shukura tayi idanunta suncika tab da hawaye cikin rawar murya tace " Zayyat nasan Abba yana matu'kar son abinda duk kakeso dan Allah kace mishi bazaka iya aure naba dan Allah bazan iya kallon ka matsayin mijina ba nadade da kallon ka a matsayin 'kanina ba lalle ne kasamu biyayya taba Zayyat bazan iya sauke wasu hak'kokin ba kaceceni kaceci kanka " mi'kewa Zayyat yayi yasaki ajiyar zuciya sannan yace " Aunty Shukura kinsani Abba yad'auke ni tamkar d'an dayahaifa yanama fifita Ni akan 'ya'yan cikin shima tun bayan rasuwar iyayena yari'ke ni tamkar d'an shi babu wani banbanci ko dady nane se haka kamar yadda bazaki iya yin musu da wannan hukuncin ba tonima haka kiyi ha'kuri Aunty Shukura amma idan kinada mafita to kibita nima ina tunanin yadda zanyi zaman aure da Aunty na to amma Yaya zanyi komi Abba yazartar akaina dede amma naso ace yabari nakammala karatuna tunda shekarar 'karshe nike to amma duk abinda Abba yazartar dede ne nabarki lafiya " Daga haka Zayyat yafita yana jinjina wannan lamarin itako Shukura mi'kewa tayi tanufi bedroom d'in Ummi tanasakin matsanancin kuka tana shiga tafad'a kan jikin Ummi tasake fashewa da kuka cikin kuka sosai tace " Ummi yanzu shikenan inaji ina gani zan auri wanda yake matsayin 'kani agareni Ummi dan Allah kiyi wani abu akan wannan lamarin dan Allah Ummi dawane ido zan kalli Zayyat a matsayin mijina gaskiya Iftahal FURUCIN!!! Ki nima yasaka ni cikin tashin hankali Ummi dan Allah " Rungumai ta Ummi tayi cikin lallashi tace " Shukura ha'kuri zakiyi kiyi addu'a Allah yasa hakan shine mafi alkairi sabida gaskiya babu abinda zan iyayi nikam Iftahal manike matu'kar tausayi tayaya zataji dad'in rayuwa cikin fushin mahaifin ta ya Allah kakawo mana mafita cikin wannan lamarin USA Cikin sanyin jiki Iftahal tasakko daga saman bed tanufi toilet alwala tayo tafito tatada sallah sosai takeyin kuka cikin sallar had'ida ro'kon Allah akan wannan halin datake ciki har kiran sallar asuba Iftahal tanakan abin sallar bayan tagama yin sallar asuba tami'ke tanajin wani irin matsanancin ciwon Kai toilet tashiga tawatsa ruwa tafito cikin natsuwa take shiryawa har zuwa lokacin tanasauke ajiyar zuciyar kukan datasha bayan tagama shiryawa tsaf tadubi agogon cikin bedroom d'in 7:05 ajiyar zuciya tasauke sannan tace babu amfanin shiga Skul d'in ma dan Kam karatun agareni Sam babu wata fa'ida gara kawai nabarshi zaifi kawai " Wasu siraran hawaye suka gangaro saman kyakkyawar fuskarta dede lokacin wata dattijuwar mata tashigo cikin 'karamin parlour bakinta d'auke da Sallama saurin share hawayen nata Iftahal tayi tafito parlour cikin girmamawa dattijuwar matar tagaidata murmushin 'karfin hali Iftahal tayi tace " haba Mama dagirmanki ay nice yakamata nagaidaki bakeba mama dan Allah kibari " murmushi Mama tayi tace nagode sosai dakika bani girmana sunana Iya Rabi ina d'aya daga cikin masuyima duka ma aykatan gidannan abinci Ni Yar Nigeria ce kamar ki kasancewa ta Yar Nigeria yasa Shanwul za'boni dan yimiki hidima wajan abinci se masu gyaran bedroom d'in ki sud'in Yan nan 'kasar ne se mai tayaki hira itakuma daga 'kasar 'yalla'bai take wato misra konace Egypt ko yanzu breakfast d'in ki angama yana kan dinning nashiryashi dawuri sabida Shanwul yacemin zakishiga Skul 08:00 " Murmushin ya'ke Iftahal tayi tace " to Mama nagode amma bazan samu shiga Skul d'in ba kicema Shanwul yatafi hidimar shi kawai breakfast Kuma idan nafito naci sukuma masu gyaran bedroom su gyara parlour kawai zan gyara nan nagode " daga haka Iftahal tajuya takoma cikin bedroom fita itama mama tayi tana fita taci karo da Maher yafito daga room d'in motsa jikin shi gaidashi tayi bai amsaba dama batayi tunanin amsawar tashiba cikin shakka tace " Allah ya'karamaka lafiya Saraki kai d'aya ne tak magajin sarautar Egyy ina neman afuwa nakasa saka sarauniyar mu fitowa yin breakfast ayanzu duk da tanada shiga Skul 08:00 agafarceni Saraki Mai nasara senaga kamar gimbiyar tamu batacikin yanayi Mai dad'i sabida tace bazata samu shiga Skul d'in ba agafarcemu ranka shidad'e " hannu Maher yad'aga mata sannan yace " Kuje kawai " daga haka yajuya yanufi bedroom d'in Iftahal Comments and share please ........📖🖊 NPEEDY A AJI MARMNY ZARAH 🥰👍🏻 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agunku ko kyauta zaku iyabani 200 batare da kasuwanci ba sannan bawai nakomayin book d'in kud'i bakenan a a har gobe zan dingayin na kyuta sabida Ina matu'kar sonku kamar yadda kuke sona zan dingayin nakud'ine sabida siyan data kai carji sabida bakoda yaushe akesamun wutaba gashi lokaci d'aya waya zatabu'kaci gyara idan babu kud'in gyaran to Yaya kenan Nasan wasu zasufahimceni amma wasu ina sabida kowa da irin halinshi sabida haka inasake baku ha'kuri afuwan Dan Allah 👏🏻 zanyi Free page har zuwa 9 to 10 nagode NPEEDY A AJI takuce har abada ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER zansaka muku Number account din a last free page IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🥰🤝🏻 _Free page_ 🅿 7 to 8 Yana shiga Iftahal tayi saurin mi'kewa tayo gunshi tun kafin ya'karasa gareta dur'kusawa tayi agaban shi tasaki kuka tace " Kayima Allah karabani dawannan auran 'kaddarar naka dan Allah fushin iyaye akan d'ansu masifane kasan haka dan Allah kacece ni " ajiyar zuciya Maher yasauke sannan yace " idan kinason cikar burinki to kisaki jikin ki kiyi karatu yadda yakamata yin hakan zesa nayimiki aminda kike so shima Abban zaiyi farinciki dahakan kiyi sauri kifita kiyi breakfast time yana tafiya " daga haka Maher yajuya yafita kuka Iftahal tasake saki amma babu yadda zatayi dole tayi yadda yace idan har tanason yayi mata abinda takeso cikin sanyin jiki tafito parlour gun dining tanufa wayarta tagani saman dining d'in dakud'i ruwan tea kawai tasha tami'ke wayar kawai tad'auka da bag d'in ta tanufi hanyar fita cikin sanyin jiki tana fita Shanwul yashiga gaidata amma bata amsaba bud'e mata mota yayi tashiga yarufe ahankali yake tu'kin har suka isa cikin harabar Skul d'in bin motar kowa yayi da kallo dan Kam kowa yazata Prince Maher ne cikin sauri Shanwul yafito bayan yayi parking yabud'e mata motar tafito cikin girmamawa yace " Ranki yadad'e kamar yaushe zanzo d'aukar ki " kamar bazatayi magana be sekuma tace zan kiraka " daga haka tayi cikin Skul d'in dagudu su Salma suka nufota rungumai ta sukayi cikin zolaya Salma tace Iftahal cikin kwana d'aya har kinzama babbar yarinya wannan irin mota haka dubi shigarki gaskiya wannan furucin naki alkairi ne agareki " turo Salma tayi cikin raunin murya tace " haba Salma kibar wannan zolayar FURUCI!!! na babu abinda yajamin se tsananin tashin hankali da ba'kin ciki Salma ayanzu haka iyayena sunyi fushi dani tayaya zanga dede " kasa 'karasa zancan tayi sabida kuka " kama hannunta sukayi suka nemi guri suka zauna cikin damuwa Salma tace " Nafahimci halin dakike ciki Iftahal amma ni shawarar dazan baki itace " addu'a itace zaki ri'ke sabida babu wanda yasan abinda Allah yake nufi akan wannan lamarin kid'auka auran Nan naki wani ikon ubangiji ne Iftahal kiduba babu wanda yayi tunanin wannan lamarin gashi har Allah yasa yabarki zuwa Skul Kinga kenan babu niyyar cutar dake cikin ranshi ni aganina kiyima mijinki biyayya har zuwa lokacin da iyayenki zasu huce in sha Allah zasu yafemiki yanzu dansunyi fushi ne shiyasa Iftahal dan Allah kicire damuwa yadda karatunki zai tafi dede " Wannan shawarar sukadinga bata har time d'in shiga lecture yayi Koda suka fito daga lecture Iftahal binsu Salma tayi hostel kwanciyar ta tayi ganin su Salma yasata d'an jin sassauci dakuma irin shawarwarin dasuke bata har tasamu yin bacci se yamma sosai Iftahal tatashi damunta su Salma suka d'in gayi akan tatafi gida kar tasake saka kanta cikin wata matsalar sosai ranta ya'baci tatashi d'aukar wayarta tayi ayko taga miss call d'in Shanwul har guda 8 kafin takirashi wani kiran nashi yasake shigowa seda takusa katsewa sannan tad'aga cikin sauri Shanwul yace " Ranki yadad'e dan Allah kitaimake ni kizo mukoma gida idan kika 'ki to wallahi zan fuskanci matsala wajan Prince dan Allah ina wajan danayi parking d'azu " kashe wayar tayi taja tsaki sannan tami'ke har wajan mota su Salma suka rakota sannan suka koma cikin hanzari Shanwul yabud'e motar tashiga sannan yarufe yakoma yabud'e mazaunin shi yatada mota sukabar cikin Skul d'in cikin shakka Shanwul yace " Ranki yadad'e am kamar jiya ciwon Prince yatashi ko ? " tamke fuska Iftahal tayi tace " to tunda kasan haka meye kuma natambayata " murmushi Shanwul yayi yakuma cewa " sabida naji bai dad'e yanayin ihun ba hakan yasani yin farinciki sosai sabida aduk lokacin danaji ciwon Prince yatashi inayin kuka sosai sabida tsananin tausayin shi inaji kamar naje wajan shi koda zai kasheni ne senaji jiya bai dad'e ba yadena ihun hakan yasa naji araina ked'in alkairi ce agareshi " jin hakan yasa Iftahal duban Shanwul sosai tace " To amma maiyasa ba'a saka malamai sunayimai addu'a se kwai akeyimai maganin asibiti ? " cikin raunanniyar murya Shanwul yace " hmmm Ranki yadad'e wannan hanyar akafara 'ko'karin bi amma abin mamaki duk malamin da'aka kira to kafin zuwan shi sede muji labarin mutuwar shi tun ba'a gane hakanba har aka gane idan Kuma aka d'auke shi zuwa wajan maganin to ana isa sekiji ance ikon Allah yanzun nan akawuce da malam zuwa asibiti ciwo na gaggawa ma'ana yanzu ciwon yasameshi hmmm wani abun mugun tashin hankali shine kakan shi wato Mahaifiya maimartaba Zaid dayayi yun'kurin yimai magani kasancewar shi malami aykuwa sede muka wayi gari yasamu ciwon 'barin jiki har yanzu shikam yananan bai mutuba amma baisan yaya duniyar take ciki ba yazama tamkar gawa to amma akwai wani tsoho cikin 'kasa Mai tsarki yake wato Saudiyya munje nida Sarauniya Batol wato Mahaifiyar Prince sabida duk bayan 6 months setaje dan yima Prince da Kaka addu'a shine tsohon yace Min amma ni kad'e lokacin Sarauniya Batol tana cikin masallaci nikuma ina waje shine kawai naganshi yashiga yimin bayani sosai nacika da mamaki sabida ni bance dashi komiba kuma banko ta'ba ganin shi ba bayani yayi min kamar haka Dole se Prince yayi aure matar dazai aura itace mafarin warakar shi sannan yace abubuwa guda 3 suke damunshi 1 akwai jinnu wanda akayimai ture dasu sune suke barazanar kasheshi Kuma suke sakamishi matsanancin ciwon Kai sekuma 'yan 'kungiyar asiri wato mafiya sune suke raba 'kwa'kwalwar shi gida 2 sekiga yakoma tamkar yaro 'karami duk abinda zaiyi alokacin to bazai iya tunashiba bayan yadawo dede Kuma sune suke shashi yun'kurin kisa sabidasusha jini na 3 anyimai sihiri akan rashin samun natsuwar rayuwa sabida ba'aso yayi farinciki ko kad'an shiyasa ko Yaya yaji farinciki tofa ansamu matsala akoda yaushe zuciyar shi cikin tsananin bugu take sannan wannan sihirin yanasaka mazantakar shi mi'kewa ta'ki kwanciya har na tsawon kwanaki 2 aduk lokacin daciwon yatashi Kuma yanasa jikin shi d'aukar zafi sosai shiyasa baya shiga Skul har se bayan kwanaki 2 Tsohon yacigaba dacewa duk matar daya aura ita kad'e ce zatagagari kisa agun su amma zatasha matu'kar wahala sannan zamanta akusa dashi zaisa yadinga samun sassauci sabida addu'ar ta zatayi matu'kar tasiri agare shi sannan yace wannan doctor akwai wani munafurci atare dashi wato doctor dayake dubashi daga India wanda zasuzo tare da maimartaba Zaid da Sarauniya Batol nanda kwanaki 5 a 'karshe yace karna sanar dakowa wannan maganar se matar da Prince ya aura idan kuma nasanar dawani to zasu kasheni sabida zasusan nasan sirrin su yace itama matar tashi karta sanar dakowa idan lokaci yayi kowa zaisani Ranki yadad'e kigafarce nine nasanar da Prince batun FURUCIN!!!! ki badan komiba sedan namatsu naga Prince yasamu lafiya danasanar dashi dafarko korata yayi sabida shi bayason maganar mace inba Mahaifiyar shi ba amma danace dan Allah yanunamiki kuskuran FURUCIN!!!! ki sabida kalmar aure tafi gaban wasa shine yace to yaji amma ni na aure ki zaibani sadakin shine nacemai nariga nayima wata al'kawarin aure a Egypt tofa shine yayarda Amma akan bazai zauna dakeba bayan wani lokaci zai sallame ki kitafi shiyasa babu wanda yasan yayi aure cikin iyayen shi dan Allah ranki yadad'e kiceto wannan bawan Allah cikin wannan mawuyacin halin " Dede lokacin suka iso bakin get hon yayi aka bud'e yanayin parking yafito yabud'e mata share hawayen daya ji'ke mata fuska tayi sosai takejin matsanancin tausayin Maher ayanzu wani 'bangaran na zuciyar ta Kuma tanajin matsanancin tsoro ga wani irin tashin hankali dayataso mata addu'a tashiga yi har ta'isa part d'in nasu zaune ta hangeshi cikin tsakiyar parlour saman cushion yana zu'kar sigarin shi cikin dakewa tanufi inda yake zama tayi gefanshi cikin sanyin murya tace " Kayi ha'kuri nadad'e ko ? " bai ko kalletaba balle yatanka murmushin ya'ke tayi tad'an sake matsawa cikin shi dukda cikin matu'kar tsoro take hannunta yana rawa tami'kashi ta amshi sigarin hannun shi tace " dan Allah kadena sha zata illata lafiyar ka mai kake bu'kata nayima yanzu ko fushi kakeyi sabida nadad'e to ay nace kayi ha'kuri bazan 'karaba " ta'karashe maganar cikin shagwa'ba " mi'kewa yayi yad'auki 'kwalin sigarin shi sannan yace " No ni banida matsala akan dadewarki sabida kinada damar yin yadda kike so shan sigarin Kuma wannan badamuwar ki bace sabida bazan iya dena shantaba so karki sakeyimin magana akan hakan " daga haka yabar parlour zuwa saman shi COMMENTS AND SHIRE PLEASE 😊🥰 ........📖🖊 NPEEDY A AJI MARMNY ZARAH 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agunku ko kyauta zaku iyabani 200 batare da kasuwanci ba sannan bawai nakomayin book d'in kud'i bakenan a a har gobe zan dingayin na kyuta sabida Ina matu'kar sonku kamar yadda kuke sona zan dingayin nakud'ine sabida siyan data kai carji sabida bakoda yaushe akesamun wutaba gashi lokaci d'aya waya zatabu'kaci gyara idan babu kud'in gyaran to Yaya kenan Nasan wasu zasufahimceni amma wasu ina sabida kowa da irin halinshi sabida haka inasake baku ha'kuri afuwan Dan Allah 👏🏻 zanyi Free page har zuwa 9 to 10 nagode NPEEDY A AJI takuce har abada ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER zansaka muku Number account din a last free page IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🥰🤝🏻 _Free page_ 🅿 9 to 10 Cikin sanyin jiki tami'ke tanufi bedroom d'in zama tayi saman bed tadafe kanta tamarasa wane irin tunani zatayi zuwa can tami'ke kayan jikinta tarage tashiga toilet tayi wanka kaya marassa nauyi tasaka semafan kamshi takeyi fitowa parlour tayi kallon saman dining tayi anjera kulolin abinci kala kala juyawa tayi ta kalli hanyar saman Maher d'an jim tayi sannan tanufi hanyar saman nashi cikin shakka da fargaba take hawa koda tashiga parlour seda tad'an tsaya tajima sannan tashiga bedroom d'in shi amma babu kowa ciki kuma babu sautin ruwa cikin toilet fitowa tayi cikin mamaki sekuma tanufi d'ayan bedroom d'in hangoshi tayi kwance yayi ruf da ciki yasaka hannuwan shi 'kasan cikin shi yadafe sosai dagani yanacikin wani yanayi cikin sanyin jiki ta isa gareshi Zama tayi bakin bed d'in kamshin turaran dayaji yasashi juyowa ta kay Kay ce ganin ta yasashi 'kara tamke fuska sosai murmushi tasakar mishi tace " Nazone naji ko kana bu'katar wani abu ? " tsaki yayi yatashi zaune yace " Nace miki banabu'katar komi daga gareki kinga kidena shiga cikin sabgogina banason wani yana kusantar inda nike kinaji ko tashi kifita " kukan shagwa'ba Iftahal tasaki tace " haba My Prince nasan kana bu'katar abubuwa dayawa nasan ko abinci bakaciba to nima idan bakaciba niba bazanciba " tsaki Maher yaja sosai yakama hannun ta har zuwa parlour sannan yasake ta yace " fita karki sake zuwamin nan " Juyawa yayi yakoma ciki sosai Iftahal taji babu dad'i to amma yaya zatayi dole tasauka parlour tazauna Kiran wayar Ummi tashigayi amma bata shiga komawa tayi kiran Yaya Ibrahim shima haka aunty Shikura ma haka cikin mamaki tace " to Allah yasade lafiya number Zayyat takira cikin sa'a kuwa tashiga amma har takatse bai d'agaba haka taita Kira har sau 5 amma bai d'agaba sosai idanunta suka cika da 'kwalla kiran wayar 'kaninta tayi wato Usman cikin sa'a kuwa tashiga bugu 2 yad'aga cikin 'kasa da murya yace " Aunty Iftahal kina lfy yanzude kikashe se zuwa anjima nizan kiraki sabida yanzu Abba Yana parlour Kuma idan yaji dake nikeyin waya tofa anshe wayar tawa zaiyi dan Allah kibar kuka kinji duk muna cikin damuwa da wannan hukuncin na Abba Ummi ma tadamu sosai Kuma tace tana matu'kar tausayin ki karki damu komi zaiyi dede Kuma Ummi batayin fushi dake amma kinsan dole tabi ahankali sabida kinsan halin Abba " bai jira mai zatace ba yakashe wayar NIGERIA Cikin kwanaki 2 kacal amma gabad'aya Shukura tarame bata iya cin abinci safiyar yau tatashi cikin matsanancin ciwon ciki sosai take juyi saman bed ganin bata fitoba yasa Ummi nufar bedroom d'in ta ganin halin datake ciki yasa Ummi saurin 'karasawa gareta cikin tausayawa tace " Ya Allah lokacin yayi kenan wannan ciwon ciki Allah yayi miki maganin shi bari nasanar da Abban naku akaiki asibiti kinga fitar tamu tafasu kenan " mi'kewa Ummi tayi tafita cikin sauri sanar da Abba tayi halin da Shukura keciki sosai yatausaya mata sabida yasan yadda takeshan wahala dede lokacin Zayyat yashigo cikin parlour cikin damuwa Abba yace yauwa Zayyat maza jeka tada mota kakai Shukura asibiti gamunan zuwa " Cikin sauri Zayyat yafita motar shi yanufa yashiga yatada komawa bedroom d'in Ummi tayi kamo Shukura tayi suka fito har zuwa parking space d'in ganin sun nufi motar Zayyat yasa Shukura saurin cewa " Ummi bada motar Abba zamuba ? " Girgiza kai Ummi tayi tace " a a Abban ku yace Zayyat yakaiki muzamu biyoku daga baya " tsayawa Shukura tayi tace " haba Ummi gaskiya idan har shine gara abarni namutu kawai wallahi banason duk abinda zai had'ani da Zayyat " maganar Abba yasa Shukura cigaba datafiya babu Shirin " tsayuwar Mai kukeyi nan haba Hajiya kinaganin halin da yarinya take ciki " wannan maganar Abba yayi fitowa Zayyat yayi yabud'e murfin motar Ummi takamata tashiga yarufe yakoma yazagaya yashiga yaja suka tafi " "Dan dubanta yayi yace " sannu Uktee " saurin kallon shi tayi amma batayi magana ba se cikin zuciyar ta tace " lalle yaron nan wato har yama dena kirana Aunty nashiga uku Ni Shukura Wai wannan yaron ne yake shirin zama mijina waiyyo Allah " Zayyat bainufi asibiti dasuke zuwaba se kawai yakaita wani wanda yafi kusa sabida yadda yaga tanata mur'kususu suna zuwa aka amsheta cikin sauri duba da yadda sukaga tanayi cikin gaggawa Zayyat yacike komi akafara dubata bayan gama dubata doctor yadubi Zayyat yace " Kai waye nata ? " d'an jim Zayyat yayi murmushi Doctor yayi yace " nafahimta mijinta ko to amma yaya kakeyin haka maiyasa baka sauke mata hak'kin ta yadda yakamata haba bawan Allah to gaskiya wannan ciwon cikin nata yanabu'katar samun kulawar ka sosai agareta wajan saduw....... " Saurin 'katseshi Zayyat yayi dafad'in " nagane doctor za'a gyara in sha Allah itako Shukura rumtse idon ta tayi sabida maganar doctor cikin zuciyar ta tace " Allah katsareni dabama wannan yaron kaina ay sede namutu " Kiran wayar Abba yashigo cikin wayar Zayyat cikin sauri yad'aga tambayar shi Abba yayi suna ina gashi sunshigo cikin asibiti amma babu su sanar dashi asibiti dasuke yayi babu jimawa suka iso Koda sukazo Shukura tasamu bacci sabida allurar da'akayi mata wajan bayan magrip tafarka sallamar su akayi had'ida bata magunguna sosai doctor yasakeyima Zayyat magana akan kulada Shukura murmushi Abba yayi itako Ummi kunyace takamata godiya Abba yayi ma doctor suka fito zuwa gida wannan karon motar Abba Shukura tashiga sukatafi USA A yau safiyar asabar su Maimartaba Zaid da Sarauniya Batol da Doctor suka diro USA motoci 5 sukaje tarosu daga Airport cikeda Security suna isowa bakin get aka wangale get d'in suka danna kan motocin nasu zuwa cikin 'kayatacciyar harabar gidan daga sama Maher yake kallon fitowar su daga mota komawa ciki yayi Kai tsaye bedroom d'in Iftahal yashiga zaune yasameta cikin shiga takamala sosai tayi kyau cikin tsadaddiyar atamfarta wadda tasha fitaccen d'inki sosai tayi masifar yin kyau kallo d'aya Maher yayi mata ya kauda kai cikin 'bacin rai yace " Nadece miki karki sake kinuna ma iyaye akwai wata ala'kar aure a tsakaninmu kitsaya matsayin mai ayki kuma kiyi gaggawar canza wannan shigar sabida batayi kama datamasu ayki ba sannan danace karkiyi aykin abincin can wato seda kikayi ko hmmm zasutafi nanuna Miki waye Saraki dan naga kina bu'katar hakan " daga haka yajuya yafita biyo bayanshi tayi tana magana amma yayi banza dede lokacin su Maimartaba Zaid suka shigo cikin parlour saurin yuyawa yayi ya kalli Iftahal dake bayanshi du'kar dakanta tayi cikin sauri Ammin taje tarungume Maher tanasakin ajiyar zuciya da murmushi Kama hannun shi tayi zuwa cikin tsakiyar parlour saman cushion zaunar dashi tayi kamar wani yaro tashiga shafa fuskarshi tanasakin murmushi sekuma hawaye suka shiga gangarowa daga idanun ta cikin rawar murya tace Ina matu'kar kewarka Saraki kaguji Egypt ko maganar ta bakaso mukuma iyayen ka muna cikinta cikeda kewar ka Saraki Allah yabaka Lafiya ina burin ganin ranar dazaka kammala karatun ka kakoma gida sannan kasamar min abokiyar hira wato kayi aure dukda baka bu'katar hakan amma nasan zakayi sabida inason hakan Saraki ina matu'kar son ganinka da iyali nida mahaifin ka da Umman ku munason ganin yaranka suna zagaya cikin babbar masarautar mu ......" Shanwul yakatse mata maganar dafad'in " Ranki shidad'e Allah yakara miki lafiya wannan burin naki yacika sabida gaku ga gimbiya Iftahal wato matar Prince kwanaki 6 kenan dayin wannan auran bazatar Mai girma Prince yayi hakanne dan sakaku cikin tsananin farinciki shiyasa yace kar asanar muku sekunzo sabida kuji bazatar sosai " Cikin matu'kar mamaki Maimartaba Zaid da Sarauniya Batol suka dubi Maher dan ya gasgata musu wannan batun Kuyi ha'kuri da wannan zan'kara muku yawan Free page sabida ro'kon dawasu sukayi amma bazai wuce 3 page ba nagode sosai masoya na ...........📖🖊 NPEEDY A AJI MARMINY ZARAH Comments and Shire please 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agunku ko kyauta zaku iyabani 200 batare da kasuwanci ba sannan bawai nakomayin book d'in kud'i bakenan a a har gobe zan dingayin na kyuta sabida Ina matu'kar sonku kamar yadda kuke sona zan dingayin nakud'ine sabida siyan data kai carji sabida bakoda yaushe akesamun wutaba gashi lokaci d'aya waya zatabu'kaci gyara idan babu kud'in gyaran to Yaya kenan Nasan wasu zasufahimceni amma wasu ina sabida kowa da irin halinshi sabida haka inasake baku ha'kuri afuwan Dan Allah 👏🏻 zanyi Free page har zuwa 9 to 10 nagode NPEEDY A AJI takuce har abada ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA WANNAN ACCOUNT NUMBER FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH INA 'KARA FA'DI DUK WANDA YAKARANTA BAI BIYABA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🥰🤝🏻 🅿 11 to 12 Tamke fuska yayi sosai yadubi iyayen nashi yace " Abbeen Ammin kunsan ni ban iya 'karyaba hakane itad'in matata ce amma auran gargad'i ne dajan kunne agareta amma babu soyayya batun cewa zanyimuku bazata wannan 'karyar Shanwul ce dan kam Ni ban maso kuka san hakaba duk da bana 'boye boye muku komi sabida karku saka rai ne shiya dan bazama zanyi da itaba ku kunsan waye d'anku babu yadda zan iya kula da mace nima nakasa kula da kai na balle nakula dawani Kuma Ammin kinsan natsani kowace mace idan ba kuba wannan yarinyar zuwa wani lokaci zan saketa bayan nacika wani al'kawari " ajiyar zuciya Maher yasauke sabida yadda yagaji dayin maganar jawoshi jikin shi Abbeen yayi yarungumai shi yanajin kunar zuciya sabida halin da d'an nashi yake ciki itako Ammin mi'kewa tayi takamo hannun Iftahal suka zauna rungumai ta Ammin tayi cikin 'kasada murya tace """"" karki damu da FURUCIN!!!!! Saraki nide alfarmar danike bu'kata agareki shi ne dan Allah kijure in sha Allah Saraki zai soki Kuma zai maidaki cikakkiyar mata mafi soyuwa agare shi Gimbiya dan Allah kijure kinji wallahi naji ina matu'kar son ki " hawayen fuskar ta Iftahal tashare tace " in sha Allah Ammin nayi al'kawarin zamada shi duk wuya " murmushin farinciki Ammin tasaki ajiyar zuciya Shanwul yayi cikin zuciyar shi yace " nagode ma Allah dama burina su Maimartaba susan wannan 'karasawa doctor yayi yazauna sabida tun d'azu yakasa zama dan kam sosai yaji mamakin wannan auran na Saraki bayan yazauna yayi gyran murya yace """"" Gaskiya hakan baiyiba bai kamata ace anbar Prince dawani makusanci ba balle mata wadda tafi kowa kusanci wajan mijin ta wannan babbar kasadace kowa yasan idan ciwon Prince yatashi zai iya kashe duk wanda yakusanto shi to gaskiya aganina araba Prince da wannan matar ajira har yawarke sannan ayi tunanin yimai aure Kar mujamata rasa rayuwar ta " sosai suka shiga nazarin maganganun doctor cikin sanyin jiki Iftahal tami'ke cike da girmamawa tace " Abbeen Inaso nayi magana idan kunbani dama ? " Jinjina Kai Maimartaba Zaid yayi alamar anbata dama " cikin raunin murya tafara dacewa " Abben Ammin dakuma doctor kowa yasan mace tanada rauni sosai musamman akan mijinta dakuma yaranta uwa uba kuma iyayen ta sannan mace tanada matu'kar jajurcewa wajan kulada mijin ta idan yafad'a cikin halin rashin lafiya duk wuya koda zatarasa komi bazata gujeshiba idan har akwai soyayyar gaskiya cikin zuciyar ta zata iya ha'kuri dakomi wajan jinyar shi koda nauyin gidan zaikoma kanta zata zauna dashi koda kowa yagujeshi zata kasance tanada lafiya a idon jama'a amma wato azahiri amma abad'ini itama tana cikin tsananin rashin lafiya rashin lafiyar tata kuwa Mai hargitsa rayuwar tane zataci karo da abubuwa dayawa kamar haka _rashin kwanciyar hankali kunar zuciya tunani rashin cin abinci koda tasashi yaci ita bazata iya ciba yadda ya kamata kuka na zuciya ko nafili rashin bacci sabida batada kwanciyar hankalin samun hakan Koda kuwa mijin baya kyautata mata zata iya duk wannan sabida haka bazan iya tafiya nabarshi cikin halin kad'aiciba Allah yad'auke mishi rayuwar kad'aici tun ranar daya aure ni Abbeen Ammin doctor zan zauna tareda mijina Koda kuwa shine silar ajalina idan namutu ta hanyar raya aure na babu sakka inasa ran harama Kuma babban nasarace mace tamutu ad'akin mijinta ma ana tamutu tana d'aure da igiyar aure Ammin cikin gidan aure na ko sharar bedroom d'ina nayi inada lada dan Allah karku maidani baya bacin Allah yatura matsayina zuwa gaba_ " kuka Iftahal tasaki cikin tsananin farinciki Ammin tajawota jikinta ta rungumai tace " kwantar da hankalin ki yarinyar kirki tabbas babu mai rabaki da mijin ki sede idan bayan raina ke ce kika cancanci zamada Saraki zama nahar 'karshen rayuwa " Jinjina Kai Maimartaba Zaid yayi yace " tabbas kuwa Ammin Saraki tabbas nataya d'ana farinciki na murnar samun macen kirki Saraki nayaba da wannan za'bin naka Kuma ina matu'kar farinciki dahakan gimbiya Allah yayima auran ku albarka nayi farincikin kasancewar ki nazama 'yah agareni dan kam ke basirika bace kawai 'yah ce kuma mafi soyuwa agare ni kamar yadda Saraki yazama abinda nafiso duk duniya ina yimuku fatan alkairi cikin zaman auran ku Allah yasa kece sanad'in samuwar farincikin Saraki abinda yadad'e damanta shi cikin rayuwar shi ina matu'kar jinjina hakan Kuma ina cikin tsananin damuwa akan hakan tayaya mutun zaiyi rayuwa babu farinciki ? " Allah sarki Saraki doctor yakamata Saraki yazauna da matar shi zamuyi addu'a a matsayin mu na iyaye agaresu in sha Allah babu abinda zai faru " Mi'kewa Maher yayi yanufi hanyar saman shi yahaura batare dayace makowa komiba sosai doctor yaji Babu dad'i sabida yadda dasukayi akan Maher yazauna damace " cikin girmamawa Iftahal tace " Ammin yakamata kuci abinci seku huta kunsha gajiyar zaman jirgi " murmushi Ammin tayi tace " aykam yazama dole naci abincin 'yata koda kuwa banajin wunya " tashi Iftahal tayi ita dakanta tasakko musu da abincin saman lallausan carpet din shiko doctor tashi yayi yanufi wani bedroom dake kallon room d'in motsa jikin Maher da alama duk idan yazo nanne masaukin shi seda Iftahal ta tabbatar tahad'amasu Abbeen komi sunata 'korafi akan tabari hadimai suyi amma ta'ki maganar da Ammin tayi mata yanzu yasata jin bugun zuciya matsananci magana kamar haka " gaskiya bari muhuta gimbiya kisanar dani labarin iyayen ki sabida sun cancanci karramawa dakuma girmamawa tabbas Allah yabasu yarinyar kirki sukuma sun iya tarbiyya " Murmushin ya'ke Iftahal tayi tace " to Ammin amma tafara tunanin Yaya zatace da Ammin akan iyayen ta abincin doctor tad'auka tanufi bedroom d'in sallama tayi tashiga amma baya ciki sautin saukar ruwa taji cikin toilet har tajuya sekuma taji kamar magana ahankali tanufi bakin toilet d'in magana taji kamar haka _eh to gaskiya akwai matsala zaman yarinyar tareda Maher sabida zata iya lalata mana shiri domin naga tanada matu'kar basira eh Yalla'bai nataho da wannan allurar amma inaga babu bu'katar yimai ita ayanzu tunda akwai mace atare dashi zai iya sauke bu'katar shi ok to zan rage karfin allurar ta yadda bazata fara yin aykiba har semun bar USA nasan bayan tafiyar mu zamuji sa'kon mutuwar yarinyar to yadda abin zai kasance matsanancinyar shi'awar mace zai taso mishi bayan faruwar hakan da 1 hour ciwon shi zaitashi zai iya yin fayd'e ga duk wata mace dake kusadashi Kuma batare dayana cikin hankalin Shiba kaga daganan seku sashi yasha'keta seku shanye jininta shikenan kaga daganan babu wata macan dazata sake marmarin zamada shi eh dole mubar allurar kashe 'kwayoyin halintar tashi se dawowa nagaba sabida idan mukayita yanzu tofa bazai iya aykata fayden ba sabida zaisamu raunin mazantakar shi dakuma na jijiyoyin shi har natsawon 1 week ina ay koda tayi ciki to lahira zata tafi dashi tun kafin ita kanta tasan dashi balle bana tunanin har ciki zai iya shiga wajan aywatar da saduwa cikin hargitsi shi yana cikin hauka da gushewar tunani ita Kuma nata cikin tashin hankali kaga kuwa zaiyi wuya eh akwai lokacin da kwakwalwar tashi zata had'e guri d'aya amma 'bangaran yarinta daga lokacin zai koma komi nayara har abada kabani lokaci ina shirya hakan ne kaga ayanzu kune kuke sarrafa 'kwa'kwalwar tashi gida 2 aduk lokacin da iskar nashi sukayi yun 'kurin kasheshi amma idan nagama shirya komi shikenan zekoma abu 1 babban yaro amma mai 'kwa'kwalwar yara ina ay bazata samu nasarar kasheshi ba idan Maher yamutu to tabbas Sarauniya Batol zata samu sassaucin damuwa akan ganin Maher cikin wannan halin sede idan tatuna tayimai addu'a Kuma Allah zai iya bata dan gana kaga Kai kuma bakason Sarauniya Batol ta zauna cikin farinciki ko walwala shi yasa karufe mahaifarta dan karta sake samun wani d'an gaskiya kacika mugu wallahi gara Hajiya Himla ita kashe Maher kawai take bu'kata sabida batason Maher yagaji sarautar Mahaifin shi tafison sarautar takoma hannun su amma gashi har yanzu aljanun datasaka sun gagara kashe Maher itakuma waccan sihirin datayimai sotakeyi yazama mazinaci yadda iyayen shi zasu kasayin alfahari dashi amma kas duk naka shirin yafi nasu " dariya doctor yasaki dayazo nan a zancen shi sannan yace to semun sakeyin magana Yalla'bai "_ Saurin fita Iftahal tayi jikinta sefaman rawa yakeyi saurin seta kanta tayi tanufi kitchen tsayawa tayi jim gabad'aya tamarasa maizatayi mafita kam batada ita dan batasan mai zatayi ba abinci tashiga jerama Maher saman tire cikin zuciyar ta tace " to shi wannan wayeshi dabayason farincikin Ammin yaketa wahalar da Maher sukuma sauran suwaye ya Allah wannan wace irin masiface mutun 3 suntaru wajan cutar da mutun 1 tak ya Allah kabani ikon taimakon Maher duk da ina matu'kar jin tsoran wani abu yafaru tsakanina da Maher amma hakan shine yafi dacewa yakamata Maher yakusanceni kafin Maher yayi min fyad'e idan hakan tafaru zansamu sassaucin azaba da rad'ad'in fyad'e to amma tayaya zansamu Maher yazo gareni dan neman biyan bu'katar shi bayan naga babu mace cikin rayuwar shi balle bu'katar mace nikuma tayaya zan Kai mishi kai na amatsayina na mace mai kunya Kuma amarya to amma yazama dole nayi hakan idan kuma banyi nasarar samun hakan ba to yazama dole nasada'kar dan tabbas nasan idan wannan fyad'e yatabbata to tabbas mutuwa zanyi idan Kuma namutu sanad'in haka Allah kasa mutuwa tazama hutu agareni Allah yasa iyayena suyafemin " hannu tasaka tashare hawayen fuskar ta sannan tad'auki tiran abincin tanufi saman shi su Abbeen binta sukayi da kallo cikin farinciki har ta idasa hayewa saman zaune tasameshi a 'kayataccen parlour shi yana zaune yazubama kwalin sigarin shi ido yana tunanin yadda zaiyi wajan Shanta sabida Abbeen bayaso shikuma bayason 'bacin ran shi ga Ammin yasan itama idan tagani tofa tabbas ranta zai'baci shikuma bayason hakan to amma Kuma idan ba ita yashaba bayajin d'an sassaucin bugun zuciyar tashi maganar Iftahal takatse mishi tunani " Haba Prince yawan tunani yanada illa ga lfy " tafad'i haka bayan ta aje tiran abincin saman kyakkyawan Table d'in dake gabanshi zama tayi kusadashi tad'aura hannun ta saman kafad'ar shi cikin sanyin murya tasake cewa " su Abbeen basason kanashan sigari ko to nima banason haka sabida nasan zai illatamin lafiyar ka tunda bamuson haka to kabari kawai kaji " kallon ta Maher yad'anyi cikin tamke fuska yace " to kekuma wacece dahar zanbar abu idan bakiso ? cire hannun ki daga kafad'ata " murmushin ya'ke Iftahal tayi tace " ni matar ka " daga haka tafara zubamai abinci ganin haka yasa Maher mi'kewa zaibar parlour cikin sauri Iftahal tami'ke rungumai shi tayi tabaya cikin shagwa'ba tace " haba my Prince kana nufin bazakaci komiba ? idan bazakaciba nima bazan ciba kuma zansanar da Ammin nasan itama idan taji bakaciba to itama bazataciba " takarashe hakan cikin kukan shagwa'ba had'ida sake rungumai Maher sosai rumtse idon shi yayi yana cizan lips d'in shi na'kasa " tsayin lokaci suna tsaye ahaka sannan Iftahal tasaki Maher tajuya zata fita jitayi yaru'ko hannunta bai kalletaba cikin natsastsiyar muryar shi yace " banason Ammin na tasamu damuwa har tabar USA sabida wannan shine zuwanta nafarko dan haka banaso takoma da damuwa zanso taji farinciki aduk lokacin data tuna zuwanta gareni dawo kizauna amma kisani ke baki isa nayi abu dan keba " Murmushi Iftahal tayi tazuyo cikin nuna farinciki tasake rungumai shi had'ida kwantar dakanta cikin 'kirjinshi saurin tureta yayi cikin zafin rai yanunata sekuma yazauna batare dayace komiba ajiyar zuciya yasauke yanasakejin matsanancin bugun zuciyar shi yadda yafi dah seda yad'auki lokaci sannan ya gyara zamanshi abincin yafaraci kamar dole haka yakecin abincin cikin d'an damuwa Iftahal tace " Prince kamar abincin baya maka dad'i ? " yatsina fuska yayi yace " dama tayaya jagwalgwalon abincin ki zaiyi dad'i mai Kika iya in banda shirmai " sosai maganar tadaki zuciyar ta amma seta dake tace " hmmm kade fad'i gaskiya " bai sakeyin maganaba sabida shi Kam duk surutun ya isheshi dede lokacin Ammin tashigo ganin Maher yanacin abinci ga Iftahal agefanshi yasa Ammin sakin murmushin jin dad'i zama tayi kan cushion d'in dake fuskantar su tace " Masha Allah gaskiya ina matu'kar farinciki da ganin wannan ranar Saraki yanzu kazama cikakakken mutun Allah yanuna min 'ya'yan ku Idan kagama Abbeen naku yanason ganin ka a parlour shida doctor sabida shi doctor gobe zai juya mukuma se jibi sabida zamu wuce Saudiyya badan hakaba da senayi 1 week tare da Saraki na babban d'ana Kuma auta na " murmushi Iftahal tayi shiko sake tamke fuska yayi yanajin zafin yadda Ammin takeson Iftahal gashi bayajin zai iya zama da ita balle har Ammin tasamu abinda takeso wato ganin 'ya'yan shi bashida burin kasancewa da mace tashi yayi yafita suka bishi da kallo cikin damuwa Iftahal tace " Ammin allurar za'ayimai ? " " Eh " tace mata zaro ido Iftahal tayi had'ida dafe 'kirji cikin lokaci kad'an duk tafurgice ganin haka yasa Ammin tashi daga inda take tadawo wajan Iftahal rungume ta tayi tana rarrashin ta sabida ita tayi zaton tsoran allura gareta hakan yasata furgita itako Iftahal magan ganun doctor ne suka dawo cikin kanta ayanzu kam tagama sarewa akan lalle fa lokacin mutuwar ta yakusa babu jimawa Maher yashigo yana dafe kanshi yashiga bedroom binshi sukayi da kallo sannan Iftahal tami'ke cikin sanyin jiki tace " Ammin zand'an sauka 'ka sa murmushi tayi mata sannan tace " babu damuwa gimbiya iname 'kara ro'konki akan kidaure in sha Allah komi zezo 'karshe " jinjina Kai Iftahal tayi sannan tajuya tasauka Ammin Kuma tashi tayi tashiga bedroom d'in Maher kwance tahangoshi saman bed yarufe jikin shi da blanket duka da alama sanyi yakeji ganin hakan yasa Ammin rufo 'kofar itama tasauka 'kasa ganin Sarki Zaid zaune shi kad'ai yasa Ammin 'karasawa gareshi zama tayi tanafad'in " Ina shi doctor ? " dubanta yayi yace " yafita jaga gari bayan yayima Saraki allura yafita " jinjina Kai Ammin tayi sannan takuma cewa dama duk Idan akayima Saraki allurar seya kwanta kamar maijin sanyi ? " Girgiza kai Sarki Zaid yayi yace " a a hasalima idan akayimai Zama mukeyi mu kalli news tare amma wannan karon dama doctor yace za'asamu canji sabida ya'kara 'karfin allurar sabida yanzu ciwon nayawan tashi shiyasa aka 'kara karfin allurar " jim Ammin tayi tana jin matu'kar tausayin Saraki ganin haka yasa Sarki Zaid mi'kewa yakama hannun ta suka nufi bedroom d'in dake kusa da Wanda doctor yashiga amma shi akwai 'karamin parlour kafin bedroom d'in kamar na Iftahal basu tsaya parlour ba suka shiga cikin bedroom d'in sefaman kamshi yakeyi komi tsaf tamkar dama anan suke rayuwa suna shiga Sarki Zaid yajawota jikin shi yace " karki damu Sarakin mu zaisamu lafiya amma idan naga kinsaka damuwa to bazan sake zuwa dakeba yanzu muje mu watsa ruwa ko " share hawayen fuskar ta tayi tace " shiyasa niketa daurewa sabida banason Saraki yaga kukana nafiso yaga kamar inacikin farinciki duk ranar da Saraki yawarke Allah kad'ai yasan irin farincikin dazanyi " shiru Sarki Zaid yayi shima yana tunanin yadda zaiji Idan Saraki yawarke saurin canza zancen yayi dafad'in idan munkoma za'a shirya gagarumin bikin Saraki da Iftahal dukda basa 'kasar amma zamuyi shagali duniya tasan auran d'an Namiji 'kwaya d'aya tilo Saraki na Allah yasa lokacin dazai kammala karatun yadawo yazama yawarke Kuma Allah yasa su diro 'kasar Egypt basu 2 kawai ba yazama su 3 wato tareda jikana ko jikata " murmushi Ammin tasaki batare datayi zaton yin shi ba sabida tana matu'kar son ganin yaron Saraki Sarki Zaid yafara shiga toilet da niyyar yin wanka Iftahal nashiga bedroom tafad'a saman bed tasaki kuka mai cin zuciya tarasa wane irin tunani ma zatayi ganin tarasa mafita yasa tafara karanto addu'o'i babu jimawa zuciyar ta tanatsu sabida addu'ar datakeyi kafin wani lokaci bacci yayi gaba da ita a 'bangaran Maher kuwa wani irin ba'kon lamari yaji yanashigar shi sosai gawani irin mugun sanyi dayakeji sosai yayi mamakin yadda yakejin shi'awar mace shida yayi al'kawarin babu abinda zai ta'ba had'ashi da mace ta wannan hanyar amma seya danganta hakan da irin yadda Iftahal take ta'bashi sosai ranshi ya'baci akan hakan sannan ya'kudiri niyyar bazai ta'ba bari tasake ta'ba Koda yatsan shi ba " Ana kiran sallar magrip Iftahal tafarka afurgice salati tashigayi sosai taji babu dad'i yadda taita bacci haka batason baccin yamma sabida tasan babu kyau cikin sauri tashiga toilet wanka tayi had'ida yin alwala tafito tatada sallah bayan ta idar zama tayi tadingayin lazimi har aka kiran sallar issha'i tashi tayi tagabatar da ita sannan tayi addu'o'i sosai tanamai 'kas'kantar da kanta wajan Allah akan yakaresu daga sharrin wa'innan azzaluman dabasunan suwaye ba sosai takeyin kuka wajan sujuda tana gayama Allah bu'katunta ta dad'e ahaka sannan tayi Sallama sebayan ta idar da sallar sannan tazauna saman dressed mirror tafara shiryawa a parlour kuwa Abbeen da Maher suka shigo cikin parlour sundawo daga masallaci Ammin tana zaune kan cushion tsakiyar parlour kuwa ma'aykata sun jera kalolin abinci saman wani tattausan Carpet shiko doctor yana cikin bedroom yana waya kasancewar shi ba Muslim ba shiyasa baije masallacin ba 'karasawa sukayi cikin parlour dede lokacin doctor yafito sosai Ammin take kallon Maher tanajin dama ace yazauna ahaka babu wata matsala amma ina bayan zamansu babu jimawa Ammin tadubi Maher tace " Saraki jeka tahoda Gimbiya muyi dinner ko " tashi yayi badan ranshi yasoba yami'ke yanufi bedroom d'in nata tsaye yasameta tana gyara gashinta saurin kawar da kanshi yayi sabida yadda yaji ya'kara shiga cikin wani yanayi sabida yadda yaga gashinta Mai tsayi da santsu sefaman sheki yakeyi cikin tamke fuska da dakewar zuciya yace " ke kibar wannan shashancin Ammin tanason ganinki wajan dinner " Saurin juyowa tayi dan bataji shigowar shi ba amma kafin tayi wani yun'kuri haryafita daga bedroom d'in d'aure kan tayi tad'aura kallabin doguwar rigar datasaka tafita cikin sanyin jiki tana Isa parlour tarusuna ta gaida su sannan tazauna ita tazubama kowa sannan sukafaracin abincin cikin natsuwa itakam Iftahal tamakasacin abincin sosai sabida fargabar datake ciki ga Kuma kunya shiko doctor kaima nashi akayi amma a wannan karon mai aykice takaimai tun kafin fitowar Iftahal bayan sun gama suka shiga hira jefi jefi karfin hirar kuwa Abbeen ne da Ammin shiko Maher ya tamke fuska sosai yagaji dazaman parlour mi'kewa yayi yace " Abbee na Ammi na seda safe " murmushi Abbee yayi yami'ke shima rungumai shi yayi had'ida sumbatar shi yace " Allah yatashemu lafiya Saraki na itama Ammi mi'kewar tayi tayimai kamar yadda Abbee yayi mai kallon Iftahal tayi tami'ka mata hannun alamar tataso mi'kewa Iftahal tayi rungumai ta Ammi tayi kamar yadda tayima Saraki sannan takamo hannun Iftahal tasaka cikin na Saraki ta sumbata tace kuje ku kwanta yarana asuba tagari " kunya Iftahal tasakejin takamata shiko wani irin haushi yaji cikin zuciyar shi yace " badai Ammi nufitakeyi wannan yarinyar takwana cikin part d'inaba tayaya zan iya hakan to ? " maganar Abbee tasa Maher fara tafiya ri'keda hannun Iftahal batare dayasoba " kuje mana Saraki kasan fa doctor yace wannan allurar tana bu'katar kasamu bacci sosai Gimbiya karki barshi yazauna wannan kallon News d'in " wannan maganar Abbee yayi yasa Saraki tafiya ri'keda hannun Iftahal dole Kallo su Abbee sukabisu dashi suna jin dad'in ganin su haka Abbee yamaida kallon shi kan Ammin yace " Ammin Saraki anya kina ganin Saraki zai iya saukema yarinyar nan hak'kin ta kuwa ? balle har musaran ganin jika " d'an murmushi Ammin tayi cikin damuwa tace " karka manta yadda mace take nasan ze kulata Koda ba yanzuba Kuma kaga ita Iftahal tana sonshi Kuma tanajin tausayin shi zata shawo kanshi nan kusa in sha Allah " jinjina Kai Abbee yayi sannan yace "hakane bari nakira Shanwul naji yadda wannan auran yakasance dan Kam Ina matu'kar yin mamakin haka komawa sukayi suka zauna babu jimawa Shanwul yashigo gaidasu yayi cikin girmamawa sannan Abbee yayi mai tambayar babu 'bata lokaci yasanar dasu duk yanda abun yafaru sannan yad'aura dacewa " amma 'kawar gimbiya wato Salma tacemin iyayen gimbiya sunyi fushi da'ita sosai kuma shi mahaifinta yace Idan tasake takuma zuwa Nigeria tofa bai yafe mataba " Rumtse idon Sarki Zaid yayi sabida jin wannan mugun FURUCIN!!!! na mahaifin Iftahal sallamar Shanwul Sarki Zaid yayi sannan yadubi Sarauniya Batol yace " yazama dole nashirya zuwa Nigeria bai kamata Iftahal tazauna da fushin iyaye ba " daga haka yami'ke yace " muje mu kwanta ko mi'kewa Ammin tayi jikinta babu 'karfi sabida sosai wannan lamarin yadaki zuciyar ta tabbas FURUCIN!!!! mahaifin Iftahal yatada mata hankali matu'ka bedroom suka nufa itada Abbee kowa yana tunanin yadda zai 'billoma lamarin suna shiga cikin parlour Maher yasaki hannun Iftahal yace kinga wancan bedroom d'in to anan zaki kwana idan nasake naganki cikin bedroom d'ina to wallahi ranki zai 'baci " daga haka yashige bedroom d'in shi binshi tayi da kallo sannan tazauna tana nazari tsayin lokaci tananan zaune sannan tami'ke tasauka 'kasa bedroom d'in ta takoma Shirin bacci tayi cikin wasu irin Kaya masu fidda surar jikinta sefaman kamshi takeyi dogon hijab tasaka tafito takoma saman kai tsaye bedroom d'in nashi tashiga zaune tasameshi bakin bed ya kunna TV cikin bedroom d'in yana kallon ball nufar TV tayi takashe afusace yami'ke yanufota saurin yaya hijab d'in tayi tanufe shi itama ganin tana niyyar rungumai shi gashi yawani ji tashin hankali nan take sabida yadda yaganta juyawa yayi yakoma bakin bed yazauna cikin fad'a yace " Ke yaushe nafarayin wasa dake kunnamin TV sannan Kuma kifita " 'karasawa Iftahal tayi gareshi tazauna d'aura kanta tayi kan kafadar shi had'ida d'an rungumo shi cikin shagwa'ba tace " Abbee yace karna barka kayi kallo koka mantane ? " tureta yayi daga jikinshi afusace had'ida sauke mata zazzafan mari har 2 alokaci d'aya sannan yaja hannun ta da'karfin tsiya yakaita parlour yanunata da yatsa yace " daga yau Idan Kika sake zuwa bedroom d'ina to wallahi zanbaki mamaki " daga haka yarufe 'kofar bedroom d'in shi Yakima ciki kuka Iftahal tasaki sosai tsayin lokaci tana kuka sannan tami'ke tasauka 'kasa cikin ba'kin ciki da damuwa shiko Maher kasa zama yayi yanajin babu dad'i sabida sautin kukanta dayakeji sebayan yaji tasauka 'kasa sannan yayi ajiyar zuciya kwanciya yayi amma kunnuwan shi sunkasa dena tunomai sautin kukan Iftahal A ranar daga Iftahal har Maher babu wanda yayi bacci cikin kwanciyar hankalin daya rumtse ido seyaga surar jikinta seyayi saurin bud'ewa tsayin lokaci sannan yasamu bacci itako Iftahal Kiran wayar 'kaninta Usman tayi bayan tagama yin kukan hirar dasukayi da Usman ita tasata jin sassaucin rad'ad'in da zuciyar ta takeyi tun daga wannan lokacin Iftahal tadena shigema Maher sabida taji zafin abinda yayi mata sosai ganin idon su Ammin ne yasama take d'an kulashi doctor yatafi Suma su Abbee yaune zasu wuce Saudiyya daga can sukoma Egypt sosai Abbee da Ammin sukayi musu nasiha sannan sukayima Iftahal al'kawarin zuwa Nigeria dan ro'kamata gafarar iyayenta dakuma ban ha'kurin rashin zuwa neman izinin auran ta sosai Iftahal taji dad'in hakan sannan Ammin tadubi Maher tace " ko bayan tafiyar mu naharamta muku kwanciya daban badan " rungumai Maher tayi tanasakin ajiyar zuciya tsayin lokaci sannan tasakeshi tace " Ina cikin tsananin farinciki sabida naga kafara samun lafiya Saraki na ahankali yayi mata wani 'karamin murmushi Wanda bataga irin Shiba tun bayan zuwansu se yau zaro ido Iftahal da Abbee sukayi sabida ganin murmushin Maher kafin kowa yasake cewa komi Maher yajuya had'ida fad'in fatan alkairi Ammi na da Abbee na daga haka yahaye saman shi juyawa Ammin tayi tarungume Iftahal tanasaka mata albarka Har airport Iftahal da Shanwul suka rakasu Abbee bayan sunga tashin su suka juyo sawa Iftahal tayi Shanwul yakaita Skul wajan su Salma sannan tace yawuce gida zuwa yamma zatakirashi yamaidata ayko har wajan 5 Iftahal batakira Shanwul ba har 6 tayi basu ankaraba sukaji anfara Kiran magrip zaro ido Iftahal tayi tami'ke ko Sallama babu tafita abin mamaki setaga Shanwul tsaye yanajiranta batacemai komiba tawuce tabud'e mota tashiga shima zuwa yayi yashiga yatada mota seda sukabar Skul d'in sannan Shanwul yace " Gimbiya kamar akwai matsala fa tun d'azu nike ganin Prince kamar ciwon shi yana neman tashi nashiga parlour naganshi cikin wani yanayi ko zama yakasayi sosai Iftahal taji gabanta yafad'i kasacewa komi tayi har suka isa gidan ahankali take tafiya tana shiga cikin parlour taganshi tsaye duk yagama fita cikin hayyacin shi wani irin kallo yashiga yimata wanda yasata 'kara furgita cikin sauri da matu'kar tsoro tashige bedroom d'in ta cire mayafinta tayi tashiga toilet toyo alwala tafito da'kyar tanemo natsuwar ta tatada sallah bayan ta idar tashiga yin addu'a dede lokacin Maher yashigo cikin bedroom d'in nata sosai idanunshi suka canja launi hannu yasaka ya kunna TV cikin bedroom sabida takashe gulof din ciki Kuma makunnin yana gefan datake hasken TV ya haska bedroom d'in dubanta yayi cikin fad'a yace " daga Ina kike ? " Kafin tayi maganar yasaki wani irin nishi had'ida ri'ke kanshi sekuma yasaki 'kara yafara fad'in kukasheni kawai nagaji kukasheni kuhuta " Sosai Iftahal tarikice tami'ke tafara karanto addu'a taku d'aya yayi yafizgota had'ida sha'kare wuyanta hannuwanta biyu tasaka tari'ke hannuwan shi duk da azabar datakeji da barazanar d'aukewar numfashi amma hakan baisa tadenayin addu'a ba ayau kam Iftahal tacire rai da rayuwa cikin zafin rai yaturata tafad'i kanta yabugu da bed da karfi cikin jin azaba tace la'ilaha'illa'antassubahanaka inni kuntu minazzalumin " sannan tafashe da kuka shikuwa take jikinshi yad'auki rawa zuwacan kuma yafara zaro ido wani ihun ya'kara saki had'ida fad'in Aunty kina ina zasu kasheni guduwa kikayi Aunty ki kwantar dani dan Allah " jin haka yasa Iftahal yun'kurawa tata shi da kyar se alokacin yaganta saurin rungumai ta yayi yana 'boye kanshi cikin kirjinta zanshi tayi suka zauna bakin bed Amma yana 'kwa'kube da ita wani irin matsanancin ciwon Kai Iftahal keji sabida buguwar da kanta yayi ga sha'karar datasha zuwacan yad'ago kanshi yadubai ta yace " Aunty dan Allah karki sake tafiya kibarni kinga idan kinanan guduwa sukeyi subar ni kinji " dubanshi tayi cikin tsoranshi da wahalalliyar murya tace " kadena cemin Aunty Maher nifa matar kace daga yau my wife zakace " turo baki yayi cikin shagwa'ba yace " to naji nima ay basunana Maher ba ni banason wannan sunan kisamin wani " cikin matu'kar tausayin shi tace " to daga yau sunan ka Saraki " rungumai ta yakumayi sosai sekuma yamaida dubanshi kan TV ayko idon shi yayimai tozali da wani fim dasukeyi nabaca free akeyin sexy cikin find d'in take jikinshi yad'auki rawa yakuma rungumai ta sosai ganin inda hankalinshi yakoma yasata kallon TV ayko tayi saurin rumtse idon ta tanafad'in subahanallahi yun'kurawa tayi zata tashi dan kashe TV amma yari'ke ta sosai sema turata dayayi saman bed zaro ido Iftahal tayi cikin furgita tace " A a Saraki maiye haka ? " hannunshi yakai saman breast d'in ta yace " muma irin wancan zamuyi my wife " zaro ido Iftahal tayi cikin tsananin furgita tace " a a Saraki nifa Aunty kace " girgiza kai yayi yace " kece kikace my wife " daga haka yafara kokowar janye rigarta ganin abinda yake yun'kurin yi yasa Iftahal 'kokarin 'kwatar kanta amma ina iya karfin shi yake 'ko'karin cimma burin shi kafin wani lokaci duk yagama yaga kayan jikin ta itako tayi mugun galabaita duk yagama kumbura mata fuska da mari iya karfin shi yake matsar breast d'in ta itako Iftahal rumtse idon ta kawai tayi Sabida batada karfin 'kwatar kanta ayanzu jin yadda yafara 'ko'karin shigarta yasa Iftahal sakin ihu amma Ina abinka da bacikin hayyaci ba babu wani jira iya 'karfin shi Saraki yashigeta wani irin ihu tasaki sabida wata irin azaba dataji sekuma tafashe da kuka tana ro'konshi dan Allah Saraki karka kasheni bazan iya d'aukar kaba kafi karfina " amma Ina shiko ko ajikinshi sema Kara azama dayayi wajan maida ayki tun Iftahal tanajin mai kefaruwa har tadenajin komi nagame da rayuwar duniya tsayin lokaci sosai sannan yasamu natsuwa itako Iftahal babu alamar rai atare da ita tashi zaune Saraki yayi yamaida kayanshi sannan yadube ta yayi murmushi yace " my wife akwai dad'i sosai jin bata amsaba yasashi girgiza ta Amma shiru murmushi yasakeyi yace bazaki tashiba ko to bari kigani sauka yayi daga bed d'in yanufi kofar fita Yana fita yafara dubedubai yarasa Ina zai nufa cikin parlour yanufa amma kafin ya'karasa kanshi yayi wata irin sarawa take ciwo yadawo sabo dur'kushewa yayi yana nishi zuwa can yabaje saman carpet bayan kamar 30 minutes yafara bud'e idon shi ahankali tashi yayi zaune yanajin zuciyar shi babu dad'i kafin wani lokaci wani irin zazza'bi yataso mishi da 'kyar yami'ke yanufi saman shi yana shiga yafad'a bedroom saman bed yafad'a yaja blanket 'ban garan Iftahal kuwa har yanzu babu alamar numfashi atare da ita Tofa kode Iftahal tamutu d'in ne ? shikuma Maher yakosan barnar dayayi ko kuwa semun had'i a page nagama taku har kullum Npeedy a aji _Marmny Zarah_ 😊 Comments please 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 13 to 14 Sosai Maher yakeyin rawar sanyi hatta ha'koran bakinshi had'uwa sukeyi sake 'kudin dinewa yayi ahaka har Allah yasa yasamu bacci abin mamaki a wannan daran sosai Maher yasamu bacci irin wanda raban dayayi irin shi har yamanta misalin 4am Iftahal tafarka sakamakon sanyin asuba daya bigeta dafe kanta tayi sabida wani irin ciwo dayakeyi mata ga fuskar ta duk a kumbure 'ko'karin tashi tafarayi amma takasa kuka takuma saki sosai cikin muryar kuka tace " Ya Allah kabani ikon tashi na gyara jikina yaushe Maher yabar bedroom d'in nan yasan abin da yayi min kuwa ko baisaniba Allah kasa yasan komi idan kuwa baisaniba nashiga 3 tayaya zan fahimtar dashi " wasu hawayen suka gangaro saman kyakkyawar fuskarta jin anfara kiran sallah yasa Iftahal daurewa cikin 'karfin hali da bin bango tashiga toilet ruwan d'imi ta kunna bayan yataru tashiga ciki Kara tasaki sabida rad'ad'in zafin tana zubda hawaye rumtse idon ta tayi tashiga ciki sosai dandanan tahad'a zufa sabida azabar datakeji tsayin lokaci Iftahal tana gasa jikin ta cikin juriya da karfin hali sabida ba'karamar wuya takeshaba bayan tagama sannan ta tsaftace jikin ta takawar da janabar tafito doguwar riga tajawo tasaka da hijab tashinfid'a abin salla kasayin sallar tayi a tsaye dole tazauna dukda shima zaman babu dad'i sallar issha'i tafarayi wanda batasamu yiba jiya kafin akira sallar asuba dan ayanzu kam asalatu ake Kira Kiran sallar asalatu yasa Maher farkawa cikin nannauyan baccin dayakeyi tashi yayi zaune yana nazarin abinda yafaru sosai yakejin damuwa tashi yayi yashiga toilet wanka yafarayi sabida yadda yakejin jikin nashi babu dad'i bayan yagama ya tsamtace jikin shi kamar yadda yasaba aduk lokacin da ciwon shi yatashi sabida gushewar hankalin shi to baisan abinda yafaru dashiba shiyasa duk lokacin da yadawo cikin hankalin shi yakeyin wankan tsarki yauma kamar kullum hakan yayi yafito jallabiya yasaka fara tas yafito daga bedroom 'kasa yasakko yaukam yanajin zai iya zuwa masallaci sabida jin jikinshi yakeyi babu nauyi bakamar yadda yasaba jiba sede wannan muguwar bugun zuciyar Yana sakkowa ya kalli hanyar bedroom d'in Iftahal har yad'an gota sekuma yadawo nufar bedroom d'in yayi yashiga ganin ta yayi zaune kan abin sallah sekuma yadubi TV dake kunne har yanzu juyawa yayi sannan yace " Maiye kuma nakulla TV tunda asuba ? " Idasa fita yayi yasauka zuwa masallaci tsayin lokaci Iftahal tana addu'a bayan idar da sallar asuba sannan tami'ke se alokacin talura da yadda zanin gadon ya'baci da jini cikin 'karfin hali tanufi wardrobe wani bedsheet d'in taciro tayaye wancan cikin 'karfin hali ta shinfid'a wannan shikuma wancan takaishi toilet sannan tadawo ta kwanta tana sauke nishi mai 'karfi sosai jikin ta yayi zafi sabida wani mugun zazza'bin daya kamata jan blanket tayi tarufe jikin ta wani saban kuka taji yazo mata cikin kuka tace " Nashiga 3 Ni Iftahal yanzu tayaya zan iya fahimtar da Maher cewa shine ya amshi budurci na ya Allah karka d'auramin abinda bazan iya ba ya ubangiji na kakawomin d'auki banida dabara ko mafita se taka ya Allah ina tuba agareka Abba na kayafemin nasan hadda fushin ku yasa rayuwata tayimin zafi ya Allah natuba " dede lokacin Maher yashigo jin sallamar shi yasa Iftahal yin shiru Zama yayi bakin bed saurin share hawayen ta tayi batare data waigoba tace " Fatan katashi lafiya ? " Bai amsaba zuwa can sannan yace " Wai maiye amfanin barin wannan TV a kunne ? " Cikin dashasshiyar murya tace " gani nayi kaine ka kunna shiyasa ban kasheba nabarshi sabida bansan nufin hakanba " se alokacin yatuna shigowar dayayi cikin bedroom d'in amma yakasa tuna yadda yafita daga bedroom d'in balle abinda yafaru tashi yayi yakashe TV batare dayace komiba sannan yadawo wannan karon a tsaye yatsaya fuskar nan tashi amatu'kar tamke yace " ina kikaje jiya nayi miki wannan tambayar jiya amma bansan wace amsa Kika baniba sabida bazan iya tuna komiba tun daga lokacin sede nabud'e ido na ganni saman bed cikin bedroom d'ina " Hannu Iftahal tasa tashare hawayen fuskar ta sannan tace " Skul wajan su Salma " rai 'bace Maher yakuma cewa " to da izinin wa ? " Shiru Iftahal tayi sannan takuma cewa " kayi ha'kuri bazan sakeba " cikin muryar kuka jinjina Kai yayi yace " naji amma idan Kika sake zuwa wani waje bada izininaba ranki seyayi mugun 'baci sannan kisani yazama dole kikoma kwana cikin bedroom d'ina sabida cika umarnin Ammi na kishirya inada lecture 10 duk da ciwona yatashi jiya amma yau inajin zan iya shiga Skul d'in tare zamu tafi sabida naji ke 10:30 kike da lecture " cikin sanyin murya tace " Kayi ha'kuri ni bazan iya shiga Skul ba yau " har yajuya yadawo cikin mamaki amma baice komiba jira yakeyi yaji tace wani abu amma daga haka batasake cewa komiba daurewa yayi dan yagaji dayin maganar yace " bakida lafiya ne ? ajiyar zuciya tayi tace " Kai ne katurani jiya nabuge Kai na shine yakemin ciwo sosai " rumtse idon shi yayi yanajin babu dad'i cikin zuciyar shi yace " Gaskiya doctor ne zamada mace bai kamaceniba yanzu gashi najamata ciwon Kai da mutuwa tayifa Yaya zanyi kenan gaskiya dabazan yafe ma Kai naba " amma afili cewa yayi " subahanallahi zama yayi bakin bed d'in yasa hannu yata'ba kan nata saurin juyo da fuskar ta yayi sabida yadda yaji kan nata yad'auki zafi sosai ganin yadda fuskar tata takumbura sosai yasa Maher saurin jawota jikin shi cikin razana sosai yaji babu dad'i cikin sanyin murya yace " Sannu kiyi ha'kuri kinji daga yau Idan kinga ciwona yatashi kidena zuwa inda nike idan Kuma kina gurin yatashi to kigudu kibar gurin kinji sannu bari nakira doctor yadubaki yabaki magani " kasa magana Iftahal tayi sede wani saban kuka dataji tanason sanar dashi batun fyad'en dayayi mata Kuma tanajin tsoron Kar yakasa fahimtar ta sabida wannan zancan yafi batun bige Kai had'arin fad'i gyara mata kwanciyar yayi had'ida rufa mata blanket sannan yami'ke yafita kasancewar asubace yasa doctor baizo dawuri ba se wajan 7:30 sannan yazo kafin zuwan doctor Maher kasa zama yayi sabida damuwar halin dayasaka Iftahal doctor yana zuwa Maher yadubai shi cikin rashin fahimta yace " amma sewa nayi katuromin doctor Sera shine Kai kazo to maiye nufinka kana nufin kana namiji 'kato dakai zan yarda kata'bamin mata ? Ina bazai yiwuba idan har bazaka turo mace ba to gara nakaita asibiti kawai ay can dole yazama akwai mace " Ha'kuri doctor yashiga bashi sannan yakira wayar doctor sera yace tazo sosai Shanwul yashiga yin mamakin yadda Maher yake fad'a cikin tsawa abinda bai ta'ba ganiba itako Iftahal dake jin duk abinda ke faruwa daga bedroom tasauke ajiyar zuciya tace " Wai yaushe Prince yafara kishina haka ? lalle akwai damuwa shiko Shanwul cikin girmamawa yace " Allah ya'kara maka lafiya dama cewa nayi dawace mota zakaje Skul sabida nasan wacce zankai Gimbiya Skul " wani irin kallo Maher yawatsa mishi sigarin hannunshi yakunna yazu'ka sosai yafesar yasake zu'ka dagani cikin 'bacin rai sosai yake zu'kar ta sannan yadubi Shanwul yace " Daga yau bana bu'katar kasake kaita Skul ita 1 sede idan danine idan Kuma time d'in shigarmu baizo 1 ba to nine zan kaita sannan daga yau Kar nasake ganin ka cikin part d'in nan sede idan nine nakiraka jeka kacema iya tazo " cikin sauri Shanwul yafita Yana jinjina wannan lamarin cikin zuciyar shi yace " ko dai Prince yafara son gimbiya ne ? Ko Kuma wani taken takurar ne " Amsar daya kasa bama kanshi babu jimawa sosai Iya tashigo zubaiwa tayi agabanshi tana kwasar gaisuwa baice komiba balle ya amsa dede lokacin doctor Sera tashigo tashi yayi yayi mata nuni data biyoshi bedroom d'in Iftahal yashiga itama doctor tashiga duban Iftahal yayi yace sanar da ita damuwar ki " daga haka yajuya yafito kallon Iya yayi yace " " Iya kizauna anan kikula da gimbiya kafin nadawo zan shiga Skul duk abinda take bu'kata ayi mata " daga haka ya haura sama wanka yashiga bayan fitar Maher doctor Sera tadubi Iftahal tashiga tambayar ta maike damunta cikin sanyin murya tace " kaina yake matu'kar ciwo dakuma zazza'bi sekuma " kasa 'karasawa tayi tace shikenan abinda kedamuna " jinjina kai Doctor Sera tayi sannan tace yakamata Kisha tea sabida zanyi miki allura " dede lokacin Iya tashigo tace to cikin sauri tafita babu jimawa tadawo hannunta ri'ke da cup d'in tea mai kauri Zama tayi bakin bed mi'kama doctor Sera cup w tea din tayi tari'ke d'an kamo hannun Iftahal tayi amma taga Ina hakan yasata saka hannu 2 tatadota zaune " wassssa Allah " Iftahal tace tad'an zame daga zaman ganin haka yasa Iya jinjina Kai had'ida binta da kallo amma batace komiba se sannu datace mata Da 'kyaur iya tasamu Iftahal tasha tea d'in sannan doctor tayi mata allura gyara mata kwanciya Iya tayi sannan suka fito 'karamin parlour zama sukayi doctor najiran Maher magunguna tashiga rubutawa tsayin lokaci sannan Maher yashigo cikin shigar ba'kin suit wooow gaskiya Maher yayi matu'kar had'uwa musamman cikin wannan shigar sosai suit d'in sukayimai kyau duban doctor yayi yace " yaya ? " bayani tayimai kamar haka " Babu wata damuwa sosai da alama tasamu rashin bacci Kuma tanada damuwa sosai daganin fuskarta tasha kuka sosai nayi mata allura zata samu bacci zuwa lokacin dazata tashi zazza'bin da ciwon kan zai sauka ga wa'innan magungunan asiyo mata tashasu kwana 3 " Amsa yayi sannan yami'ka mata kud'i masu yawa yi yayi kamar zai shiga bedroom d'in sekuma yajuya yafita tashi itama doctor tayi tayima Iya Sallama tafita sosai Shanwul yayi mamakin yadda Prince zai iya shiga Skul yau bacin jiya ciwon shi yatashi Egypt Kai komo Hajiya Himla takeyi cikin tsakiyar parlour ta sannan tadubi d'anta dake zaune sama cushion shima sefaman huci yakeyi tace " karka damu Abdul inde ina raye to wannan masarautar takace sannan kasani wannan auran na Saraki bazai Kai labari ba hmmm watoma aure Yana mahaukacin ko wa inne sha sha shun iyayen ne suka bashi 'yarsu hmmmm lalle kuwa sunkawo yarsu gidan mutuwa ni Hajiya Himla senaga bayan su duka wallahi dan kawai Ina macane dani namiji ne babu yadda za'ayi nabar Yaya Zaid hawa saman kujerar mulkin 'kasarnan tokuwa tunda ni tafi 'karfina Kai bazata gagareka ba Abdul kaine Sarkin gobe cikin wannan katafariyar masarautar " Ihu Abdul yayi yace " se Umma ta da kyau shiyasa idan natuna inada uwa irinki nikejin dad'i sosai sabida nasan babu abinda zai gagareni cikin duniyar nan amma Kinga yadda Kaka take murna Wai Saraki yayi aure yazama babban mutun Wai lallai kuwa sun godema Allah sau'ki yasamu kumafa hadda Momy cikin masu murna " dariyar mugunta Hajiya Himla tasaki tace barsu kawai muma muje taya murna kafin murnar tasu takoma kuka ay bazamu nuna bamuji dad'i ba ina mu nuna tamu murnar tafi tasu muje Abdul d'ina Comments please _Marmny Zarah_ 🥰🤝🏻 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 15 to 16 Daga haka suka fita zuwa 'bangaran Mama wato Kaka zaune suka sameta itada Momy dasu Aunty kurrat dasukazo duba jikin Kaka se wata hadima dake yima mama tausa a 'kafafu dede lokacin suka shigo zama hjy Himla tayi sannan tafad'ad'a fari'ar ta tace " mama wani labari naji shine nace bari nazo naji Allah yasade gaskiya ne dan tuni nake burin ganin Sarakin mu yazama babban mutun " murmushi Mama tayi tace " gaskiya ne Himla Saraki na yazama babban mutun in sha Allah nanda 9 months zanga d'an shi ko 'yarshi ay Kam idan matar Saraki tahaihu tofa senaje USA Allah yasa lokacin baban ku yatashi nasan zaiyi farincikin ganin yaron Sarakin shi sosai ran hjy Himla ya'baci amma setayi saurin seta kanta tace " gaskiya ne nima kuwa zanje dan Kam za'ayi sunan daba'a ta'ba yin irin shiba sosai Momy tasaki murmushi tace " Allah sarki yarona Allah yabaka Lafiya gaskiya Ina matu'kar yin farinciki nasan in sha Allah wannan matar alkairi ce atare dakai mi'kewa Aunty kurrat tayi tace " lalle de Kam amma nifa ina ganin baikamata abar Saraki da mace ba sabida kunsan fa idan ciwon shi yatashi komifa zai iya faruwa " mi'kewa Aunty Sumeer tayi tadafa Aunty kurrat tace bai kamata zuciyar ki takawo miki abinda babu alkairi ba kuma kiyi na'am dashi kisani Saraki bashine yad'aura makanshi wannan muguwar lalurar ba Allah ne yad'aura mishi Kuma hakan yazama kaddarar shi ce dukda ni cikin zuciya ta inaji kamar ma'kiyane suka zagaye min 'kanina amma in sha Allah bazasuyi nasara ba a gobe babu wani sarki cikin daular mu se Saraki Aunty kurrat kawai kiyi fatan alkairi " Sosai maganar Aunty Sumeer ta'bata ran Aunty kurrat da hjy Himla murmushin ya'ke Aunty kurrat tayi afili amma cikin zuciyar ta setace ayko idan har Ina raye babu yadda za'ayi nabari Saraki yayi mulkin wannan daula tamu kenan shikenan muda Mahaifiyar mu munzama 'yan kallo lalle hakan bazai ta'ba yiyiwa ba " itama hjy Himla anata 'bangaran cewa tayi " hmmm lalle kuwa zanga yadda za'ayi mahaukaci yayi Sarauta yazama doke nakoma wajan boka ya'kara yawan aljanu su kashemin Saraki dagashi har matar tashi nahuta " Amma afili setace " maganar ki gaskiya ce Sumeer ay Saraki ya isa ya aje iyali sosai Momy da Mama sukaji dad'in maganar Aunty Sumeer itako Faheemat se alokacin tace " ayni wallahi sabida farinciki jina nikeyi kamar nayi tashi na isa USA ganin Amaryar 'kaninmu autan mu Namiji 'kwaya d'aya tilo Saraki namu Allah yakare mana sarkin gobe " tafi Aunty Bahijjat tayi tasaki murmushi sosai tace " gaskiya Aunty Faheemat kamar kinshiga zuciya ta nima Kam hakan nikeji tunda Sarakin mu yayi aure tokuwa tabbas lafiyar shi tafara samuwa sosai waiyyo Allah inama zanga wannan Amaryar tamu yanzu dako sabida jin dad'i Kaka Sena d'agata sama " Murmushi Mama tayi tace dawane 'karfin kinaji da jiki kamar iska tahureki ne zaki iya d'aga wani Kinga Bahijjat kifidda miji ahad'aku keda aunty ki kindega 'kaninki yayi auran shi amma ke " katseta hjy Himla tayi dafad'in " mama dama inaso nasanar daku cewa Abdul yasanar dani yana matu'kar son Bahijjat bari nayi dama Maimartaba yadawo nasanar dashi sekuma gashi hira takawo zancan " cikin sauri Bahijjat tadubi Abdul shima ita yake kallo murmushi yasakar mata mi'kewa Bahijjat tayi rai 'bace tace ni gaskiya Kaka bazan iya auran Yaya Abdul ba gaskiya garama yanemi wata " daga haka tafita daga part d'in cikin fushi afusace hjy Himla tami'ke tace " Iyye lalle Bahijjat kin isa shiyasa kike gayamana babu sugar hmmm kina lokaci yarinya to zanga wanda ya isa yahana wannan auran mama Allah idan ba'a aura ma Abdul Bahijjat ba to wallahi zanbar muku cikin masarautar nan dafa Abdul tayi tace " Abdul kwantar da hankalin ka duk da cewa mahaifin ka baya yare ni nan nazamar maka duka 2 uwa Kuma uba bazakayi kukan rashin komiba " daga haka taja hannun shi suka fita Bayan fitar hjy Himla Aunty Faheemat da Aunty Sumeer sukace gaskiya mama bai kamata ayarda da wannan had'in ba kowa yasan Abdul bayaji gaskiya bai cancanci auran 'kanwarmuba itako Momy kasama magana tayi sabida bai kamata tace komiba akan wannan maganar gaban sirika itako aunty kurrat cewa tayi " idan bamuyarda Abdul ya auri Bahijjat ba to kenan muma nashi mun 'kishi kenan balle wasu " sosai maganar Aunty kurrat tasa Momy 'bacin rai murmushi Mama tayi tace " gaskiyar ki kuwa Kurrat ay mace tana iya canzashi babu yadda zakuyi kucire Abdul daga jikin ku kuje ku lallashi Bahijjat tayi ha'kuri watarana zatayi alfahari dashi " Jin maganar Mama yasa jikin Momy yayi sanyi sosai domin kuwa tasan tunda Mama tayarda tofa babu makawa fita sukayi daga part d'in kowa zuciyar shi babu dad'i Amma banda Aunty kurrat itakam ranta fes sabida suna matu'kar yin shiri da Hajiya Himla Wani katafaran gida Mai matu'kar kyau wanda kallo d'aya zakayima kasan mamallakin gidan yatara dukiya maitarin yawa bakowa bane mai wannan gidan illah Alhaji Tukur sananne cikin 'kasar Egypt Kuma shahararran d'an kasuwa zaune yake jikin wani katafaran parlour shida wasu mutane su 4 suna tattaunawa mi'kewa d'aya daga cikinsu yayi yace " Alhaji kaskiya akwai matsala fa banajin zamu iya shanye jinin waccen yarinyar sabida tana matu'kar yawan yin addu'a kuma ga yawan Zama da alwala gaskiya yawan addu'o'in ta yasa jininta samun kariya daga dukkan wata cuta sosai jiya mukasha wahala amma ko gashin kanta mun gagara ta'bawa dukda kuwa akwai janaba jikinta gaskiya Alhaji idan muka matsa zamu samu babbar matsala wallahi ni atawa shawarar mubar wannan yaron haka tun kafin yazama masifa atare damu kuduba munsamu dukiya maitarin yawa tasanadin shi sabida kusan mutun 9 muka shanye jinin su tasanadiyyar shi yakamata mubari haka tunda ayanzu yasamu wata garkuwa Mai 'karfi atare dashi " Tashi Alhaji Tukur yayi cikin tsawa yace rufemin baki Kai wayagayamaka cewa zanbar Maher to kasani wallahi bazanbar Maher yahutaba Mahaifiyar shi itace tajame nasashi cikin wannan halin a rayuwata babu macan danaso kamar Batol har gobai Kuma babu wacce nikeso samada ita amma ta'kini taje ta auri wancan Sarkin tabarni naji zafin hakan sosai har yanzu Kuma inajin zafin haka shiyasa bazan bar Batol taji dad'in rayuwa cikin waccan masarautar ba sena gigita rayuwar ta tasanad'in d'an data haifama Sarki Zaid yazama dole waccan yarinyar tamutu duk yadda za'ayi sabida doctor yasanar dani cewa Sarki Zaid da Batol sunyi na'am da ita banaso susamu wani abinda zaisasu farinciki Kuma nafiso yarinyar tamutu sanadin Maher yadda zaikasa samun wata matar sannan barin yarinyar atare dashi wata marazanace ga cimma burina " Tattaunawa sukacigaba dayi tsayin lokaci sannan sauran sukayi sallama da Alhaji Tukur suka fita babu jimawa matar shi Hajiya zubaida tashigo fruit takawo mishi tafita ko kallonta baiyiba inda sabo tasaba da wannan halin nashi yakasa bata soyayya da kulawa sabida son Batol daya mamaye zuciyar shi sede Yana matu'kar son yaranshi guda 3 zahradden da Nuhu se hamdiyya sosai yake matu'kar jidasu bayason damuwar su ko kad'an Nigeria Shukura ce zaune a parlour hannun ta ri'keda waya dede lokacin Zayyat yashigo d'an kallon inda inda Shukura take yayi magana yakeson yimata amma baisan ta'ina zai faraba zuwa can yanufi cushion d'in dake fuskantar ta yazauna sannan yace " Uktee inason magana dake " d'ago ido tayi tadubeshi tamaida tacigaba dayin abinda takeyi a waya sakeyin magana yayi " Uktee dan Allah kisaurareni shawara zamuyi Abba ne yabani za'bi shine naga yadace muyi shawara kafin yanke hukunci kinji ki saurareni dama cewa y..... Dakatar dashi tayi dafad'in basaikayi shawara daniba kawai kayi abinda kaga dama " amma de Uktee maganar fa tanada matu'kar mahimmanci musamman agareki please kisaurareni " tsawa Shukura tasakar mishi tasake cewa nace kayi duk yadda kaga dama " mi'kewa Zayyat yayi afusace yace " To shikenan daga yau kisani babuke babu ayki bana bu'katar ace matata tana fita office nayanke yadda nagadama kamar yadda kikace " cikin sauri Shukura tami'ke tasha gabanshi tace " baka isaba Ina lallema yaro to bazan dauki wannan shashancin ba kasani zuwa office babu fashi " >>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>>> " To bari nagani " cewar Abba dake tsaye bakin 'kofar tun d'azu zaro ido Shukura tayi sabida sosai tarazana dan batayi cammanin zuwan Abban ba shigowa ciki Abba yayi sannan yace " tunda yace a a to magana ta'kare nine nabashi za'bi amma sabida adalci irin nashi yazo kuyi shawara Amma Kika 'ki to kisani Shukura idan har ba Zayyat bane yayarda kicigaba dayin ayki to daga yau babu maganar ayki nahana " wucewa ciki Abba yayi d'an duban Zayyat tayi tace " yakamata kacanza wannan maganar " murmushi yasakar mata sannan yace " Nagama magana " daga haka yafita a parlour cikin tashin hankali da damuwa tanufi bedroom d'in ta tana kuka USA Tun bayan tafiyar Maher skul Iftahal take barci sabida allurar da'akayi mata Kiran sauran ma aykatan Iya tayi suka shiga gyaran part d'in bayan sungama kowa yakoma mazaunin shi se Iya kad'e komawa cikin bedroom d'in Iftahal Iya tayi ganin Iftahal zaune yasa Iya saurin 'karasawa gareta cikin girmamawa tace " barka datashi gimbiya Yaya jikin naki " amsawa Iftahal tayi cikin sanyin murya 'ko'karin sakkowa Iftahal tafarayi sekuma tacije baki had'ida fad'in "wasssh " kamata Iya tayi zuwa toilet d'in har cikin toilet ganin halinda take ciki yasa Iya cewa " gimbiya bari nahad'a Miki ruwa kishiga idan babu damuwa " saurin kauda kanta Iftahal tayi sabida kunya batayi tunanin Iya tagane halin datake cikiba se yanzu had'a mata ruwa Iya tayi dukda tanajin kunya amma haka tabari iya tagasamata jikinta sosai sannan tayi alwala suka fito zama bakin bed Iftahal tayi sosai taji dad'in jikinta jitayi zafin yaragu sosai cikin girmamawa Iya tace " Gimbiya bai kike bu'kata adafa miki ? " d'an jim Iftahal tayi sannan tace " Mai Prince yafiso ? " Gaskiya bashida takamai Mai amma bayason abu mai nauyi " shiru Iftahal tayi tace kibarshi kawai zan shiga Kitchen d'in dakaina " cikin mamaki Iya tace " zaki iya kuwa gimbiya kibari nayi kingaf a jikinki babu karfi " murmushi Iftahal tayi tace " zan iya Iya kije kawai " sosai Iya tajinjina ma karfin halin Iftahal fita Iya tayi bayan fitar Iya Iftahal tami'ke cikin sanyin jiki takeyi komi shiryawa tayi cikin doguwar riga Mai laushi sosai tashirya kanta sezuba kamshi takeyi ahankali take takawa sabida zafin datakeji ahaka har tashiga kitchen tsayawa tayi tayi shiru zuwacan sannan tafara shirya abinci kafin wani lokaci parlour yadauki kamshi mai dad'i bayan tagama tahad'a lemon kwakwa Wanda yasha Madara bayan tazuba cikin jog tanemi guri tazauna ta d'akko Jog d'in lemon bud'ewa tayi tafara karanta ayatus sufa cikin Jog d'in sosai takeyin karatun sautin Yana shiga cikin lemon bayan tagama tahad'a komi saman tire tad'auka ahankali tanufi saman Maher da'kyar take hawa sabida ko Yaya tad'aga 'kafarta zafi takeji Tana shiga parlourn tanufi 'kayataccen dining d'in shi ta aje tiran seda tad'an zauna ta numfasa sosai sannan tami'ke tashiga bedroom d'in shi komi tsaf Amma dukda haka seda tasake gyarawa tacanza bedsheet dan danan ko ina yad'auki kamshi jin ana Kiran sallar azahar yasa Iftahal d'aukar abin sallar dake bedroom d'in ta shinfid'a komawa 'kasa tayi ta d'akko hijab d'in ta sannan takoma saman salla tatada bayan ta idar tayi addu'o'i kamar yadda tasaba titowa parlour tayi tazauna shiru tayi tana nazarin yadda zata sanar da Maher batun wannan fyad'en dayayi mata tarasa maiyasa tajejin tsoran sanar dashi jin takun haurowar shi yasata jin bugun zuciya matsananci cikin sauri ya idasa shiga cikin parlour ganin Iftahal a zaune yasashi sake dubanta sosai sannan ya'karasa ciki Comments please _Marmyn zarah_ 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 17 to 18 Kamar zai je inda take sekuma yajuya yanufi bedroom sautin muryar ta tadakatar dashi " sannu da dawowa " sake juyowa yayi yadubeta amma bece komiba yasake juyawa yashiga ciki sosai Iftahal taji babu dad'i babu jimawa yafito cikin fusata yadubeta yace " cikin ma'ay katannan waye yahauro saman nan yashiga bedroom d'in na bayan nahana ? " Cikin sanyin murya tace " babu kowa Ni kad'e nahauro saman nan mai yafaru ? " Sosai yasake dubanta yace " kina nufin kece kika gyara saman nan hadda canja bedsheet ? " Eh " kawai Iftahal tace mishi jinjina Kai yayi cikin zuciyar shi yace " kenan jikin nata ya warware " amma afili baice komiba yajuya yakoma bedroom tsayin lokaci sannan yafito sanye da kayan shan iska hannun shi ri'keda sigarin shi yana Sha d'ayan hannun kuma ledar maganice zama yayi kan cushion d'in datake zaune yami'ka mata ledar sannan yace " fatan kinci abinci Kisha wa'innan magungunan yanzu " d'an yamutsa fuska tayi sabida itakam tatsani magani cikin shagwa'ba tace " banci abinciba Kai nike jira muci gashican saman dining " sake zu'kar sigarin shi yayi sannan yace " sekuma gashi bana ra'ayin cin abinci kije kawai kici " Babu zato kawai yaji ta kwanto saman jikin shi tace " tonima bazanciba idan har bakaciba d'aga kafadar shi yayi alamar rashin damuwa yace " wannan Kuma matsalar kice " kuka Iftahal tasaki ta amshe sigarin hannun shi takai bakinta saurin 'kwacewa yayi cikin fushi yace " bakida hankaline zakisha abinda zai cutar dake ? wallahi daga yau Idan kika sakeyin haka senayi mugun 'bata miki rai " kuka Iftahal tasaki sosai cikin kuka tace " ashe kasan tanada had'ari Kuma zata iya cutar daduk wani mai shanta Amma shine kake sha kamayar da ita kamar abinci arana kanasha fiye da kwali haba Prince katuna halin dakake ciki amma kake 'karama kanka wata lalurar haba Prince idan kacutar dakanka to wallahi bazamu ta'ba yafe makaba " Sosai maganar ta taratsa zuciyar shi amma bayajin zai iya dena shan sigarin sabida itace take saka bugun zuciyar shi natsuwa afusace yace " bazan bar Shan sigari ba sabida itace take ragemin rad'ad'in bugun zuciya sannan kisani babu ruwanki da rayuwata idan nacutar dakaina bai shafekiba sabida bakida asara " kuka Iftahal tasake fashewa dashi tace " wallahi kuwa inada asara kuma dole ne yashafeni sabida ni matarkace Kuma ko yanzu kamutu yazama dole nayima takaba idan kanason natsuwar zuciya addu'a zakari'ke ba shan sigari ba " tureta yayi daga jikin shi yasake zu'kar sigarin shi sosai sannan yace " waye yagayamiki cewa idan namutu yanzu zakiyimin takaba ? bayan kinsan babu abinda yashiga tsakanina dake so babu takabata akanki Koda mutuwar nayi sannan kisani nafiki son nad'inga yin addu'a amma Ina danafa sesu ri'ke min ma'koshina Susa harshena yasar'ke nakasa furtawa yaya kike so nayi dan haka dole nasha sigari dan nasamu sassaucin bugun zuciya ta " ya'kara she maganar cikin raunin murya cikin kuka Iftahal tasake cewa " " in sha Allah zan maye maka wani abu da wannan sigarin wanda zairabaka da wannan matsalar duka nide burina kasha dan Allah muje kaci abincin kaga wannan lemon zaisaka nishad'i sosai sannan kanafad'in babu abinda yashiga tsakanina da Kai to Idan yazama kakusanceni batare da saninkabafa ? " Wata irin tsawa yadaka mata " keeeee wannan wace irin banzar magana ce tayaya dan ciwona yatashi nida akace ina yun'kurin kisa idan ciwona yatashi tayaya har zan iya kusantar mace Ina hakan bazai ta'ba yiwuwa ba kema kanki kiga yadda najamiki ciwon Kai amma har kike tunanin zan iya kusantar mace ahalin danike ciki wannan bazai yiwuba daga yau karki sakeyimin irin wannan banzar maganar " Daga haka yanufi dinning d'in ranshi a matu'kar 'bace sosai Iftahal tayi matu'kar razana cikin zuciyar ta tace " Ya subahanallahi tayaya kenan zansanar dashi ayka aykar dayamin nashiga 3 ni Iftahal mi'kewa tayi cikin sanyin jiki tanufi dinnig d'in kafin ta'isa tuni yazuba abincin yafaraci Zama tayi tanad'an yamutsa fuska cikin sanyin jiki tazuba nata abincin ahankali takecin abincin tanad'an satar kallon shi shiko ko kallonta bayayi abin mamaki sosai yaci abincin yanaci yanashan lemon sosai hakan yasa Iftahal jin dad'i ganin hakan yasata cin abincin sosai bayan yagama yad'an dubaita sosai yace " waye yayi wannan abincin ? " Murmushi tasakar mishi tace " nice " wani irin kallo yayi mata yace " shiyasa naji abincin babu dad'i dan kawai inajin yunwane " mi'kewa yayi ya d'akko ledar maganin ciro mata yayi sannan yami'ka mata shagwa'be fuska tayi ganin hakan yasa Maher tamke fuska sosai dole ta amsa tasha babu zato taji amai yataso mata sabida Shan maganin cikin sauri yari'kota yafara shafa bayanta Yana sannu jin batadena yun'kurin aman ba yasashi zame d'ankwalin kanta hura mata kan yashigayi sosai ya'kurama kanta ido yana 'karema gashinta kallo ahankali yad'aura hannun shi saman gashin ta d'ayan hannun shi yasa yad'ago fuskarta yasauke idanun shi saman kyakkyawar fuskarta saurin rufe idonta Iftahal tayi sabida yadda yayi mata kwarjini takasa had'a ido dashi hankali yashiga hura mata siririyar iska cikin idanunta tsayin lokaci sannan cikin natsastsiyar muryar shi yace " Bud'e idon ki Iftiih!!!!!!! " Sosai yadda Maher yakira sunanta yadaki zuciyar ta jitayi duk duniya babu wanda ya iya Kiran sunanta kamarshi ahankali tafara bud'e idanunta masu kamadame bacci har tabud'e su tazubasu cikin nashi murmushi tasakar mishi kamar 5 minutes suna ahaka da'kayr yad'aga lab'ban shi yace " kinajin bacci ne Iftiih!!!! ? " Sake lumshe idonta tayi tabud'e tagirgiza kai cikin shagwa'ba tace " Prince dan Allah kabar Shan sigarin nan wallahi zuciyata tanayin zafi idan naga kanashanta " Saurin sakinta yayi yatamke fuska yajuya yanufi bedroom batare dayace mata komiba babu jimawa yafito sanye da jallabiya zai sauka 'kasa cikin sauri Iftahal tami'ke saurin tsayawa tayi tace wasssh saurin juyowa yayi yadubeta mi'kewa tayi tafara takowa ahankali kallon yanayin tafiyar ta yayi sosai yatsura mata ido amma kafin ta'iso yajuya yasauka 'kasa sabida Kiran sallar dayaji yanatafiya yana tunanin maiyasamu 'kafarta zuciyar shi tabashi amsa da " turetan datace yayi jiyane yasa 'kafarta samun matsala sosai yaji babu dad'i bayan fitar Maher Iftahal tajuya takwashe kayan abincin tasakko 'kasa kitchen tanufa ta aje sannan tafito tanufi bedroom toilet tashiga tayo alwala sannan tafito tatada sallah kafin ta'idar wayarta tad'auki ruri har sau 4 anakira bayan ta idar tami'ke tad'auki wayar Salma ce murmushi tayi sannan takira bugu 2 Salma tad'aga kafin Iftahal tayi magana Salma tace " Gimbiya kenan kice ansha amarci gaskiya soyayyar ku tadabance wannan shine had'in Allah to Yaya jikin ? " Sosai Iftahal tayi mamakin yadda su Salma sukasan batada lafiya cikin mamaki Iftahal tace " waye yace muku banida lafiya ? " dariya Salma tayi sannan tace " wa kuwa hmmm Prince ne yaje yasanar ma malamai cewa ayimiki uziri bazaki samu shigowa Skul ba sabida bakida lfy dakin samu sau'ki zaki shigo to kinsan yadda kaf malaman Skul d'in nan suke matu'kar son Prince babu wani shakka ko tantama suka shiga cewa Allah yabaki lafiya gaskiya Iftahal kindace Nan kusa Prince zaisoki so Mai tsanani to Yaya jikin ina fatan anwuce gurin " Dariyar farinciki Iftahal tayi tace " a a Salma babu wani wuce guri kawaide tashi nayi daciwon kai " dariya kawai Salma tayi tace haka de kikace mude mungane Allah yasa ansamar mana baby " kafin Iftahal tayi magana Salma takashe wayar tanasakin dariya shafa cikinta Iftahal tayi had'ida zaro ido tace " dana shiga uku ciki ni wayyo Allah gaskiya Salma bakiyimin fatan alkairi ba " aje wayar tafi tafito parlour dede lokacin Maher yashigo ko kallonta baiyiba yawuce binshi tayi da kallo tashiga cikin tsakiyar parlour tazauna saman cushion kunna TV tayi amma zuciyar ta tatafi duniyar tunani sosai take tuna iyayen ta dakuma rayuwar datake ciki yanzu Babu jimawa Maher yafito dashirin motsa jiki room d'in yashiga sosai Iftahal takoma tunanin yadda zatayi wajan taimakon Maher kamar 25 minutes dashigar shi room d'in Iftahal tami'ke tanufi kitchen freezer tabud'e tad'akko ruwa sannan ta d'akko cup ta tsiyaya sannan tayi addu'o'i cikin ruwan tanufi room d'in sosai yahad'a zufa ganin karanshi agefe yasa Iftahal tsayawa yana kallonta amma yacigaba da motsa jikinshi kayan motsa jikine kala kala cikin room d'in babu abinda babu seda tajima a tsaye sannan yasa Karan yakoma cikin room d'in sosai shiga tayi tanayi tana kallon Karan sabida tsoro gurinshi tanufa tami'ka mishi ruwan baiko kalli cup d'in ba yace " banabu'kata bakiga duk wani abunda zan bu'kata ba akwai shi ko bakiga freezer ba ? " Cikin shigar lallashi tace " haba Prince dan Allah ka amsha jifa yadda kayi zufa Kuma maiye amfanina cikin wannan gidan idan banyima hidimaba ? dan Allah " amsa yayi yashanye duka yami'ka mata cup d'in yace " fita to banason ganin mace a inda nike " sake dubanshi tayi sosai lamarin shi yake bata mamaki cikin taushin murya tasake cewa " kayi ha'kuri zanfita nima banason takuraka amma Mai kakeso nadafa maka na dinner ? " tsayawa yayi dayin abinda yakeyi yace " amma nace bana bu'katar wannan jagwalgwalon naki ko kibari Iya ko Alina tayi " cikin damuwa Iftahal tace " Nikuma daga yau bana bu'katar kasakecin abincin kowa se nawa amatsayina na matar ka hak'kinane nayima abinci nakula dakomi naka dan haka wallahi babu abincin wadda zakasakeci muddin idan Ina cikin gidan nan " sosai Maher yatsaya Yana kallonta yarinya amma da tsirfar ciya yafad'i hakan cikin zuciyar shi ganin bashida niyyar yin magana yasa Iftahal fashewa da kuka rumtse ido Maher yayi sabida shikam yatsani kuka a'kagare yace " naji kiyimin duk abinda yayi miki amma marar nauyi se black tea " jin haka yasatasakin murmushi tace " yauwa my Ruheey Kuma dan Allah kafitar da karancan wallahi yana bani tsoro kuma Allah babu kyau zamada kare idan gadi kake so yayi maka to kakai shi waje can wajan d'ayan dake bakin get dan Allah "tajuya tafita tsintar kanshi yayi dabinta da kallo tana fita takoma kitchen tafarayin aykin abincin babu jimawa Maher yafito yana Jaye da karan babu jimawa Shanwul yashigo bashi karan yayi yace " kaishi can bakin get daga yau acan zekoma zama " cikin mamaki Shanwul yace " Allah ya'kara maka lafiya ko lafiya ? " Seda yajuya yafara tafiya sannan yace " lfy sabida Iftiih!!!!! batason ganinshi cikin part d'inta daga haka yahaura sama sosai Shanwul yatsaya Yana mamaki cikin sauri Iftahal tafito tace " Shanwul cikin 'kasada murya nufar inda take yayi cikin girmamawa tace dan Allah ayken ka zanyi dan Allah ko anasamun 'ya'yan habba da na na'a na'a da gyanyen na'a na'a da kanumfari haddama citta " duban hanyar saman Shanwul yayi cikin tsoro yace " gaskiya anan bansan inda zansamuba amma naga Iya tana amfani da irinsu bari nakira miki ita dan Allah gimbiya idan angama Ina jira wallahi abincinki yayi bakad'an bafa har seda naji kamar su Maimartaba karsu tafi sabida naitacin abincin ki " murmushi Iftahal tayi tace " naji jeka haryafito kasha fad'a " Cikin sauri yajuya yaja Karan suka fita babu jimawa Iya tashigo sanar da ita Iftahal tayi abubuwan datake bu'kata ayko cikin sa'a tasamu duka sabida Iya ma'abociyar amfani da irin abubuwan ce misalin 6pm Maher yasakko 'kasa zuwa lokacin Iftahal tagama komi tashirya a tsakiyar parlour inda Maher yake Zama Yana kallon News bin gurin yayi da kallo gawani kamshi da parlour yakeyi namusamman Zama yayi yana nazarin yadda jikinshi yacanza wunin yau cikin wannan tunanin yaji ana kiran sallah mi'kewa yayi afili yace " Allah nagode maka yau nasamu ikon bin jam'i abinda da nafara cire rai dashi Alhamdulillah " Tunda Maher yatafi masallaci bai dawoba seda akayi issha'i sannan yashigo Iftahal dake zaune cikin parlour tasha wanka cikin 'kananun kaya wa'inda suka fidda surar jikinta ta gyara gashinta zuwa baya tafeshe jikin ta da turaruka masu shanyin kamshi da dad'i ganin shigowar shi yasata saurin mi'kewa tanufeshi dede lokacin idanunshi suka sauka saman 'kirjinta dole yaci burki sabida yadda yaji wani yarrrrrr take 'kafarshi tayi nauyi yakasa d'agata yakuma kasa d'auke idonshi daga kan 'kirjinta babu zato yajita cikin jikinshi tarungume shi sosai ta 'kwa'kube shi tanafad'in " barka dashigowa My Ruheey Allah katsaremin mijina kakaremin shi daga dukkan sharri Allah kacika mishi burinshi Allah kanunamin ranar da zanga cikakken barrister Prince agabana " Batare da Maher yayi zatoba yarungumai ta sabida sosai addu'o'in datayime suka ratsa zuciyar shi zuwacan Kuma yayi saurin janye jikin shi daga nata kamar wanda yatuna wani abu cikin parlour yanufa cikikin shagwa'ba Iftahal tace " nifa bazan iya tafiyaba ni kazo kad'aukeni seda yazauna sannan yace ' tokicigaba dazama anan mana dama ni banabu'katar takura " jin hakan yasa Iftahal sakin kukan shagwa'ba " sosai Maher yake kallonta cikin mamaki afili yace " lalle yarinyar Nan ayko idan bakitahoba senasa Shanwul yadawo da cizooo yasake koyamiki natsuwa cikin gidan Saraki " jin haka yasa Iftahal takowa ahankali tataho dan Kam tana matu'kar jin tsoran Karan nan ganin yadda take tafiya yasa Maher dubanta sosai har ta'karaso cikin parlour zama tayi daf dashi cikin sanyin muryar shi yace " Wai maiye matsalar 'kafarki Kike d'ingishi ? " kafin tayi magana wayar shi tashiga ruri ganin sunan Ammin yasashi sauke ajiyar zuciya d'agawa yayi gai data yayi daganan yayi shiru tambayar shi lafiyar shi tayi yace Alhamdulillah daganan tace yabama Iftahal mi'kamata wayar yayi yasauka 'kasan carpet yazuba black tea d'in shi wanda yasha kayan had'i yafara Sha sosai yaji yayi mai dad'i sosai Iftahal da Ammin sund'ad'e suna waya daganan sukayi sallama Koda Iftahal tasauka 'kasan carpet tuni Maher yafaracin abincin sosai yasha black tea d'in dan Kam saura kad'an yashanye kallonshi kawai Iftahal takeyi yadda taga yana lumshe ido kamar Mai baccin tashi yayi yanufi samanshi batare dayace komiba cikin sauri tami'ke tabi bayanshi tana shiga taga bashi a parlour cikin sauri tashiga bedroom d'in Dur'kushe taganshi hanyar toilet da alama yakasa 'karasawa cikin toilet d'in ne wani irin amai yafarayi cikin matu'kar gigita ta'isa gareshi ri'keshi tayi tsayin lokaci yanayin wannan aman ba'ki 'kirin ga yau'ki dagani kasan wannan aman akwai wani mugun abun da Maher yake amayarwa cikin wata irin murya yace " Iftiih!!!! kibar nan wajan inaji kamar ciwona zaitashi kifita nace kar nakuma illataki " kuka Iftahal tasaki tace bazan iya ba kaifa mijina ne Koda zaka kasheni bazan iya tafiya nabarka ba " wata irin tsawa yadaka mata " Nace kifita kifita Iftiih!!!!! Please dan Allah banaso kimutu yanzu " Cikin rawar jiki Iftahal tami'ke tafaraja baya amma kafin takai kofar taga Maher yami'ke wata irin dariya yasaki cikin waga irin murya wadda dagaji batashi bace yace " hhhhhhhhh wato ma har yafarajin tausayin ki koooooo ? wato keeee Mai taurin Kai kinfara karyamana shiri ko to kisani yau Zaki mutuuu kinsan wannan wane irin abune kikasashi yake amayarwa to to wannan abun seda muka d'auki shekaru muna shiryashi muka sharya dashi shine kikeso ki'bata Mana komi ko to kafin kigama lalata mana shiri bari nakaiki inda ba'a dawowa " daga haka yayi kanta wani irin bugun zuciya matsananci Iftahal tashiga ji kafin ya iso gareta tuni zufa tawanke duk ilahirin jikin ta Comments please _Marmyn Zarah_ 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 19 to 20 Wani irin yawu Mai kauri da d'aci Iftahal tahad'iye cikin darqewar murya tace " Allahumma rahamataka arju'u falatakilni ilanafsi d'arfatan aynun wa'aslihu shi'ani kullahu la'ilaha illa anta " kamar haka tacigaba dayin addu'o'i neman tsari da neman kariya daga dukkan abin cutarwa yana isowa gareta yasha'kure wuyan ta yajefata saman bed yasake nufarta gadan gadan cigaba tayi dayin addu'o'i yanasake nufota tatofa mishi wata irin 'kara yasaki yana fad'in " kin kasheni lalle kam kijira dawowata idan nawarke anan gaba nasha alwashin sena kasheki idan nadawo banza kawai " daga haka yafad'o saman bed d'in kamar matacce cigaba tayi dayin addu'o'i tana tofa mishi kamar 20 minutes yatashi zaune duban ta yayi sosai yanayimata wani irin kallo babu zato taji yajawota jikin shi manna mata kiss yayi yace " My wife nagodema Allah dabaki mutuba naje kawo ruwa nasamiki kitashi sekuma bangankiba dan Allah karki sake tafiya kibar ni " jin wannan sunan da maganganun shi yasa Iftahal tagane wannan ba Maher bane Saraki ne sauke ajiyar zuciya tayi tace " Yauwa Saraki dan Allah kaceci rayuwa ta kasa Maher yasan cewa yarabani da budurci na da Kai da Maher duk abu 1 ne dan Allah Saraki kacece ni inajin tsoro kar Maher yazargeni Kar yayi tunanin wani ne nakaima kaina Kum....... " Wata irin tsawa Saraki yasakar mata cikin fushi yace " My wife banason kisakeyimin maganar wani ni bansan wani Maher ba kisani ni duniya ta daban shima duniyar shi daban babu wanda nasani cikin duniya ta se ke My wife karki sakeyimin maganar wani Maher kenan ma akwai wani Wanda kike so Kuma kike ma'amala dashi ko my wife kisani wallahi zan iya yin kisa akan ki sabida Ina tsananin son ki Kuma inada matu'kar kishi " sake jawota yayi jikin shi ya sassau ta murya yace " dan Allah My Wife kisoni kamar yadda nike sonki " Tureshi daga jikin ta Iftahal tayi cikin kuka tace " dakai da Maher duka abu d'aya ne Saraki maqiya ne kawai suka raba 'kwa'kwalwar ku gida biyu shiyasa babu wanda yasan wani cikin ku babu wanda yasan mai d'aya yakeyi Saraki amma kass shi Maher yafika zama zahiri dan shi kowa yasani Kai kuwa ni kad'ai nasanka nafison Maher yasan cewa shine yayi min fayd'ey jiya dan Allah Saraki kasanar dashi " ta'karashe fad'ar hakan cikin kuka sosai Saraki yafusata yace " wato akan wani kike zubdamin hawayenki lalle kowaye wannan yacancanta nayime hukunci Mai tsanani da inada dama dana tarwatsa tashi 'kwa'kwalwar nahuta My Wife kirabu da wancan Maher d'in zan baki farinciki Kuma zan baki rayuwa mai cikeda farinciki My Wife dan Allah kimanta dashi " Cikin damuwa Iftahal tace " tayaya zaka iya bani duk abinda nike buqata Saraki kaida bakasan kankaba bakuma kasan iyayen kaba sannan bakasan dalilin zuwan ka USA ba bakuma kasan tayaya ka aure niba kaga kuwa shi Maher yasan duka wannan kaga kenan shine zahiri kuma shine yafi cancanta dayasan ya amshi budurci na " dan Allah kasanar dashi " Babu zato kawai seganin shi tayi yana kuka cikin kuka yace " gaskiya ne duk bansan wannan ba My Wife kafin zuwanki banaganin kowa cikin wannan gidan seni 1 amma segaki alokacin inajina kamar yaro 'karami bana sanin jiya ko yau bansan Yaya ma rayuwar takeba bana iya banbance komi ko sunana bansaniba seda kikazo Kika bani suna bansan cewa ni bayaro bane se ajiya kikasa nasan cewa ni babba ne dan Allah My Wife kisanar dani komi amma kimanta da Maher nafishi sonki " Sosai jikin Iftahal yayi sanyi cikin damuwa tace to naji amma Kai tayaya zandinga ganinka aduk lokacin danike son hakan se zuwon Maher yatashi sannan Kai 'kwa'kwalwar ka take cigaba dayin ayki kasanar dani yadda zandinga ganinka duk lokacin danaso amma batare da tashin ciwon Maher ba " shiru Saraki yayi kamar Mai nazari kafin yayi magana wani haske yashigo cikin bedroom d'in cikin sauri Saraki yayi baya itama Iftahal haka addu'a Iftahal tashigayi kafin wani lokaci wannan hasken yarikid'e yakoma mutun dattijo dubansu yayi yayi murmushi sannan yace " _barka da 'kokarin Iftahal gaskiya najinjina miki nine wanda nasanar da Shanwul duk abinda yake faruwa akan Maher yanzuma zansanar dake wasu abubuwan amma kafin Nan kice Saraki yayi bacci cikin zafin rai Saraki yace " babu baccin dazanyi wato nayi bacci kasamu damar cutar da ita ko to wallahi baka isaba idan kaga kacutar da ita to sede idan kasheni kayi " murmushi tsohon yayi yace to ay kokanaso ko bakaso sekayi wannan baccin daga haka yahura mishi iska kafin wani lokaci tuni Saraki yabaje sosai Iftahal taji zuciyar ta tadake duban wannan Tsohon tayi shima yadubeta yace " _Yarinya inamai sake sanar dake daki jajurce sosai sabida akwai 'kalubale dayawa akan zamanki da Maher sannan dole zakisamu rud'ani akan Maher dole zakiga kamar kinarayuwa da mutun 2 ne bayan Kuma 1 ne sekinyi ha'kuri kimaida maher kamar su 2 ne kamar yadda Kike kiran wannan Saraki to kibarshi ahaka Kuma kiyi rayuwa dashi mai kyau sabida anan gaba idan 'kwa'kwalwar shi takoma tahad'e zai iya tuna yadda kikayi rayuwa dashi a wannan lokacin duk wani abu dakike shakkar shi ko kike ganin baki'iya sanar dashi to duk zesani idan 'kwa'kwalwar shi takoma tahad'e amma ayanzu dole ki daukesu tamkar daban daban kiyi rayuwa da shi akowane yanayi yake aduk lokacin dakike so yajuya kamar yadda kike so to zan baki wata addu'a dakinyita danufin Maher kike so yajuya ko Saraki shi kenan zai juya amma daga lokacin da yasamu lafiya shikenan ni nabarki lafiya idan natafi kita'bashi zai tashi amma Saraki ba Maher ba Maher Yana bu'katar hutu sosai sannan kiyi duk yadda zakiyi kihana doctor yimai wannan allurar dazeyi idan yadawo Kuma wannan karon bada Sarki Zaid zezoba sabida shi zashi Nigeria wajan iyayen ki_ Daga haka yabata addu'o'i sosai sannan yatafi sosai Iftahal take jinjina wannan lamarin tayaya zatadinga rayuwa da mutu 1 amatsayin 2 sosai lamarin yake bata mamaki had'ida matu'kar d'aure Kai sannan tayaya zata iya hana doctor yin wannan allurar ? tsayin lokaci tanayin wannan tunanin sannan tajuya tadubi Saraki dake kwance kamar maiyin bacci cikin jin d'adi cikin rawar hannu tata'bashi kamar wanda aka furgita yatashi afurgice saurin jawota jikinshi yayi yana dube dubai zuwa can yasauke ajiyar yace " My Wife babu abinda yayi miki ko ? " Murmushin 'karfin hali tayi tace " babu abinda yayi min kwantar da hankalin ka " sake rungumai ta yayi cikin sanyin murya yace " mu kwanta ko My Wife am dama dama dama " kallon shi tayi cikin mamaki tace " dama Mai sanar dani mana " sake kallon ta yayi yace " dama inaso musakeyin wannan abun ne najiya " zaro ido Iftahal tayi sabida sosai tafurgita dan kam bata manta irin azabar datashaba 'kokarin kwace jikin ta daga nashi tashigayi amma Ina yamatseta sosai cikin raunin murya tace " haba Saraki dan Allah kabarni banfa warke daga jinyar daka sakaniba Kuma banaso Maher yagane abinda yafaru dani sabida banida amsar bashi kaga kenan zansamu matsala Afusace yaturata tafad'a saman bed d'in yabita cikin hassala yace " banace karki sakeyimin maganar wani Maher ba nine mijinki nahar abada Allah idan Kika sake yimin maganar wancan sena tarwatsa tashi 'kwa'kwalwar nahuta daga haka yake bakinshi cikin nata yafara kissing d'inta kuka Iftahal tafarayi sabida yadda taji jikinshi yafarayin rawa hannun shi yad'aura saman breast d'in ta jin shasshekar kukanta yasa Saraki dakatawa cikin muryar lallashi yace " Haba my wife meye Kuma nayin Kuma tonaji nabarki shikenan amma gobe zakibani ? Saurin d'aga mishi Kai tayi sake sumbatar lips d'inta yayi sannan yaja musu blanket sosai yarungumai ta cikin 'kirjinshi cikin sanyin murya yace " My wife ina tsananin sonki amma zuciyata tanayin zafi idan naji kin ambaci wancan Maher d'in nine mijin ki bashiba dan haka daga yau babuke babu shi kinji my Wife cikin shagwa'ba tace " Ina ay dama ni Babu ruwana dashi Kai ne Mai sakarmin fuska Kuma Kai ne mai furtamin kalmar soyayya nima Ina matu'kar son ka Saraki na " sake matseta yayi cikin jikinshi sabida dad'i ahaka har bacci yayi gaba dasu sosai Iftahal tayi bacci Mai dad'i cikin wannan daran Kiran sallar asalatu yafarkar da Iftahal kallon fuskar Saraki tayi sefaman Shan bacci yakeyi sosai takejin dad'in kallon shi murmushi tasaki tace " Allah sarki Saraki na yanzu zakabar ni nida wannan uban miskilancin " daga haka tayi addu'o'i da wannan tsohon yace tayi Babu jimawa Maher yabud'e idonshi ahankali suka sauka kan kyakkyawar fuskar Iftahal saurin janye jikinshi yayi daga nata tamke fuska yayi sosai yace " waye yasaki hawamin saman bed ? " Murmushi Iftahal tasaki tace katambayi kanka Mana Prince Kai da kanka kajawoni Kuma bakaga yadda karungumeni ba ? " tsaki yaja afusace yace " banason shashancin daga yau Kar in sake ganin hakan " cikin d'an damuwa Iftahal tace " to amma naga umarnin Ammin ne hakan tace karmu raba gurin kwanciya " banza Maher yayi da ita yasauka daga bed d'in seda yake bakin 'kofar toilet yace " hakane umarnin Ammin ne amma Kinga wannan cushion d'in to anan zakidinga kwanciya " har yad'aga qafarshi zai shiga sekuma yatsaya yace " waye ya kwashe aman dake gurin nan ? " saurin duban gurin tayi tabbas Babu komi agurin Kuma iya saninta bata kwashe shi ba sosai Iftahal tayi matu'kar razana amma cikin in ina tace nice " tsaki Maher yaja yace " Wai banace babu ruwanki cikin lalurataba Kinga Iftiih!!!!! banaso kina saka kanki cikin wannan lamarin ki kiyaye tashi kibar bedroom d'in nan " Saurin sauka Iftahal tayi tafita sabida tsananin tsoro dan Kam tafurgita sosai tana sakkowa tanufi bedroom d'in ta abinda tagani yasata saurin jabawa gaba d'aya ancanza tsarin kayan bedroom d'in aguje tafito tana kwalama Maher Kira cikin sauri yafito kogama alwala baiyiba kasa magana tayi senuna mai hanyar bedroom datayi Kai tsaye yanufi bedroom yashiga dube dube yashigayi amma baiga komiba Kuma Shirin kayan yakoma yadda yake ahankali Iftahal tale'ka amma setaga yadda Shirin yake tunda haka yake wani irin kallo Maher yayi mata yaja tsaki yabar bedroom d'in Comment please _Marmny Zarah Ce_ 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 21 to 22 Tsayawa tayi tana nazarin lamarin amma cikin matu'kar tsoro take tsayin lokaci tana tsaye tana karanto addu'a sannan tashiga ciki darajar addu'a yasa Iftahal taji zuciyar ta tadake sosai Kai tsaye tanufi toilet tayo alwala tafito salla tatada kafin Kiran sallar asuba sosai Iftahal takeyin addu'a akan wannan lamarin Allah yayi mata jagora Egypt Bayan dawowar Sarki Zaid da Sarauniya Batol mama takira Sarki Zaid Babu jira ya amsa kiran Mahaifiyar tashi yana shiga parlour ya taradda hjy Himla da d'anta Abdul bayan yazauna yagaida mama sukuma suka gaidashi ygara zama mama tayi tace " Zaid abinda yasa nakiraka bawani abu bane maganace akan Abdul yana son auran Bahijjat kuma ni nayarda da wannan auran sosai Sarki Zaid yaji babu dad'i sabida dan Kam yasan halin Abdul bayaji tako Ina gaskiya bayason wannan auran to amma yaya zaiyi bazai iya yima Mahaifiyar shi musuba babu yadda zaiyi dole yadubi mama yace " to Mama tunda kinason hakan Allah yasa hakan shine mafi alkairi " murmushi mama tayi tace Allah yayi maka albarka Amin yace yami'ke yafita murmushi hjy Himla tayi shiko Abdul mi'kewa yayi yafita fuskar shi d'auke da murmushi part d'in Ammin yanufa sabida yasan Bahijjat tanacan yana shiga yasameta zaune akan cushion tana latsa wayar ta Zama yayi kusada ita afurgice tadube shi cikin fad'a tace " Maiye haka Yaya Abdul Babu ko sallama wallahi ni Kam kabani tsoro " tamke fuska yayi yace " to banyi niyyar yin sallamar ba jawota yayi tafad'o jikin shi babu zato rungumai ta yayi sosai yakawo bakinshi dede kunnanta yace " zuwa nayi nasanar dake cewa Maimartaba Zaid yabani auran ki kinga kenan daga yau zakifara yimin biyayya " cikin zafin rai tatura shi tadube shi tace Allah yatsari gatari dasaran shuka wallahi dana aure ka gara namutu babu aure kasani Ni Bahijjat ba irin matar kabace " Murmushi yayi yasake matsowa kusada ita babu zato taji ya wanketa da mari mai matu'kar zafi 'kara tasaki hakan yasa Ammin fitowa ganin Abdul agaban Bahijjat itakuma tadafe kuncinta yasa Ammin tafahimci abinda Abdul yayi ma Bahijjat cikin fad'a tace " haba Abdul maiye haka da girmanka kake cin zalin 'kanwar ka idan wani abu tayimaka ay seka sanar dani nayi mata fad'a ko " murmushi Abdul yayi yace " Babu ruwan ki Ammi tsakanin mata da miji ne Kinga babu buqatar sanar dake " daga haka yajuya yafita yana sakin shi'umin murmushi bin shi Ammin tayi da kallo tana jinjina rashin kunyar Abdul juyawa Bahijjat tayi cikin kuka tarungume Ammi tace " Ammi dan Allah karku bari a auramin wannan azzalumin kingani tun yanzu yafara nuna muguwar d'abi'arshi Ammi dan Allah " dede lokacin Zaffar yashigo shi d'ah ne ga yayan Ammin tsayin 5 yrs kenan da yin auran shi amma kas lokacin haihuwar matar shi tafari Allan yayi mata rasuwa bayan tahaifi kyakkyawar yarinya Mai Kama da ita tun daga wannan lokacin Zaffar yarufe shafin wata mace bashida abin dubawa se 'yarshi wato baby wadda taci sunan Mahaifiyar ta yad'auki dukkan lokacin shi da kulawar shi yabama yarinyar shine yakeyi mata komi yaqi bakowa ita duk da cikin yan'uwan shi dayawa sun nuna sunaso ciki hadda Ammi kimanin shekarun baby 4 kenan akwai wayo gurin baby sosai wannan kenan Yana shiga yadubi Ammi yadubi Bahijjat dake kuka sama yayi sannan ya gaida Ammin gaidashi Bahijjat tayi sannan tabar gurin takoma qaramin parlour bayan fitar Bahijjat Ammi tadubi Zaffar tace " lalle ashe yau zamusha ruwan sama cikin garinnan Zaffar yau cikin gidan nan ? anya kuwa shine bagizo idanuna sukeyiba ?" d'an murmushi Zaffar yayi yace " nine Ammin bagizo bane " hmmm " Ammin tace sabida mamaki sannan tace " lalle de kam amma Ina baby yau naganka babu ita murmushi yayi yace " ay baby angirma tana Skul nima yau Ina hutu banje Hospital ba shiyasa 'kila se zuwa yamma " dede lokacin Bahijjat takawo ma Zaffar abun motsa baki da lemon bayan ta aje tajuya hira Ammin da Zaffar suka shigayi zuwa can Ammin tace " Wai nikam Zaffar yaya batun aure ne ? kasani zamanka hakafa bazai yiyu ba Zaffar idan kaqi yin wani auran tofa kamar baka yadda da qaddarar da Allah yad'aura maka bane Zaffar kad'aure kayi aure kodan baby dole tana buqatar samun kulawa daga mace sannan kullum tanayimaka kukan Ina Momy kaga idan kayi aure baby zatabar kukan rashin Momyn tata Dan Allah Zaffar " ajiyar zuciya yayi sannan yace " Ammin bawai na'kiyin aure bane sabida kasa yarda da qaddara a a Ammin sedan bazan iya sake son wata 'ya mace ba Ammin banaso nayi aure amma yazama nakasa sauke haqqin matar sabida gaskiya tunda Nuratu tarasu narufe zuciya ta na kulle idanuna daga kowace irin mace ayanzu babu abinda nike kallo naji dad'i kamar baby kuyi ha'kuri Ammin bazan iya sake saka wata mace cikin zuciya ta ba zanjira har namutu naje natadda matata Nuratu ina roqon Allah yahad'a mu cikin gidan aljanna tare " Ajiyar zuciya Ammin tasauke tace " amin ya Allah amma Zaffar amatsayina na qanwar Mahaifiyar ka ina roqon wata alfarma kuma banaso kayi musu idan har na'isa Zaffar inaso ka auri 'yata Bahijjat " saurin dubanta yayi sannan yadubi hanyar da Bahijjat tabi bayan takawo mishi abun motsa baki bud'e baki yayi zaiyi magana Ammin tace " karkace komi ni zanji da komi Zaffar dan Allah karkace a a tabbas zakasamu tsananin kulawa agun Bahijjat Kuma daga lokacin da Bahijjat tashiga gidan ka baby tabar kukan rashin Mahaifiya idan har dagaskene bakason damuwar baby balle kukanta to kasamar mata da wata Mahaifiyar wacce zata maye mata gurbin tata Mahaifiyar " Iska Zaffar yafesar yace " shi kenan Ammin amma fa banajin zanso Bahijjat zanyine dan ke Kuma dan baby amma badan ra'ayin kainaba " sosai Ammin taji dad'in hakan tashi yayi yayimata sallama yafita Kiran Bahijjat tayi cikin sanyin jiki Bahijjat tafito tariga duk taji komi zama tayi kusada Ammin cikin wani irin yanayi murya a raunane tace " Ammin Abbee yariga ya amsa cewa Abdul zan aura Kuma Ammin Zaffar basona yakeyiba inajin tsoron auran Wanda bana gabanshi " jawota Ammin tayi jikinta tace " Kwantar da hankalin ki Bahijjat nasan Zaffar zesoki Kuma zakiji dad'in zama dashi sannan maganar auran ki da Abdul abune mai sau'ki wajan warware shi amma idan Kika sanar da Saraki cewa bakison Abdul ke Zaffar kike so tonasan zeyima mama magana Kuma kinsan yadda mama takeson Saraki duk abinda yakeso zatayimai Babu musu bari zankirashi dakaina muyi magana dalilin dayasa nace ki auri Zaffar idan babu maganar auran wani tofa babu mafita kuma badan Zaffar yana matsayin d'ah agareniba nake son ki aure shi a a kyawun halin shi da kamalar shi tasa nike miki shi'awar auran shi dakuma gujema auran Abdul " murmushin farinciki Bahijjat tasaki sosai taji dad'in abinda Ammin tace amma tana tunanin yadda zatayi zaman aure da Zaffar dan tasan halin Zaffar danuna halin ko in kula damutun Bayan Bahijjat tatashi Ammin takira Saraki take sanar da shi suna gama waya Saraki yakira mama magana yayi mata a takaice " _mama barka da yau fatan kina lfy naji kince maganar auran aunty Bahijjat to amma mama ni yanzu bankai matsayin asanar daniba ? kema kinyarda ni marar hankalin ne mama ? komade Yaya kuka d'auka ni amatsayina na shaqiqin Aunty Bahijjat tuni nariga nayima akeey Zaffar al'kawarin auran Aunty Bahijjat Kuma itama nasanar da ita kuma ta amince dama jira nikeyi Abbee yazo nasanar dashi to amma ni bazance kucanza ra'ayin kuba amma idan kuka qi to tabbas kund'aukeni marar hankalin nabarku lafiya_ " Kafin mama tasakecewa komi tuni Maher yakashe Kiran sosai hankalin mama yatashi tuni tasa aka kiramata maimartaba da hjy Himla da su Ammin Babu 'bata lokaci kowa ya hallara cikin parlour bayan kowa yazauna mama tadube su tace " ke Himla akan maganar auran Bahijjat da Abdul ayanzu Kam Babu ita kafin maganar Abdul tuni Saraki ya amshi maganar Zaffar wato d'an wan Batol se yanzu yake sanar dani Sabida haka Abdul yayi haquri yanemi wata mu aura me " wani irin farinciki kowa yaji amma banda hjy Himla data miqe tace " Amma gaskiya mama hakan beyiba yanzu ace har Saraki yakai matsayin amsarma Bahijjat miji bacin matsayin qani yake gunta gaskiya idan akayi hakan babu adalci yaron da Babu tabbacin yana cikin hankalin shi yake sanar daku k...... " Ke Himla kishiga cikin hankalin ki Mahaifiyar tamu kike yima magana haka tobari kijj Saraki shine magajina duk da yake qarami cikin su to tamkar shine babba sabida shine namiji idan bana guri shine jagoran su dan haka yanada cikakkiyar damar za'bama Bahijjat miji dukda tana matsayin Aunty shi sannan daga yau karki sake fad'in kalmar hauka akan Saraki Shiba hauka yakeyiba lalurace Allah yasaukar mishi Kuma in sha Allah tazo 'karshe mama Ina godiya agareku dakuka babbatar ma Saraki cewa ya Isa dakoma cikin masarautar nan Ammin Saraki kisanar da Zaffar na amince yaturo magabatan shi " Daga haka Sarki Zaid yafita Ammin da Umma Suma sallama sukayima mama suka bar parlour itako hjy Himla afusace tabar parlour tana shiga cikin parlour ta tad'auki wayarta takira bokan ta yanad'agawa tace " boka akwai matsala fa wannan banzan Saraki yana lalata min komi dan Allah kasheshi nike buqata tuntuni amma kakasa haba boka gaskiya nagaji idan bazaka iyaba to kasanar dani nacanza guri " dariya boka yasaki sannan yace " haba hjy Himla karki bani kunya Mana komi yakusa zuwa qarshe yanzu matsalar mu wannan matar tashice bamu iya yimata komi sabida tanatare da addu'a akoda yaushe Kuma ayanzu haka tafara shayer dashi addu'ar Kuma yafara samun sau'ki amma yanzu matakin dana d'auka shine zamu gigita ta tahanyar bata tsoro zamusa adinga furgitata sosai ta yarda dole zatabar gidan ki saurara kiji Nan kusa zatabar gidan Maher " Ajiyar zuciya hjy Himla tayi sannan tace " to naji amma inaso kalalata auran Bahijjat da Zaffar da'ake Shirin qullawa " dariya yabushe da ita sannan yace " angama kisaurari ayki kawai amma inajiran ganin saqon Kaya masu nauyi " tsaki hjy Himla taja tace " yaushe na ayko akakawo maka kud'i to kasani inajiran naga ayki yaci kafin nasake ayko dawasu kayan " daga haka takashe wayar " Zama tayi kan cushion tana huci dede lokacin Abdul yashigo ganin yadda ran Mahaifiyar tashi yake a hatashe yasa Abdul dakatawa tambayar ta yashigayi cikin fushi Abdul yace " Mom wallahi tunda aka hanani auran Bahijjat sena lalata mata rayuwa wallahi senasata taje gidan mijin batare da budurci ba tuni nike kwad'ayin surar jikin Bahijjat Mom zasunan ni suka hana auran Bahijjat " murmushin mugunta hjy Himla tayi tace " kayi duk abinda kake ganin zaisaka kahuce my son " murmushi yasaki yace " zanyi kuwa Mom USA Akwana atashi babu wuya ayau ne doctor yake kan hanyar zuwa USA Abbee Kuma yasaka a Nigeria abubuwa dayawa sunfaru kafin wannan lokacin sosai Iftahal tayi muguwar rama sabida ko abinci bata iyaci hatta ruwa idan zatasha inba tayi addui ba seyakoma kamar jini duk tagama furgicewa yauma kamar kullum hankalin ta cikin Matu'kar tashe yake Sabida tayi duk tunanin dayakamata amma tarasa yadda zatayi wajan hana doctor yin wannan allurar shigowar Maher yasa Iftahal saurin zaunawa isowa yayi yazauna kan cushion ciro sigari yayi yakunna yafarasha kallonshi Iftahal tashigayi sosai tanajin matu'kar tausayin shi da tsananin qaunar shi cikin zuciyar ta d'an dubanta yayi se'alokacin yaga tayi wata irin muguwar rama sosai yaji mamakin hakan a hankali yadubeta yace " Iftiih!!!! meye dalilin ramarki nalura bakison cin aminci sannan kinsan nace idan har kinason nayi miki abinda kike so to yazama dole ki kwantar da hankalin ki amma bakiji magana taba " cikin raunin murya Iftahal tace " bahaka bane Prince kusan 1 week kenan banajin dad'in jikina shine kawai amma Babu wata damuwa " jinjina Kai yayi sannan yamiqe yace " tashi muje Asibiti " daga haka yanufi hanyar fita cikin sanyin jiki tamiqe dan Babu yadda zatayi tabbas batajin dad'in jikinta to amma batason zuwa asibiti d'an tsayawa tayi tace " am Prince nifa banason zuwa asibiti nan naji sauqi sosai " wata irin harara yasakar mata dole tashiga bedroom ta d'akko gyalenta tana fitowa yawatsa mata wani irin kallo yace " bana buqatar shigar banza " duban mayafin tayi ba qarami bane Kuma yarufe mata jiki sosai " dole takoma ta d'akko hijab tafito suka fita Nigeria Sarki Zaid da waziri da liman suka sauka Nigeria cikin babban birnin tarayya wato Abuja basusha wahala ba wajan Isa gidan Alhaji Ishaq wato minister kud'i sosai akayimusu tarba tamusamman bayan sunhuta suka zauna cikin ke'bantaccen parlour duban Alhaji Ishaq Sarki Zaid yayi sannan yace " Alhaji kasan daga Egypt muke tun zuwanmu amma zansake sanar dake sunana Zaid Irfan wato Sarkin qasar Egypt ayanzu nine mahaifin Maher wato mijin 'yarka Iftahal Alhaji nataso daga Egypt ne har nan Nigeria dan baka ha'kuri akan abinda Maher yayi shine yakeda lefi ba Iftahal ba sabida ita FURUCI!!!! tayi bada niyar yin aure ba amma FURUCIN!!!! yazama dalilin auran su to mud'auka wannan abun daga Allan ne tunda kaga hakan tafaru to Allah kad'ai yasan dalilin haka iname baka ha'kuri Kuma Ina taya Iftahal da Maher roqon ka akan kayafe musu dan Allah musamman Iftahal kasan fushin iyaye akan 'ya'yan su babbar matsalace dan Allah kayi ha'kuri sannan ayanzu inajiran duk wani bayani akan yadda kuke shirya naku auran zamubi dukkan wata al'ada taku aure de anriga anyi duk mubar wa Allah ikon shi " Mi'kewa Alhaji Ishaq yayi sannan yace " nayi farincikin zuwanku hakan yasa na tabbatar kai Sarki ne Mai adalci cikin masarautar ka tunda har ka it's tasowa daga Egypt zuwa Nigeria akan bani ha'kuri dakuma neman yafiya nagode sosai amma sede wani abu 1 ni banayin magana nacanza bazan iya maida Iftahal matsayin 'yataba nariga nayafeta gareku nikam banida wata 'ya maisuna Iftahal kusani nayafe mata Amma bana bu'katar sake ganinta arayuwata har abada nagode sosai Maimartaba inatayaka munar samun qaruwar wata 'yar wato Iftahal " mi'kewa Saraki Zaid yayi yace " nagode sosai daga yafe mata Kuma nayi matu'kar farinciki dabani 'yah mai hankali da tarbiyya irin Iftahal muzamu koma fatan alkairi ga sadakin Iftahal Nan " saurin juyowa Alhaji yayi yace banida alaqa da sadakin 'yar daba tawaba dan haka bana bu'katar ganin su " sake Sarki Zaid yayi yafita waziri ne yad'akko kud'in suka fito hotel suka nufa Sarki Zaid sosai yashiga damuwa akan yadda Alhaji Ishaq yayi fushi da Iftahal USA Suna Isa asibiti doctor Sera tayima Iftahal tambayoyi sosai bayan haka aka d'ibi jininta akashiga gwadawa bayan wani lokaci doctor Sera tadawo zama tayi tadubi Maher da Iftahal tayi murmushi tace " Prince ina tayaka murna gimbiya tanada ciki tsawon 5 weeks " cikin matu'kar mamaki Maher yadubi Iftahal zaro ido tayi tadafe qirjinta tsayin lokaci yakasa denayimata kallon mamaki itakuma takasa cewa komi kuma takasa d'auke idon ta daga kanshi juyawa yayi yafita afusace batare dayace komiba Comments please _Marmny Zarah_ 🤝🏻🥰 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 23 to 24 Cikin matu'kar razana Iftahal tadubi Doctor Sera tace " doctor wai dagaske cikine dani ? " sake tabbatar mata doctor tayi sosai hankalin Iftahal yatashi d'an dedeta natsuwar ta tayi sannan tace " Am doctor kibani allurar bacci idan naje gida zanyima Prince sabida bayasamun bacci sosai tambayoyi doctor tashiga yimata sosai sannan tabata cikin mutuwar jiki Iftahal tafito Koda tafito babu ko alamar Maher agurin sosai hankalin ta yasake tashi tunanin mafita tashigayi amma tarasa wasu irin hawaye masu zafi taji suna sakkowa daga cikin idanunta tsayin lokaci tarasa abinyi isowar wata mota tasa Iftahal d'an ja baya cikin sauri Shanwul yafito yanufo inda take ganin tana zubda hawaye yasa Shanwul saurin cewa " gimbiya lfy ? " Saurin share jawayen nata tayi sannan tace " lfy Lau kaina yakeyin ciwo " jinjina Kai yayi badan ya gamsuba cikin girmamawa yace " Prince ne yace nazo nad'aukeki amma nayi mamakin haka sabida naga shima gida yayi " d'an murmushin ya'ke Iftahal tayi tace " kajika sekace bakasan halin Prince ba dubani akatsaya yi shine yace shi bazai tsayaba " jinjina Kai Shanwul yayi kafin yace wani abu Iftahal tanufi mota dan batason sakeyin wata magana cikin sauri Shanwul yabu'de mata motar tashiga a cikin motar Iftahal tahad'a wannan allurar cikin sirinji bayan tagama tadubi Shanwul tace " Doctor ya iso kuwa ? " Cikin sauri yace tun bayan fitar ku babu jimawa jin haka yasa Iftahal saurin cewa dan Allah kayi sauri ka kaini gida " jin haka yasa Shanwul sake taka mota suna isa tafito cikin sauri tanufi ciki tana shiga tahangi doctor yana neman jijiya zeyimai allurar cikin sauri ta'karasa fige allurar tayi saurin juyowa doctor yayi shikuma Maher yami'ke wani irin kallo yashiga yimata saurin dedeta kanta tayi tace " Haba Prince kasanfa nace maka daga yanzu nice wadda zandinga yima allura tunda kasan abunda nike karanta kenan amma shine kaqi jirana ? " Rai 'bace Maher yace " bashi allurar nan tun kafin ranki ya'baci " ganin yadda yahad'e fuska yasa Iftahal miqa mishi tajuya tabar gurin tana shiga bedroom tasauke ajiyr zuciya had'ida fad'in nagode ma Allah Prince yau sede kasha bacci kawai doctor in sha Allah muguwar allurar ka tadena shiga cikin jikin Prince fiddo da allurar tayi tana dubawa alokacin da ta amsa kasancewar hijab ne jikinta yasa tayi saurin canza allurar data baccin data amso a asibiti Zama tayi bakin bed tashiga tunanin yadda zatayi wajan fahimtar da Maher kuka tasaki Mai tsuma zuciya se ayanzu tayi nadamar rashin sanar da Maher batun fyad'en a parlour kuwa sosai doctor hankalin shi yatashi yayi yazon Iftahal tagane komine amma dayaji abinda tace se yad'an samu natsuwa Yana amsar allurar yayi saurin yima Maher sabida Kar akuma samun wata matsalar ana gama allurar Maher yami'ke yanufi bedroom d'in Iftahal yana shiga tayi saurin mi'kewa cikin zafin rai da dakakkiyar murya yace " Ke yazama dole kisanar dani uban wannan cikin naki idan kuma kikaqi to wallahi zanyimiki hukunci mafi muni a rayuwar ki sekinyi nadamar sanina ke bama nadamar saninaba har nadamar zuwanki duniya sekinyi " wani irin kuka Iftahal tasaki ta durqushe saman gyuwoyin ta a gabanshi Tofa danjin mak Iftahal zatace se Allah yahad'a mu a page nagaba gobe in sha Allah kuyi ha'kuri da wannan Comments please yawan comments yawan typing _Marmny Zarah ce_ 🤝🏻🥰👍🏻👍🏻🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 25 to 26 Cikin kuka tace " Prince wallahi Babu Wanda yakeda alaqa da wannan cikin se Kai Kai ne uban shi lokacin daka samar dashi bakacikin hayyacin ka tsoran samun rashin fahimtar ka yasani yin shiru zan iya yimaka rantsuwa da rayuwata wannan cikin bashida wani uba se k...... Dakatar da ita yayi cikin tsawa dafad'in " dakata karki maidani marar hankalin babu yadda za'ayi nayarda dake balle na amshi cikin dabanawa dan haka kiyi gaggawar neman uban shi wallahi badan alqawarin dana d'aukarma zuciyata ba da ayau sekin bar gidana amma kisani daga yay bana buqatar ganinki a kusa dani idan ina parlour to yazama dole ke ki kasance cikin bedroom dan bana buqatar ganin fuskarki " Juyawa yayi zaibar bedroom d'in cikin fusata Iftahal tayi saurin shan gabanshi kama hannun shi tayi murya asarqe tace " wallahi Prince dagaske nikeyi kayarda dani wallahi kaine " fisge hannun shi yayi cikin fushi yayi hanyar fita seda yakai bakin qofar yatsaya yace " karki sake kuskuran zuwa kusadani balle ta'ba jikina idan Kuma bakijiba zakisha mamaki " Daga haka yafita afusace wani irin kuka Iftahal tasaki shiko Maher Yana fita yanufi saman shi Zama yayi bakin bed yanajin zuciyar shi tanayin matuqar quna sosai yakejin haushin Iftahal ayanzu jiyakeyi babu wadda yatsana duk duniya kamar Iftahal Babu jimawa yaji wani irin bacci yataso mishi dole yahaye saman bed ya kwanta miqewa Iftahal tayi cikin sanyin jiki da fad'uwar gaba tafito saman Maher tanufa Doctor zaune cikin bedroom wata 'kwaya yaciro cikin aljihun wandanshi ya kalleta yasaki murmushi sannan yace " yau zakibar duniya senaga tayaya zakibama Prince kariya " takowa yayi ahankali yaleqo parlour ganin Iftahal yayi tanufi saman Maher hakan yabashi damar fitowa nufar bedroom d'in Iftahal yayi cikin sauri yana shiga yabud'e freezer parlour ta yad'akko robar ruwa yajefa 'kwayar ciki ya girgiza yarufe yafita cikin sauri bedroom d'in dayasauka yakoma yana shiga yakira wayar Alhaji Tukur bugu 2 yad'aga wata irin dariya doctor yasaki yace " Alhaji Tukur angama nayima Maher wannan allurar itakuma nasamata wannan qwayar daga zaran tasha shikenan babu labarinta babu kuma wanda zasan abinda tasha sede awayi gari tamutu " dariya sosai Alhaji Tukur yasaki sannan yace " yayi dede doctor aykinka yanayin kyau zakaji alert mai nauyi yanzunnan " Sosai doctor yacika da farinciki yayi godiya Iftahal tana shiga cikin bedroom d'in Maher tahangeshi saman bed kwance ajiyar zuciya tasauke tanufi bakin bed d'in kallon shi tashigayi sosai tanajin matuqar qaunar shi nasake shigarta zama tayi bakin bed tafara karanto addu'a kamar yadda wannan tsohon yabata bayan tagama tashafi kanshi sannan tashiga Kiran sunan " Saraki Saraki kusan sau 4 sannan taga yabud'e idonshi ahankali yasaukesu kanta cikin sauri yatashi zaune wani irin murmushi yasaker mata yajawota jikin shi saurin jabaya tayi tafashe da kuka ganin yadda idanunta yake zubda hawaye yasa Saraki rud'ewa jawota yasakeyi tasake fizgewa sosai hankalin shi yatashi yamiqe cikin raunin murya yace " haba my Wife kisanar dani maiyake damunki haba dan Allah nimafa zan iya yin kuka " jawota yasakeyi tasake fashewa da kuka tace " Saraki ciki ne dani kayi sanadin sakani cikin masifa tayaya zan sa Maher ya amince cewa wannan cikin nashine ? nashiga 3 Saraki Yaya zanyi ? ina cikin tashin hankali Saraki Zuciya ta tanayin zafi tamkar zata qone kafitar dani cikin wannan tashin hankali " sosai Saraki yarud'e cikin raunin murya yace " My Wife bangane abinda kike nufiba menene yafaru Kuma maiye ciki ? Jin hakan yasa Iftahal ciro kanta daga cikin qirjinshi tace " kana nufin bakasan abinda ake kira cikiba ? to ciki nahaihuwa Ina nufin nakusa haihuwar yaro " duk da haka amma Saraki baigane abinda Iftahal take nufiba sosai Iftahal takeyimai misali daqyar yagane wani irin murmushi yasaki yace " kenan zamu zama mu 3 cikin duniyar mu " wata irin runguma yayi mata yace " my wife nayi farinciki zamusamu yaro shikenan zan zama Dady ko kamar yadda rannan naji wani yaro cikin TV nan yanacema baban shi " jin haka yasa Iftahal sake fashewa da kuka tace " naso ace Maher shine yakeyin wannan murnar sabida shine zahiri na bakaiba Saraki Kai wani abune daban bakada wani........ " " Amfani ko haka zakice My Wife niko nikeda amfani agareki tunda nine nazama silar samuwar wannan babyn sannan kisani inajin qunar zuciya idan kika nunamin Maher yafini mahimmanci agareni My Wife nine dadyn babyn ba Maher ba Kuma Ina tsananin sonshi dan Allah kimanta da wancan Maher d'in bashida abinda zai baki kitaho gareni zan baki duk kan alkairi dan Allah My Wife kibar wannan kukan inajin zafin hakan cikin zuciya ta Kuma kaina Yana sarawa " yaqarashe fad'ar hakan yana share qwallar data gangaro saman kyakkyawar fuskar shi sosai Iftahal tashiga kallon shi sabida matuqar mamaki cusa kanta tayi cikin qirjinshi tace " haba Saraki na banason ganin wannan qwallar asanina Saraki na zuciyar shi tsaye take abune mai wuya ganin hawaye shi dan Allah kabari nima nabari " murmushi yasake yi yace " idan Kika bari nima zan bari " sake tabbatar mishi tayi tabari janta yayi saman bed din yacusa hannunshi cikin rigar ta saurin riqe mishi hannun tayi cikin raunin murya yace " dan Allah my wife karki hanani ganin yadda ya marayrayce mata yasa tasakar mishi hannun saka hannun nashi yayi yajanye rigar tata wani irin nishi yasaki sabida yadda yayi ido 4 da breast d'in ta nan take jikin shi yad'auki rawa hannu yasa yafara shafar su cikin sauri sauri Sosai yafara rud'ewa kafin wani lokaci yafara fita cikin hayyacin shi qoqarin cimma burinshi yashiga yi ganin haka yasa Iftahal saurin riqe hannun shi cikin raunin murya tace " kayi ha'kuri Saraki banida kafiya fa " fisge hannun ta yayi yasake maidawa saman breast d'in ta sake riqe hannun tayi cikin fushi da tsawa yace " kibarni my wife kullum haka kike fad'a to wallahi yau bazan barkiba maiyasa kika bari nasan mahimmancin abun nasan dad'in shi sekuma kihanani sanadin yin shi yasa zamu samu baby dan haka bazan iya ha'kuri ba yau daga haka yasake cigaba da sharrafara kafin wani lokaci tuni yasata duk jikinta yayi sanyi tanaji tana gani yashiga kusantar ta tayi tunanin zataji zafi kamar wancan ranar setaji akasin haka sed'an abinda ba'a rasaba tsayin lokaci Saraki yana aykin abu 1 sannan yasamu natsuwa sake jawota yayi yarungumai cikin tsananin soyayyar ta itako Iftahal baqaramin wahala tashaba cikin zuciyar ta tace " Inama ace asalin Sarakin ne wannan danasamu farinciki marar misali Allah kasa yasamu lafiya cikin gaggawa yatuna dakomi ganin yanashirin yin bacci yasa Iftahal cemai yatashi suyi wanka babu musu yami'ke yasureta cak har cikin toilet d'in tare sukayi wanka suka fito sashi tayi yacanza kaya sannan suka koma suka kwanta babu jimawa bacci yayi gaba dashi tashi Iftahal tayi tashiga kallon shi yadda yakeyin baccin cikin natsuwa tsayin lokaci tana kallon shi sannan tafita daga bedroom jikin ta duk babu qwari Nigeria Shigowa cikin parlour Abba yayi hannun shi riqeda invitation card dayawa Zama yayi yakira Ummi cikin sauri tafito daga bedroom Zama tayi kusada shi miqama mata invitation d'in yayi yace " gashi nan kirabama duk wanda yadace kiramin Shukura " babu mushi tashiga kiran Shukura cikin sanyin jiki tafito daga gefe tazauna tace barka da dawowa Abba amsawa yayi cikin farinciki " yauwa Shukura ga invitation card Nan seki rabama qawayen ki da duk wanda yadace sannan kitashi kije zakuyi magana da Zayyat yana part d'in su " jin haka yasa Shukura jin wani irin 'bacin rai to amma babu yadda ta'iya dole tami'ke tafita cikin 'bacin rai tashiga cikin part d'in nashi zaune Zayyat yake hannun shi riqeda waya yanatafaman chart ko Zama batayiba tace " maiye dalilin ka nason ganina " duban ta yayi yace " Ikon Allah to kizauna mana kiji " tsaki Shukura tasaki tace Allah yasauwa'ke nazauna nayi mai kaga idan bakashirya sanar daniba nizanyi tafiyata kasan bana ciki da Sha shanci " miqewa Zayyat yayi yace " Ok nikam Ina matu'kar son Sha shanci shinema dalilin Kiran naki dama tambayar ki zanyi size din fant da burar ki shine dalilin Kiran idan kinshirya sanar dani ina saurara idan kuma sekinyi tunani to Zaki iya tafiya " daga haka Zayyat yacigaba da latsa wayar shi Sabida matu'kar 'bacin rai Shukura kasa motsawa tayi balle tace wani abu USA Iftahal tana shiga cikin bedroom tatsaya a parlour bud'e freezer tayi wannan robar ruwan tad'akko tabud'e zatasha Comments please _Marmny Zarah ce_ 🤝🏻🥰 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 27 to 28 Sha tafarayi setaji yanayin ruwan yacanza saurin cire robar ruwan tayi daga bakinta tasake dubawa jitayi cikinta yafara d'aukar zafi zaro ido tayi dandanan tarud'e tafara salati kafin wani lokaci tuni cikinta yafarayin wani irin mugun ciwo miqewa tayi zata fito amma ina kasawa tayi cikin tana neman kasayin magana yasa tasaki ihun Kiran Maher sede Kuma shi yayi nisa cikin bacci shiko doctor yanaji amma yayi banza se murmushi kawai yakeyi sosai Iftahal tasake sakin kuka tana fad'in " Maher dan Allah kazo mutuwa zanyi kazo kafin namutu kacemin kana matuqar son wannan babyn dan Allah Prince " tasake qwala kiran kamar cikin mafarki yafarajin Kiran Iftahal Ahankali yabud'e idonshi sakejin kiran yayi cikin kuka tashi yayi zaune jikin shi duk babu 'karfi sabida baccin bai isheshi ba jiyayi tace " wallahi Prince idan narasa taimakon ka a wannan lokacin mutuwa zanyi shikenan zanmutu batare da Abbana yayafe min ba nashiga 3 " Cikin sauri Maher yamiqe yafito yana sakkowa qasa yaga doctor zaune a parlour cikin mamaki yatsaya cikin zuciyar shi yace " kode kunnuwanane da dagaske ne ayda doctor yaji dakuma yakirani hmm wannan ciwon nawa kullum sake saban abubuwa yakeyi " juyawa yayi zaikoma dede lokacin yaji muryar ta cikin galabaita tace " Prince dan Allah katashi a wannan baccin kazo gareni kafin namutu " Cikin sauri Maher yajuyo ya'idasa sakkowa saurin miqewa doctor yayi ganin Maher kallon mamaki yayi mishi sabida yasan wannan allurar bazatabar shi tashi yanzuba Koda kuwa tabarshi yatashi bazai iya fitowaba sabida gaba d'aya ga'bo'bin shi zasu kasance babu qarfi cikin rawar murya doctor yace " Prince lafiya kuwa ? " Wani irin kallo Maher yayi mishi yanufi bedroom d'in Iftahal yana shiga yaci karo da ita kwance saman carpet tariqe cikinta cikin sauri yaqarasa gareta ya tallafota da qyar tad'aga idanta takalleshi tace " dan Allah kakani asibiti " daga haka takasa qaracewa komi cikin razana da furgicin halin daya ganta yayi saurin surarta yafito da ita ganin haka yasa doctor saurin miqewa yanufo yace " Yaya meke faruwa ? " Muje kwantar da ita saman cushion naduba muga maiye matsalar ahankali Iftahal tace " a a Prince nayi imanin shine yasamin guba cikin ruwan danasha seyake yakasheni karka bari yadubani kakeni asibiti dan Allah " cikin yaran Araf take fad'amishi duk wannan shiko doctor baisan abinda takecewa ba wani irin mugun kallon yawatsamishi yace " Niba sakare bane dazan yarda wani qato yata'bamin mata " daga haka yanufi hanyar fita dasauri yana qwala kiran Shanwul cikin sauri Shanwul yahayo saman karo yaci dasu cikin tsawa Maher yace " jeka tada mota " aguje Shanwul yajuya kafin su sakko tuni Shanwul yatada mota suna sakkowa akabude musu qofar motar suka shiga Shanwul yaja aguje sosai jikin Iftahal yayi sanyi addu'a kawai takeyi shiko Maher yakasa d'auke idan shi daga kanta ahankali tace " Prince Abba na dan Allah Koda namutu kasashi yayafemin wayyo Allah Ummina " kamo hannun ta yayi cikin tausayawa yace " Babu abinda zai sameki kinji zakiga yafiyar su in sha Allah " suna isa aka amsheta cikin gaggawa aka shiga da ita hana kowa shiga sukayi amma Ina Maher yaqi dole suka barshi tsayin lokaci suna binciken matsalar sannan suka gane qwayar datasha allurori suka shiga yimata shigo wani doctor yayi hannun shi riqeda allura zaiyimata maher yayi saurin riqe hannun shi yace " namiji baya saka hannun shi saman jikin matata bama doctor Sera ko doctor Alina tayi mata sannan kafita " Ganin babu alamar wasa afuskar Maher yasa doctor yamiqa allurar yafita tsayin lokaci sannan doctor Sera tadubi Maher tace " Guba madam tasha Kuma mai matuqar had'ari sede anyi sa'a kad'an tasha kuma ankawota asibiti cikin lokaci gashi tanada ciki Allah yatsare su daga ita har babyn yanzu zatayi bacci sosai idan tatashi zatayi amai sosai daga nan zata koma dede " Jinjina Kai kawai Maher yayi Amma maganar babyn datayi yasashi jin 'bacin rai sabida yatsani tuna wannan kalmar wani irin kallo yayi mata yaja tsaki afili yace " Ni tayaya zan amshi wannan babyn inada tabbacin banida alaqa dashi Iftiih!!! bari kitashi sekin sanar dani uban wannan cikin Kota halin yaya inada masifar kishi sabida haka bazan iya zama dakeba dama can babu niyyar hakan cikin zuciya ta " Shiko Shanwul dake waje Yana ganin fitar doctor yabita har office bayan tazauna yace " doctor maike damun Gimbiyar mu ? " duban shi tayi tace " kaje kuyi magana da Prince " murmushi yayi yace " hmmm kinsanfa halin Prince sare basanar dani zaiyiba " shiru Doctor Sera tayi sannan tasanar dashi komi sabida tasan shine Wanda Prince yayar da dashi dan ta sanar dashi babu wata matsala sosai yafurgita dajin maganar guba amma dayaji matun ciki seyaji wani irin farinciki musamman da akace yananan cikin babu abinda yafaru dashi amma yashiga tunanin tayaya tasamu guba fita yayi daga office d'in cikin zuciyar shi yace lalle kuwa gimbiya kina buqatar kulawa sosai ciro wayar shi yayi yashiga Kiran layin Ammin bugu 3 tad'aga tana d'agawa Shanwul yagaidata cikin girmamawa yace " Allah yaqara miki lafiya dama Gimbiya ce babu lafiya muna asibiti ayanzu haka " cikin tashin hankali Ammin tace " lafiya Shanwul badai Saraki ne yayi mata wani abu ba bayan ciwon shi yatashi ?" murmushi Shanwul yasaki Mai sauti yace " a a ranki yadad'e hasalima tun zuwan gimbiya cikin gidan Prince ciwon shi yarage tashi sosai yanzu de doctor tace am gimbiya tana d'auke da ciki am ma ana munkusa samun baby " Wani irin farinciki Ammin taji wanda takasa banbance kalarshi da yanayin sa cikin yanayin muryar tsananin farinciki tace " yau d'in nan zan shirya tahowa USA Sabida Gimbiya tana buqatar kulawar uwa Shanwul wannan babban albishir dakayimin kanada babbar tukuyci dan haka nabaka dama kafad'i duk abinda kake so cikin fad'in duniyar nan nukuma zanyi makashi kayi tunanin shi kafin zuwana " Tana gama wayar tadubi aunty Bahijjat dake gefanta cikin farinciki tasanar da ita wani irin ihun farinciki Aunty Bahijjat tasaki dede lokacin Zaffar yashigo ganin shi yasa Aunty Bahijjat fita cikin sauri part d'in mama tanufa cikin farinciki Tofa wannan irin murna haka gaskiya Iftahal tawani 'bangaran FURUCIN!!! ki Al'kairi ne Semun had'u zuwa dare danjin yadda wannan masarautar zata kasance shin ko Maher zai yarda yasanar wa Ammin cewa cikin nashine ko itama zai cemata banashi bane ALLAH YASADAMU ZUWA DARE 8:30 pm Nagode Comments please _Marmyn Zarah ce_ 👌🏻😘 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 29 to 30 Tana shiga ta tafad'a jikin mama tanafad'in" Kaka yau abinda kike farki yatabbata tabbas Sarakin mu yasamu lafiya " saurin duban ta mama tayi tace " dagaske kikeyi Bahijjat ? " Rungumai ta Bahijjat tayi cikin farinciki tace " kusan haka mama wani albishir zanyi miki amma tukuycin Abu 1 nikeso shine kisaka baki Ammin taje dani USA " " murmushi mama tayi tace " Idan har albishr d'in yacancanci wannan tukuycin to babu makawa zuwa dake USA " murmushin jin dad'i Bahijjat tayi tace " ayko yakai mama kinaji matar Saraki tanada juna 2 " saurin kallonta mama tayi tace " ke Bahijjat banason irin wannan zolayar " murmushi Bahijjat tasake saki tace wallahi mama ba zolaya bane kima tambayi Ammi yanzu akayi waya cewar tanada juna 2 tanama asibiti " mi'kewa mama tayi tace " ayko idan hakane nima yazama dole naje inda suke " zaro ido Bahijjat tayi tace " Kije Kuma mama to wazakibar ma jinyar wannan tsohon ? " duban hanyar bedroom mama tayi tace " kumafa hakane Bahijjat babu yadda za'ayi nabarshi babu ni kusadashi kya amma nayi matuqar farinciki daba karatu takeyiba da nan zansa adawo da ita dankam zatafi samun kulawa " d'aukar wayar ta mama tayi cikin sauri tashiga Kiran wayar maimartaba shiko adede wannan lokacin suna hanyar zuwa airport dan dawowa gida Yana d'agawa mama tasanar dashi wannan batun Wani irin farinciki yaji marar misali sannan yace " mama ay inaga daga nan zanwuce USA inason ganin Iftahal naga halin datake ciki " murmushi mama tayi tace " a a Zaid kadawo gida tukun kabari mata suje kasanfa babu kowa akan kujerar ka tayaya zaka barta har tsawon kwanaki kabari a kwaina 2 sekaje yanzu de kakira kaji Yaya jikin nata " Amsawa yayi cikin girmamawa sannan yakashe wayar bayan mama tagama yin wayar tadubi Bahijjat tace kije kawai kiyi shiri dake za'a dan inada tabbacin Zaki kulamin da ita " murmushi jin dad'i Bahijjat tayi tace " Sosai makuwa Kaka " daga haka tafita part d'in Ammin takoma bata ciki tana wajan Umma sunataya juna murna Zaffar ne kawai cikin parlour gaban shi ancikashi dakayan motsa baki amma ko 1 bai ta'baba ganin shi yasa Bahijjat saurin natsuwa cikin zuciyar ta tace " ashe wannan uban yan miskilancin yanana zama tayi daga gefan shi tace " Barka dazuwa " bai kalli gefan datakeba yace " yauwa ya kike " lafiya Lau Ina baby na ? " tana wajan Momy " yabata amsa ataqaice miqewa yayi yace " nizan koma sabida Ammin tace dole senaje USA zuwa gobe in Sha Allah " jin hakan yasa Bahijjat saurin cewa " am nima Kaka tace dani za'a " d'aga kafad'a yayi daga haka yajuya zaifita cikin sanyin murya tace " Allah yakaika gida lafiya " amin yace " yafita kafin wani lokaci cikin wannan babbar masarautar tad'auka da bayanin cikin Iftahal kowa sefaman farinciki yakeyi itako hjy Himla batanan batasan maike faruwaba USA Wajan 6pm Iftahal tafarka ahankali tashiga bud'e idonta tasaukesu kan Maher shiko jinginar da kanshi yayi jikin kujerar dayake zaune yana tunanin yadda akayi su Abbee sukasan batun cikin Iftahal gashi sun hanashi sakat dakiran waga hakan yasashi kashe wayar gaba d'aya Yun qurawa tayi ahankali amma kafin tatashi tafarayin yunqurin amai jin hakan yasa Maher dawowa daga duniyar tunanin nashi saurin tashi yayi yariqeta amma Ina kafin wani lokaci tuni tafara wankeshi da amai Wani irin baqinciki Maher yaji cikin fusata yace 'batamin Kaya dakyau kinajin sauqi sekin wankesu dakanki Babu Wanda zai wanke mikish sake duban jikin shi yayi se a lokacin yalura bakayan dayasaka bane cikin mamaki yace tayaya hakan tafaru Comments please _Marmyn Zarah ce_ 👌🏻🥰😘 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 31 to 32 Yana sake kallonta bata iya bashi amsaba sebayan tagama kwara aman tace " kayi mamaki lokacin dakaga wasu kaya jikin ka ba wa'inda ka kwanta dasuba amma mamaki kawai kayi bakace a a bawasu bane ko bakace bakai bane " amma ni kacemin bakai bane bakuma zai yiyuba lokacin daka cire imani karabani da abinda yafi komi daraja agun kowace mace Ina kaba haquri Ina kuka amma baka saurareni ba seda kacimma burinka akaina har kayi sanadin samuwar gudan jinin ka cikin jikina amma kajuya baya kanuna bakasan hakanba haba Prince tunda nasanka nasan waye Kai Allah yasani ban ta'ba suffantaka ayadda kake tunani ba nasan lalurace bawai rashin hankali ba kamar yadda kake tunanin na d'auka ko kusa kalli wuyana Prince ji yadda kajimin ciwo har yanzu yagagara warkewa dubi yatsan hannuna kusan kwana 4 kenan yana a kumbure se azabar ciwo ka kalli fuskata da kyau har yanzu akwai shacin marin ka ajiki amma ko sau 1 bakata'ba duba irin illar dakayimin ba ko katambayeni kullum iqirarin ka shine bakason mace bakason duk wata ma'amala da ita to tayaya zan iya sanar dakai abinda yafaru bayan kasakamin tsoran ka cikin zuciya ta kaf cikin gidan ka akwai CCTV camera amma ko sau 1 bakata'ba duba abinda yake faruwaba cikin gidan kenan babu amfanin saka CCTV d'in Kai ne kayi sanadin rabuwata da iyayena amma ko tausayina bakaji maiye haka Prince idan baka duba kasan wanda yasamin guba ba to wallahi zannemi gubar dakaina nasha gara namutu da wannan baqincikin yau idan na tsallake gobe fa ? dan nayi imanin idan baka Kama Wanda yasaba gobema za'a sake sakawa kayi tunanin Prince nikam nazomaka da dukkan alkairi " taqarashe fad'ara hakan cikin tsananin kuka Mai qona zuciya Sosai jikin Maher yayi sanyi dajin kalaman Iftahal Kuma sunyi masifar ratsa zuciyar shi sosai ya fuskanceta yace " naji Kuma zan bincika amma idan har ta tabbata wannan cikin nawane to bana buqatar shi zansa acire shi dan bazan iya da hayaniyar yaroba dan kinsan banason hayaniya idan ma kinsashi cikin ranki to gara ki gaggauta cire shi sannan tabbas nasan akwai CCTV camera amma banason dubata sabida natsani kallon halin da nike kasancewa idan ciwona yatashi amma yau yazama dole naduba zanje gida nadawo yanzu " Daga haka yafita cikin sauri yana fita doctor Sera tashiga sannu tashigayima Iftahal sannan tasaka aka gyara gurin rumtse idon ta Iftahal tayi afili tace " bazan iya zubda ciki ba dan bansan abinda Allah yake shirin baniba banaso nazama maiyin butulci gurin Allah sede kayi duk abinda zakayi Prince amma bazan iya zubda wannan cikin ba Maher Yana Isa gida yanufi saman shi wani room yashiga yana shiga ya kunna Computers d'in ciki cikin bedroom d'in shi yafara duba abubuwan dasuka faru tun daga ranar da Iftahal tashigo gidan yana zuwa dede gurin da tafara shiga bedroom d'in shi lokacin da ciwon shi yatashi har kwanciyar dasukayi saman bed yanayimata abu tamkar yaro da shaqarar dayayi mata dafe kan shi yayi amma baiga ya kusancetaba dawoda binciken yayi qasa cikin bedroom d'in ta nanfa yaga duk abin da yafaru tashi yayi cikin zafin rai yature Computer gefanshi tafad'i tafashe cikin tsananin zafin rai yace " wannan ne ni tabbas jikin nawane Amma akwai banbancin ruhi babu yadda za'ayi na amshi wannan cikin " Har zai fita sekuma yakoma cigaba dadubawa yayi yaga zuwanta cikin bedroom d'in shi nad'azu sannan yaga yadda suka kasance dashi wanda yake iqirarin bashi bane sosai zuciyar Maher takeyin muguwar tafasa bayan shigarta bedroom d'in yaduba idon shi yagane mishi doctor yana saka qwayar cikin ruwa hakan yasashi komawa yaduba camera cikin bedroom d'in shi amma babu komi camera ma bata ayki tashi yayi yashiga watsi dakayan cikin room d'in duk yagama yanke hannu da glass sakkowa qasa yayi yanufi bedroom d'in da doctor yake zama amma Babu kowa duban shi yakai kan Camera dakin amma seyaganta afashe komawa saman yayi aguje cikin zafin rai yabud'e wordrop yawatso kayan ciki azafafe yashiga cire kayan yatsanza wasu yafita tun kafin lenta takaishi qasa yashiga Kiran securitys yana sakkowa sukayi saurin isowa gabanshi cikin zafin rai da fusata yace " Yau she doctor yafita ? " amsa sukabashi da kafin shigowar ka babu jimawa " cikin d'aga murya yace " inaso kukawomin shi nanda 1 hour Yana gama fad'ar hakan yace " atadamin mota " duban juna suka cikin sauri d'aya yace " ranka shi dad'e ay tare kuka fita da Shanwul d'in " wata irin tsawa Maher yadaka musu dafad'in " dole se Shanwul ne kawai zaiyi driving d'ina ? " Jin haka yasa wani soja saurin nufar mota yabud'e shiga Maher yayi yace " Asibitin su Sera idan kawuce 15 minutes bamu isaba to bakin aykinka jin haka yasa shi taka mota aguje wayar shi yaciro yadanna Kira ana d'agawa yace " Uncle inaso adakatar da tashin kowane jirgi a yau sannan abaza jami'ai duk inda Doctor darman yake akawomin shi " daga haka yakashe Kiran A asibiti kuwa bayan fitar Maher Shanwul yashigo ciki amma abin mamaki seganin doctor darman yayi yashiga hanyar room d'in da Iftahal take yanufa Kai tsaye yashiga ji Shanwul yayi zuciyar shi bata kwanta ba hakan yasashi bin bayanshi yana shiga Iftahal tayi saurin bud'e ido ganin doctor darman yasata zaro ido murmushi yasakar mata yace " Ay har yanzu baki tsiraba Kinga wannan allurar yanzu zata kaiki kiyama ke mai miji ko ? to kinguji allurar a gida zaki sameta cikin Asibitin kamo hannun ta yayi daqarfin tsiya zeyi mata allurar Shanwul yashigo tureshi yayi daqarfin tsiya yafad'i tare da allurar saurin tashi doctor yayi yashaqo wuyan Shanwul sosai yashaqure shi ganin hakan yasa Iftahal fasha ihu Wanda seda ko Ina na cikin Asibitin yad'auka Kuma dede lokacin motar Maher tatsaya jin hakan yasa doctor sakin Shanwul yafito aguje cikin sauri aka bishi Maher Yana fitowa daga mota yaga doctor darman yafito aguje cikin zafin nama yabishi tareda sauran ma aykatan asibitin cikin sa'a Maher yashaqo wuyan shi wani irin duka yashiga yimai tako Ina jama'ar suna isowa doctor yazame rigar saman shi datsiya yasakar ma Maher yasake rugawa amma kafin yayi nishi sukaji qarar harbin bindiga kafin wani lokaci doctor yabaje matatce aqasa duba sukakai kan motar data wuce tagaban shi nanko idansu yagane musu Wanda yayi kisan riqe da bindiga cikin mota amma kafin su yunqura tuni motar ta'bace saman titi sabida irin mugun gudun datayi Dede lakacin jami'ai suka iso amma Koda suka d'aga doctor tuni yamutu sabida tsakiyar kanshi bullet d'in yashiga seda yafasa qwaqwalwar kanshi wani irin ihu Maher yasaki yashiga fad'in " wallahi idan baku nemo Wanda yayi wannan kisanba duk Sena kashe ku Sena kasheku " ganin hakan yasa aka riqeshi cikin zafin rai yawatsar dasu yajuya afusace kai tsaye yashiga cikin Asibitin room d'in da Iftahal take yashiga ganin doctor Sera yayi kan Shanwul daketa faman tari sabida muguwar shaqarar dayasha duban Iftahal yayi ganin hawaye yayi saman fuskar ta sha'be sha'be qoqarin seta muryarshi yayi yace " Fatan Babu abinda yayi miki ? " d'aga mushi Kai tayi dan bazata iya yin magana ba sabida har yanzu zuciyar ta bugawa takeyi taga mutuwa kusa badan Shanwul ba dayanzu tazama labari kallon doctor Sera yayi yace yanzu zamubar wannan asibitin sabida bashida tsari babu tsaro tunda har za'abar Mai lefi yashigo yayi yunqurin kisa Kuma idan baku gyaraba senayi duk yadda zanyi naga anrufe wannan asibitin zamu tafi yanzu Kya dinga zuwa gida kina dubata amma kisani wallahi idan matata tamutu ko wani abu yasameta sanadin ki to wallahi wallahi kema sekin mutu " Jikin doctor Sera yad'auki rawa cikin rawar murya tace " kayi haquri kanemi wani doctor ni bazan iya cigaba da dubata ba nima banida lafiya zani gida yanzu " tsawa Maher yadaka mata yace " ke Kika fara dubata kuma kece zaki qarasa idan Kuma Kika qi zan tuhumeki akan barin Mai lefi shiga cikin Asibitin " Daga haka yaduqa yatada Shanwul tsaye yace " sannu nagode ma Allah da Babu abinda yasameka daya kashemin Kai danayi babban rashi jeka waje gani nan fitowa duban shi Shanwul yayi cikin zuciyar shi yace " ashe Prince yadamu da rayuwata fita yayi yanajin farinciki matsananci cikin zuciyar shi itama doctor Sera fita tayi bayan fitar su yadubi Iftahal sosai yace " Cikin fushi yace Naga komi amma kamar yadda nayi tsammani wannan cikin banawa bane bakuma zan amshe shi ba sabida Wanda yayi cikin ba Maher bane kawai de yayi amfani da jikina ne wajan cimma burinshi sannan babu yadda za'ayi ace Wai Ina amfani da qwaqwalwa biyu Iftiih!!!!! Kinsake jefa zuciyata cikin tsananin baqinciki idona yakasa dena kallon yadda wani yake kusantar ki hakan yasa zuciya ta taqarayin nesa dake abu 1 yasa zan zauna dake sabida a sanadina hakan tafaru dake koda nayi niyyar zama dake ada to ayanzu bazan iyaba sabida ni inada tsananin kishi bazan iya rayuwa da macan da wani yata'ba shafar jikinta ba balle yakaiga kusanta hadda ciki Iftiih!!!! ayanzu ko abincin ki bazan iya ciba hatta kayana idan Kika ta'ba to nabar su har abada sannan daga yau har zuwa ranar dazamu rabu idan Kika sake bashi kanki to banyafe mikiba sannan wannan cikin yazama dole azubar dashi sabida banida fita a idan duniya kowa zai d'auka nawane nikuma babu yadda za'ayi na amshi cikin dabaida asali sannan nace miki idan kinga ciwona yatashi kirinqa guduwa kibarni amma Kika qi gashi nan Kinga kenan kece Kika Zama kanki kifito muje gida dan bazan iya ta'ba jikin kiba Comments please _Marmyn Zarah ce_ 👌🏻🥰😘 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 33 to 34 Komawa Iftahal tayi ta kwanta tanasake sakin kuka juyowa yayi yadubeta kauda kanshi yayi yace " amma kinsan banason kuka ko ? kitashi muje " Juya fuskar ta can Iftahal tayi tace " bazan iya tashiba sabida haka nakwanta idan kaje gidan kabama Shanwul wayata yakawomin nakira su Salma suzo su d'aukeni su kaini Skul daga yau zan koma zama a hostel har Allah yasaukeni lafiya in sha Allah zanriqe abinda nahaifa nakuma bashi tarbiyya yadda al'umma zasuyi alfahari dashi " Sosai Maher yafuskanceta amma yakasacewa komi ajiyar zuciya yasauke sannan yace " kenan kina nufin su Salma sunfini mahimmanci kenan to banyarda dazaman hostel ba kitashi muje " cikin muryar kuka tace " bazan iya tashiba Yaya kakeso nayi ? " Afusace yaduqa yasureta itako takwanta saman qirjinshi suka fita Shanwul Yana ganin fitowar su yayi saurin bud'e mota driver dayakawoshi yashiga yatada mota shiga cikin mota Maher yayi rungumai da Iftahal sake lafewa tayi saman jikin shi dukda taji sauqi sosai amma seta sake langwa'bewa Zagayawa Shanwul yayi yashiga gaba suko suna baya cikin kissa Iftahal takuma rungumai shi sosai tace " wasss Allah cikina saurin kallonta yayi yashiga " cewa Yaya yabari ko ? " girgiza mishi Kai tayi tana sani takai hannunta saman hajiyar shi wani wawan kamu tayi mata tasake cewa wasssss Allah Prince ciki na " rumtse ido yayi dan Kam sosai yaji wannan kamun har cikin kanshi iska yaja yafesar yakasacewa komi Kallon shi Iftahal tayi tagefan ido cikin zuciyar ta tace " kad'an kagani wallahi Sena gigita rayuwar ka kamar yadda kagigita tawa kamo hannun ta yayi daga kan hajiyar tashi ganin hakan yasa Iftahal d'aga hannun nata tacusashi cikin sumar kanshi tasake sakin kuka wani irin yarrrr Maher yaji cire hannun nata yayi daga cikin sumar kanshi yalumshe ido kanta tad'ago dede kunnan shi takai bakinta ahankali tasaki nishi metafe da iska hiiiiiiihhhhhh Saurin bud'e ido Maher yayi gabad'aya tsigar jikin shi tatashi duban ta yayi yace " sauka daga jikina " ahankali yayi maganar " Babu musu Iftahal tasauka ajiyar zuciya yasauke haka yadinga sauke ajiyar zuciya har suka isa gida anayin parking Shanwul yayi saurin fitowa yabud'e musu mota sake d'akkota yayi yanufi ciki Yana shiga parlour yafara qorarin sauketa sabida gabad'aya tagama rikitamai lissafi musamman yadda yakejin breast d'in ta suna gogar qirjin shi sake riqeshi tayi cikin shagwa'ba tace " kakaini bedroom " Sake tamke fuska yayi yanufi bedroom d'in saman bed yakwantar da ita yafara qoqarin miqewa jawoshi tayi babu zato yafad'a jikinta kukan shagwa'ba tasaki tace " Prince nifa yunwa nikeji kuma inajin tsoro bazan iya kwana anan ni d'aya ba " tsaki yasaki yami'ke yace " zansa Shanwul yasiyo abincin yanzu ko akira Iya tadafa miki " maqale qafad'a tayi tace " a a bazan iya cin abincin kowaba sabida babu tabbas akansu qila akuma saka wani yayi yunqurin kasheni " Jinjina Kai yayi yace " nikuma bazan iya yima mace abinci ba koda na iya balle iya black tea kawai na iya dafawa idan kin yanke shawara Kya sanar dani " daga haka yanufi hanyar fita har yakusa fita Iftahal tace " Prince dan Allah kayi duk abinda zakayi dasauri sabida uban babyn nan Mai qaunar shi zaizo yagaisa da babyn shi " afusace yadawo jawota yayi cikin fushi yace " uban waye shi akwai uban daya isa yashigo cikin gidana har yake'be da matata ? waye shi yau sekin sanar dani " sosai Iftahal tatsorata sabida yadda taga Maher yazama cikin qanqanin lokaci tamkar mayunwacin zaki " dake zuciyar ta tayi tace " Babu wanda zai shigoma gida Saraki ne zezo ko nace huseen d'in ka " sosai ranshi yasake 'baci kafin yayi magana Iftahal tace " haba Prince Mainene najin haushi ? naga basona yakeyiba Kuma kace bakada alaqa da babyn nan to maiye abin damuwa kabar Mai shi yakula dashi nima kabarni nayi rayuwata yadda nikeso " shaqo wuyanta yayi cikin zafin rai yace " to bade a gidannan ba kibari idan Kika qara Baga sekiyi duk abinda kike so kinji Kuma daga yau zanga yadda za'ayi wancan maci amanar yasake yin amafani da jikina Koda kuwa zanbar yin bacci har abada " daga haka yasaketa had'i da turata yafita afusace Yana hawa sama yafara kaiwa da komowa gawata irin matsananciyar shi'awa data taso mishi ga mugun kishi wani 'bangare na zuciyar shi tana gaya mishi yayimata ba dede ba kobabu komi shine silar komi amma yakasa gasgata zuciyar shi tsayin lokaci sannan yashiga wanka seda yaji antada sallah sannan yafito yawuce masallaci bayan yadawo Shanwul yashigo yakawo mishi sa'kon abincin tashi yayi yanufi bedroom d'in ta sallah yaga tanayi aje mata yayi yafito Komawa parlour yayi yafara kunna sigari yanasha tsayin dare wajan 12 Iftahal taleqo abin mamaki ganin shi tayi tsaye yanata faman Kai komo da sigari a hannun shi shiko Maher yau cewa yayi yaga ta yadda za'ayi yayi bacci balle har wancan yasamu damar zuwa komawa Iftahal tayi tanasakin murmushi kwanciya tayi wajan 2 tasake leqawa amin mamaki ganin shi tayi saman abin sallah Yana nafila sosai Iftahal taji dad'in haka komawa ciki tayi itama tayo alwala a wannan daran de Maher ko runtse baiyiba Washegari yashirya dawuri yafita Skul sabida lecture d'in safe gareshi yaleqa bedroom d'in Iftahal yaga tana bacci Iya yakira yace takula da ita kafin yadawo misalin 2 su Ammin suka iso adede lokacin Iftahal tafarka tana zaune bakin bed sefanan kuka takeyi suna shigowa Iya tamiqe cikin farinciki tashiga yimusu sannu dazuwa itako aunty Bahijjat kiran Iftahal tashiga yi tana ' Ina kike my sis matar Sarakin mu kina ina " d'an jim Iya tayi tace " ay tana cikin bedroom tun d'azu taketa faman kuka nayi tambayar duni taqicemin komi " cikin damuwa Ammin tace " inashi Saraki ? " bata amsa Iya tayi " Yana Skul tun safe amma inajin yakusa shigowa " sosai ran Ammin ya'baci tace " matarshi babu lfy amma yabarta tun safe zaizo yasameni kuwa " Daga haka tanufi bedroom d'in itada Aunty Bahijjat shiko Zaffar Zama yayi a parlour itako Iftahal batamaji shigowar su Ammin ba sabida tatafi duniyar tunani seda Aunty Bahijjat tata'bata sannan tadawo kallon Ammin tayi kamar cikin mafarki tashi tayi sekuma tarungume ta batasan lokacin datasaka kuka ba Comments please _Marmny Zarah ce_ 👌🏻🥰😘 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 35 to 36 Sosai hankalin Ammin yatashi kamota tayi suka zauna bakin bed rungumai ta tayi sosai sannan tace " haba gimbiya kibar wannan kukan kisanar dani damuwar ki ko jikin ne ? Amma inaga jiki yayi kyau tunda gashi har an sallameki kibar kukan kinji sanar dani damuwar ki " share hawayen fuskar ta tayi tace " babu komi Ammi kawai de farincikin ganin kune " kallon Aunty Bahijjat tayi tace " sannu da zuwa " murmushi Aunty Bahijjat tayi tace " haba ayni kinsaka jikina yayi sanyi sis natabbata wannan kukan akwai dalilin shi sabida tun kafin muzo akace kikeyin shi Ammi bari naje parlour Akeey Zaffar Yana parlour shi kad'e sis dan Allah kidaure kisanar ma Ammin damuwar ki idan kika qi to tabbas baki d'auketa matsayin uwaba " Daga haka Aunty Bahijjat tafita duban Ammin Iftahal tayi jinjina mata Kai Ammin tayi sannan tace " gaskiya tafad'a idan har baki sanar daniba to tabbas kin banbanta tsakanina da Ummin ki " jin haka yasa Iftahal sake fashewa da kuka Sabida batason Ammin tasan abinda kefaruwa tsakaninta da Maher sabida tasan tsakanin d'ah da mahaifi se Allah to amma yanada kyau tasani wata qila tasashi ya amshi cikin ajiyar zuciya tasauke tace " Ammin tabbas banyi niyyar sanar dakowa damuwa taba Amma yazama dole nasanar daku sabida na tabbatar muku cewa ku iyaye nane Ammin acikin maganar dazanyi idan akwai abinda zanyi lefi cikin shi dan Allah kiyafemin Ammin dama Prince ne yace Wai shi bazai amshi wannan cikin ba sabida wai lokacin da abin yafaru baya cikin hankalin shi to Wai shine yace amfani akayi da jikin shi amma bashibane Kuma wai yazama dole azubar da cik...... " Dakatar da ita Ammin tayi kafin taqarasa cikin tashin hankali tace " zubda ciki jikan nawa ? lalle Saraki bakata'ba ganin fushinaba to yau zaka gani barni dashi gimbiya ashe gara danazo dayamin ayka ayka hmmmm kwantar da hankalin ki babu abinda zai samu wannan babyn in sha Allah zaki haihu lafiya sake rungumai ta Ammin tayi tsayin lokaci seda taga Iftahal tasamu natsuwa sannan takamata suka fita parlour kafin wani lokaci tuni iya tagabatar musu da abinci da kayan motsa baki kala kala cikin girmamawa Iftahal tadubi Akeey Zaffar tace " Barka dazuwa Yaya " amsawa yayi cikin girmamawa yasaki guntun murmushi yace " Yaya jikin naki ? " d'an duqar da kanta tayi tace dasauki sosai " tashi Aunty Bahijjat tayi takoma kusada Iftahal takamo hannun ta tace " nice Aunty Bahijjat ina farincikin kasancewar ki matar Sarakin mu Allah yasa ki kaifamana yara 3 maza da mata " zaro ido Iftahal tayi wani irin murmushin farinciki Ammin tasaki tace " Amin aykam da nice zanzo renon jikokin nawa " Murmushi suka saki tagefan ido Aunty Bahijjat ta kalli Zaffar shiko hankalin shi yana kan wayar hannun shi ajiyar zuciya tasauke cikin zuciyar ta tace " ya Allah ka mallakamin zuciyar Zaffar yasoni so Mai tsafta " abinci sukaci itako Iftahal seda Ammin tamatsa mata sannan taci bayan sungama Ammin tashiga tambayar abinda Iftahal takeso amma kunya tahana ta magana dede lokacin Maher yashigo cikin parlour hannun shi riqe da sigari yayi mata wata irin zuqa kafin yafesar babu zato idanunshi sukayimai arba dasu Ammin sake bud'e idon Shi yayi dan tabbatar wa jin hayaqin tabar yana qoqarin sarqeshi yasashi saurin juyawa kafin yayi wani taku Ammin tace " Karka sake kajuya nariga naga komi Saraki tabbas banyi tsammanin hakaba " cikin sanyin jiki yajuyo kashe sigarin yayi yaqaraso fuskar nan tashi atamke cikin zuciyar shi yace " ya subahanallahi Ammin Akeey Zaffar Aunty Bahijjat wannan irin zuwa haka babu sanarwa amma afili cewa yayi " Ammin zakuzo amma shine Babu wanda yasanar dani ? " qarasawa ciki yayi miqewa Akeey Zaffar yayi suka rungumai juna yace " Saraki fatan kana lafiya ? " Lfy Alhamdulillah Saraki yace sannan yajuyo kan Aunty Bahijjat rungumai ta itama yayi cikin farinciki tace " fatan kana lafiya lovely bro na " Ina lafiya Aunty Bahijjat " Zama yayi kusada Ammin yad'aura kanshi saman kafadar ta yace " barka dazuwa Ammi na fatan kina lafiya " duban shi tayi tace " Kafin kazo lfy Lau nike amma yanayin daka shigo yasani jin babu dad'i Saraki ashe mu munacan muna neman lafiyar ka Kai kananan kana ruguza lafiyar taka Ina amfanin shan sigari bayan kasan tanada matuqar illa ga lafiya tabbas ka'batamin Saraki " cikin raunin murya yace " kiyi haquri Ammin dan Allah kiyafemin tashi tayi tanufi saman shi ganin haka yasa yamiqe yabita yana shiga yadda yaga ran Ammin ya'baci yasashi matuqar razana nuna mishi gurin zama tayi bayan yazauna cikin fad'a tace " Maher " sosai Maher yarazana sabida shi zai iya cewa baita'ba jin takira wannan sunan nashiba hakan yasa yanatsu sosai dan kam yasan koma akan meye Ammin tad'auke shi da matuqar mahimmanci cikin fusata tacigaba dacewa " Inaso kasanar dani hujjar ka nacewa cikin jikin Iftahal banaka bane " saurin d'ago idonshi yayi yazuba su kanta saurin duqar da kanshi yayi sabida yadda yaga ranta amatuqar 'bace ajiyar zuciya yasauke dan bai ta'ba tunanin Iftahal zatafad'ama Ammin wannan zancan ba cikin in ina yace " haba Ammi na tayaya zanqi jinina nifa wasa nikeyimata " sosai Ammin tasake fusata tacigaba dacewa " tabbas qarya batakamaci magajin sarautar Egypt ba Maher ada bakayimin qarya se yau darana tsaka ? to Idan bakagayamin gaskiyar wannan lamarin ba zanyi fushi dakai mai tsauri " jin haka yasa hankalin Maher sake tashi matuqa cikin rawar murya yace " Hakane Ammi na dalilina shine bansan lokacin da hakan tafaruba amman dana duba CCTV camera senaga tabbas hakan tafaru amma yanayin faruwar abun tamkar wanine yashiga jikina ya aykata hakan to shine nakasa gasgata nine nayi silar faruwar cikin Kuma...... " " Yimin shiru Saraki zanyi maka tambayoyi idan har kabani amsoshin su to nikuma zan yarda cewa wannan cikin banakabane akasin hakan kuwa yatabbata ciki nakane abu nafarko shin tunda kuke idan ciwonka yatashi kata'ba jima Iftahal ciwo ? tambayar ka nikeyi " eh Ammi " to Yaya kayi bayan kadawo cikin hankalin ka ? " doctor nakira yadubata aka bata magani " Kuma kayarda kene kaji mata wannan ciwon ? " " eh Ammin " hmmmm to meyasa kayarda kaine tunda baka cikin hayyacin ka alokacin ? " Sabida cikin darene abun yafaru kuma nasan lokacin danaje bedroom d'in ta kafin ciwon yatashi Kuma nasan babu kowa cikin part d'in mu dagani se ita Kuma babu yadda za'ayi wani yasamu damar shigowa babu izinina " Murmushi Ammi tayi tace " gud to shi Aljani ana ganinshi idan bashi yasoba ? " A a Ammin " ok to za'a iya gani idan yayima mace ciki ? " A a Ammi " to tayaya kasan Iftahal nada ciki " doctor Sera ce tadubata tace haka " kenan cikin na mutunne ba Aljaniba ? " Shiru yayi tsawa Ammi tayimai cikin razana yace " eh namutun ne Ammin " to naji abaya kace kaje bedroom d'in ta kenan kana zuwa cikin bedroom d'in ta " eh Ammi " Yaya kuke kwana daban ko atare ? " tare Ammi " tunda kake kata'ba ganin Iftahal dawani saurayi wanda kake zargi ko kata'ba ganin wani cikin part d'in ku tare da Iftahal ? " A a Ammi tare muke zuwa Skul Kuma mudawo tare sannan ko Shanwul nahanashi shigowa cikin part d'in mu " hmmm tambayar qarshe zaka iya gayamin yau kwanaki nawa Iftahal tayi cikin gidan ka ? Eh Ammin yau sati 6 da kwana 1 " to wata nawa doctor tace cikin Iftahal ? " Wata kuma ? Ammi 5 weeks tace " Miqewa Ammin tayi cikin fusata tace " ciki yatabbata nata Saraki kaduba tambayoyi da amsoshin daka bada dakanka idan gaban alqaline to tabbas sekasha bulala Saraki wallahi kabani mamaki law fa kake karanta izuwa yanzu yakamata kadinga warware ko wane irin qulli Saraki bakaso ana dangantaka da kalmar marar hankali muma iyayen ka bamuson haka dan kam munada tabbacin d'an mu ba mahaukaci bane to amma ayanzu gashi zaka tambatar maduniya cewa Kai mahaukacin ne sabida idan wannan Sha Sha shan tunanin naka yafita to tabbas duniya zata tabbatar cewa d'ana Saraki wanda nafiso duk duniya qwaya d'aya tilo mahaukaci ne shi idan ku hakan ta tabbata to tabbas baqincikine zai kasheni nida Abbeen ka " Fashewa da kuka Ammin tayi ganin haka yasa Maher saurin miqewa ya rungumai ta cikin Matu'kar razana daganin kukan Ammin shi shima kukan yasaki yace " Ammin wallahi nayarda cikin jikin Iftahal nawane Ammin Allah na gasgata hakan " tureshi Ammin tayi daga cikinta tace " qarya kakeyi Saraki bazan yarda dakaiba sabida yanzu ka koyi qarya zansaka doctor tayi gwaji idan har aka tabbatar cewa wannan cikin nakane to kasani zan juya bayana dakai har abada dukda son danikeyi maka sabida ayanzu nasan zaka amince ne sabida ganin fushina dakayi badan ka amince dagaske cewa cikin naka bane Saraki tabbas kana cutarmin da yarinya duba agogo kafita tun safe Kuma kasan batada lafiya amma se yanzu kake dawowa " Sosai Maher yasaki kuka ya durqushe gaban Ammin yace " wallahi Ammin har cikin zuciyata nayarda cewa babyn jikin Iftiih!!! nawane kuma daga yau nayi miki alqawarin cewa zan kuka da Iftiih!!!! da babyn kamar yadda zan kula da kaina amma bazan boye mikiba Ammin har yanzu banajin son Iftiih!!!!! Cikin zuciya ta sede Ina matuqar tausayinta sabida yadda iyayenta sukayi fushi da ita sannan ayanzu naji son babyn tamkar rai na Ammin " d'an murmushi Ammin tayi cikin zuciyar ta tace " tabbas zakaso Iftahal Soma Mai tsanani amma afili cewa tayi " idan har kanaso nayarda da gaskiya kake fad'i to kaje kabama Iftahal kaquri kuma naga farinciki da kwanciyar hankali atare da ita kafin nabar USA sannan inaso naga tsananin qaunar babyn cikin idanunka da zuciyar ka idan kuma bahakaba ni kad'e nasan matakin dazan d'auka akanka tashi gabani guri Fatan alkairi gareku baki d'aya semun had'u ranar Saturday muji shin Maher zai iya bama Iftahal haqurin wane irin salo zai d'auka wajan sata farinciki kamar yadda Ammin tace to Allah yasadamu da dukkan alkairin shi yayi mata jagora akan dukkan lamarin mu Ameen 🤲🏻 Comments please _Marmyn Zarah Ce_ 👌🏻😘🥰 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 37 to 38 Tashi Maher yayi cikin sanyin jiki yashiga bedroom binshi da kallo Ammi tayi cikin zuciyar ta tace " tabbas naga canji atare da Kai Saraki lalle zuwan Iftahal yazama alkairi agareka " juyawa tayi tafita tanajin dad'in yadda Maher ya tabbatar mata cewa ya amshi cikin tana fita parlour tazauna tadubi Akeey Zaffar kafin tayi magana yamiqa mata wayar ta yace " Abbee ne yakira Ammin ashe doctor ne yayi kusan ajalin Gimbiya kay amman fa abin yabani mamaki yadda Abbee yayarda da doctor ashe maci amana ne to yanzu gashi yamutu abanza Kuma Allah inada tabbacin cewa wanda yasashi aykin shine yayi ajalinshi dan Kar asirin shi yatonu ayni wallahi Ammin dan bana nan ne lokacin da aka d'auki doctor darman akan matsalar Saraki dabazan bariba sabida nima zan iya dubashi kuma in sha Allah yasamu lafiya yazama dole aqara saka tsaro akan Saraki da Iftahal sabida inada tabbacin akwai wata aqasa basuyi niyyar kashe Saraki ayanzu ba tabbas sun lura cewa gimbiya zata zamar musu barazana ne akan Saraki shi yasa sukeson kaudata yazama dole agano duk wanda yakeda saka hannu cikin wannan lamarin " Ajiyar zuciya Mai qarfi Ammin tasauke tadubi Iftahal cikin tashin hankali tace " Gayamin duk yadda abin yafaru ? " babu musu Iftahal tayi mata bayanin komi hadda allurar data hana doctor yayi mishi batare dasanin shiba da duk maganar dataji doctor yanayi a waya sannan tad'aura dacewa tun daga wannan lokacin duk abinda Prince zaici ko yasha sena had'ashi da ruwan addu'a tashi tsaye Ammin tayi cikin matuqar tashin hankali tace " ya Allah suwaye suke neman halakamin yara ? lalle yazama dole agano kosuwaye " itako aunty Bahijjat kuka takamayi sabida tsananin tausayin Maher da Iftahal jawo Iftahal tayi tarungume ta tace " Tabbas ke alkairi ce agun Sarakin mu kin cancanci yabo kuma in Sha Allah babu wanda zai iya rabaku kuna tare har qarshen rayuwa in Sha Allah sekin mahaifa mana yara masu yawa " tsayin lokaci suna ahaka sannan Iftahal tamiqe abincin Maher tad'auka tanufi saman shi shiko Maher bayan fitar Ammin dayashiga bedroom zama yayi bakin bed yazuba tagumi yana tunanin yadda zai iya bama Iftahal haqurin tabbas ayanzu ya gamsu dacewa cikin Iftahal nashine amma shikuma bayason haihuwa yanzu sabida gani yakeyi takurashi yaran zasuyi cikin wannan tunanin yatashi yashiga toilet yayo wanka yafito d'aure da towel dede lokacin Iftahal tashigo kallo d'aya tayi mishi tayi saurin kauda kai sabida yadda surar jikin shi take a bayyane sosai tayi fad'uwar gaba saurin aje tiran tayi tajuya kafin takai bakin qofar taji muryar shi cikin kasala yace " Iftiih!!!! " tsayawa tayi amma takasa juyowa shiko kallon bayanta yayi cikin zuciyar shi yace " hmmm wai tana nufin kunyata takeji bayan tariga tagama ganin komi nawa gaskiya girmana yagama zubaiwa " sake kallonta yayi sannan yace " Ina zaki ? " Parlour zankoma idan kagama kintsawa senadawo " Iftahal tafad'i hakan cikin sharqewar murya " d'an jim Maher yayi sannan yace " dawo kizauna " dawowa Iftahal tayi Amma idanunta suna qasa cigaba da kintsawa yayi bayan yagama shafa mai da turarukan jiki singilet da bonshok yasaka sannan yagayra sumar kanshi takowa yayi zuwa bakin bed inda Iftahal take zaune d'an dubanta yayi yadda tawani takure sassanyar ajiyar zuciya yasauke sannan yazauna tsayin lokaci amma yakasa cemata komi miqewa Iftahal tayi cikin in ina tace " bari naje ? " tana fad'in haka tajuya Babu zato taji yajawota tafad'a saman cinyar shi hannuwanshi yasa yad'an rungumota cikin natsastsiyar muryar shi yace " Iftiih!!!! kiyi haquri abisa rashin fahimtar ki danayi akan babyn dake cikin ki tabbas ayanzu nasan ban kauta mikiba kiyi haquri " shiru yasakeyi nawani lokaci itako Iftahal dad'i yasa takasa furta koda kalma 1 zuwa can yasake cewa " Ayanzu na tabbatar wannan babyn " yashafa cikinta sannan yacigaba dacewa " nine uban shi kuma Ina matuqar son shi " jin haka yasa Iftahal saurin juyowa wata irin runguma tayi mishi wani irin yanayi Maher yaji yaziyarceshi saurin tureta yayi daga jikin shi yawani tamke fuska bubanshi Iftahal tayi tasakar mai murmushi tamke fuska yasakeyi hafin ta yunqura cikinta yasake murd'awa riqe cikin Iftahal tayi tace wassssss Allah cikina Prince saurin yin kanta yayi sosai yake gudu da motar har seda yagujema wa'inda suke binshi sannan yashakwanar hakun shi daga gurin babu hanya se wani makeken ruwa Mai zurfi fitowa yayi yakira waya bayan an d'aga yace " Oga angama doctor darman yamutu sede wani bashiba kaga kenan babu yadda za'ayi aganoka suma duk iya binciken su bazasu ganoba domin kuwa ayanzu zanjefa motar cikin ruwa sannan nabar duk inda CCTV camera take " dariya yasaki sannan yace angama daga haka yakashe wayar tura motar yayi cikin wannan ruwan sannan yabar gurin wata hanyar yabi ba wadda yabiyoba Egypt Wata irin dariya Alhaji Tukur yasaki sannan yazauna yace " ni akwai wanda ya isa yagano shirina ay wallahi duk wanda naga ze'batamin shiri ko asirina zetonu sanad'in shi to wallahi sena kawar dashi " sake bushewa da dariya yayi dede lokacin babban d'an shi yashigo zama yayi kusada shi cikin damuwa yace " dady gaskiya inada matsala yakamata ace nayi aure amma duk yarinyar danaje gurinta idan har ubanta zai ganni seyacemin Allah yakiyaye yabani yarshi uban nawa dababu wanda yasan silar dukiyar shi Wai katara maqudan kud'i amma babu wanda yasan asalin kasuwancin ka gaskiya dady yakamata nasan silar wannan dukiyar taka konasamu amsar bayarwa " wata irin tsawa Alhaji Tukur yasakar mishi " Kai Son lalle ka Isa wato nine yau kakeson yima titsiye lalle ka Isa tashi kabani guri idan kasake yimin irin wannan banzar tambayar wallahi se ranka ya'baci company nawa gareni supermarket nawa shaguna nawa amma shine har za'acemin wane irin kasuwancin nikeyi sannan Ina ruwan jama'a da asalin dukiyata ? " bayan fitar yaron Alhaji Tukur yami'ke cikin fusata yace " lalle yazama dole nacanza takuna " Cikin masarautar Sarki Zaid Gagarumin biki aka shirya na murnar samun cikin Iftahal hjy Himla tsaye cikin parlour ta gefanta qawartace cikin tashin hankali tace " lalle kuwa akwai matsala matar Saraki da ciki lalle Babu shakka yafara samun lafiya yazama dole cikin nan yazube dan Kam idan har tahaihu akwai matsala Hajiya Niyat kiduba kigani labarin cikin kawai akema wannan bikin inaga haihuwa ? " Ta'be baki hjy Niyat tayi tace " hmmm ay wallahi ni wartarki nagani danice datuni Saraki yabar duniya to tsaya nabaki shawara kinga tunda bakida aure zuwa wani waje ki zauna bazai Zama matsalaba abinda zakiyi kije kisamu mama ki marayrayce kice Mata mama Kinga tunda matar Saraki cikine da ita Kuma kinsan halin yaro to zaki kizauna har ta haihu idan tahaihu seki dawo Kinga kenan zakisamu damar zubda cikin sannan kikashe Saraki cikin sauqi " Wata irin shewa hjy Himla tasaki tace " tabbas wannan shawara taki tayi Kuma Kinga inada tabbacin mama zata amince idan kuwa mama ta yarda shikenan amma babbar damuwar tawa itace Saraki dan gaskiya bama shiri dashi nasan idan har mama zata nemi shawarar shi to tabbas zece a a " tsaki hjy Niyat tayi tasake cewa " amma kuwa kinbani mamaki to wallahi kisan duk yadda zakiyi kiga cewar kinje USA idan Kuma bahakaba to ki tabbatar kamar Saraki yayi mulkin wannan masarautar ne kinga kuwa idan har yahau wannan kujerar toku ku tasubuce muku kenan tunda gashi har yasamu magaji tun kafin yahau kan kujerar sarautar " Jinjina Kai hjy Himla tayi tace " ayko bazai yiyuwa " Nigeria Juyawa Shukura tayi cikin matu'kar 'bacin rai tana shigowa parlour tanufi bedroom d'in ta fad'awa tayi saman bed tasaki kuka Mai tsuma zuciya dede lokacin Ummi tashiga cikin bedroom d'in zama tayi bakin bed tadubi Aunty Shukura tace Kuyi ha'kuri da wannan Ina busy ne yau haka gobema shiyasa ma banyi typing d'in safeba muna hidimar walimar sauka ne gobema nadare zaku samu zuwa jibi in Sha Allah zaku samu posting 2 nagode sosai Comments please _Marmyn Zaray Ce_ 😊👌🏻🥰🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 39 to 40 " Haba Shukura yafakamata kisan cewa Allah shike tsarama dukkan wani bawanshi rayuwa kuma bai Isa ya canzaba dan haka kid'auka wannan itace kaddarar ki sannan kisani Allah yasa Zayyat shine mijin ki Kuma babu canji sabida yazama dole ki d'auki haquri zuwa jibi iyanzu kinzama matar Zayyat dan haka garama kibar wannan kukan " tashi Ummi tayi tafita itako Shukura kamar anqara izata cigaba da kukan tayi sosai tana sake tunanin yadda zata zauna da Zayyat matsayin miji shigowar qawarta yasata d'an sassauta kukan tashi tayi zaune cikin damuwa qawar tata tadubeta tace " haba Shukura karfa kijama kanki wani ciwon yakamaki abinda kikasan babu makawa to yafazama dole kiyi haquri dashi yanzu Kinga gashi har baqi 'yan biki sunfara cika gidan ku amma ke babu abinda Kika farashiryawa to ay gasu Aysha nan zuwa idan sunzo Kinga yazama dole kitashi muje wajan gyaran jiki " tashi Shukura tayi tsaye tace " wa zanyima gyaran jiki wancan yaro ? Allah yasauwa'ke aykinga yadda kika ganni haka to ahaka zanzauna Babu maganar wani gyra irin na Amarya dan Kam ni bana d'aukar wannan auran matsayin aure na har yanzu inaganin qaddarar zata sauya sabiba banaji ajikina cewa wannan qaddara tace " ajiyar zuciya Aminta tasauke tace " to ayko yakamata kisama ranki cewa wannan itace kaddarar taki kuma babu makawa dan haka kitashi muje ayi abinda yakamata kokuma wallahi naje nasamu Abba nasanar dashi " Jin hakan yasa Aunty Shukura saurin miqewa Sabida tana matuqar tsoran Abban ahaka cikin rashin so Aunty Shukura tabari akayimata komi na Amarya amma cikin zuciyar ta baqinciki ne cike kasancewar auran mutu 2 ne yasa hidima takacame kamar mai baqi daga nesa duk sun halla sosai ake hidima kud'i kuwa ankashe su tamkar paper safiyar ranar asabar aka d'aura auran Ibrahim Ishaq da Fadila Musa se auran Zayyat Aminu da Shukura Ishaq shikenan Allah yariga yayi hukuncin shi jin labarin an d'aura auran yasa Aunty Shukura shiga cikin mawuyacin hali jitakeyi kamar zata mutu a'bangaran ango kuwa shima yashiga cikin damuwa wane irin zama zasuyi shi kawai yake tunani daqar akasamu Aunty Shukura tafito wajan yin hotuna d'an dubanta yayi seda gabanshi yafad'i sabida wani irin kwarjini datayimai cikin qasada murya yace " kinyi kyau sosai " wani irin kallo tayi mai shiko murmushi yasakar mata yasake cewa " haba Uktee karfa mutane sugane cewa bakison wannan auran haba kisaki ranki Mana " wani banzan kallon tasakeyi mai d'an kauda kanshi yayi yajawota jikin shi nakuwa jama'a suka d'auki tafi shiko Mai hoto yafara d'aukarsu ahaka idan ran Aunty Shukura yayi dubu seda ya'baci a wannan lokacin hakan yasa ba'a gama yin pictures d'in ba tabar gurin misalin 6pm aka Kai amare katafaran gidansu wanda Abba yaginamusu musamman a cikin unguwar su part 3 ne na Yaya Ibrahim yana kallon na Zayyat se d'ayan dake kallo su ko wanne yayi matuqar had'uwa a part d'in yaya Ibrahim shida abokan shine dakuma qawayen amarya itako Amarya tana saman cushion zaune fuskarta rufe da mayafi tashi tsaye Yaya Ibrahim yayi yace " to abokai Ina godiya Sosai agareku inayima kowa fatan Isa gida lfy to kunga dare yafarayi yanzu 8:40 yakamata narakaku ko kukuma qawayen amarya su Yunus zasu saukeku " tasomai sukayi da tsaya suna fad'in ko bakaceba yanzu zamu tafi dad'in abin muma munada matan mu qawayen amarya sune dajin haushi sabida sukam idan Abba da Momyn su zasu nufa muko gidan mu zamu " dariya qawayen amarya suka saki sukace dad'in abin ay muma manu lokacin Yana nan zuwa " daga haka sukamiqe Sallam sukayi musu kowa yatafi bayan fitar su Yaya Ibrahim yakama hannun Amarya shi suka shiga bedroom alwala sukayo suka fito suka tada sallah bayan sun gama suka gabatar da duk abinda yadace Madara akwai Fadila tasha tashi Yaya Ibrahim yayi yasureta se saman bed shida kanshi yaciro Mata kayan bacci bayan yasaka nashi seda yabar gurin sannan Fadila tasaka kayan sabida kunya yana dawowa yahau saman bed d'in rungumota yayi jikin shi sosai Fadila tayi wata irin fad'uwar gaba sabida tsoro kafin wani lokaci tuni yafara ayka mata manyan saqonni masu wuyar fassara kuka tafarayi mai ganin yadda yarikice mata lallashinta yashigayi yana cigaba da niyar cimma burinshi niko nace tofa wannan amaryar da angon sunkai wani matsayi bari nakoma 'bangaran su Aunty Shukura muga wace irin waina suke toyawa Bayan tafiyar abokanan Zayyat da qawayen Aunty Shukura Zayyy yatashi yashiga bedroom d'in ta sabida tunda aka kawota nan tashige ko abokanan shi basu gantaba zaune yasameta bakin bed tana latsa wayar ta kallonta yayi yagirgiza Kai sannan yace " yakamata kitashi muje muyi sallah " d'an duban shi tayi tace " dawa dani " hmmmm lalle Zayyat kayi kuskuran fahimta inde nafila ce to zanyi abuta ni d'aya baseda kaiba Kuma zan roqi Allah akan yazancamin wannan qaddarar auran naka dan haka Kama fitar min daga bedroom daga yau karka sakeyin gigin shigomin cikin bedroom d'ina " dubanta yayi yasaki murmushi sannan yace " Allah sarki Abba Kai kana ganin kayimin babbar gata bakasan babbar damuwa kahad'ani da itaba dukda haka nayima alqawarin yimaka biyayya Allah sarki Iftahal badan da qaddara data sauya mana mafarkin muba da ayau ina cikin farinciki sabida nasan zakibama wannan marayan kyakkyawar kulawa amma kasss ashe banine mijin nakiba Ina miki fatan alkairi Iftahal Uktee duk naji sharadin ki Kuma in sha Allah zan kiyaye nabarki lafiya " daga haka yajuya yafita bedroom d'in shi yashiga zama yayi bakin bed se alokacin rashin Iftahal yadawo mishi sabo wasu hawaye masu zafi suka shiga gangaro mishi saman fuskar shi sosai Zayyat yake kuka cikin raunin murya yashiga cewa _Abba kayimin musaya daga Aunty Shukura madadin Iftahal d'ina dan nasamu farinciki kass Amma Abba kamanta cewa MUSAYAR RUHEEY " sunan book d'ina nagaba bayan cigaban Mugun Sartse kamanta cewa MUSAYAR RUHEEY abune mai matuqar wahala Abba tabbas zuciyata tana cikin azabtuwar rashin Iftahal kullum dare nakan zubda hawaye akan rashinta amma inayin qoqarin boyewa Abba watakila dafin son Iftahal shine zaiyi sanadin rasha rayuwa ta " sosai Zayyat yasake fashewa da kuka Yana Kiran dadyn shi da Momyn shi dasuka dad'e dabarin duniyar_ Allah sarki Zayyat kabani matuqar tasauyi 😭😭😭 Egypt " Fitowa hjy Himla tayi daga part d'in ta tanufi part d'in mama zaune tasameta tanata amsar taya murnar baqi dasuketa zuwa gefe kuyangine suketa yimata hidima zama hjy Himla tayi daga gefan Mama murya qasa tace " mama dama wani tunani nayi nace yakamata asamu Wanda zai zauna da gimbiya matar Sarakin mu sabida yadda zata samu kulawa sosai " shiru Mama tayi nawani lokaci sannan tace " to ay Himla akwai hadimai dayawa acan kinsanfa halin Saraki bayason takura kwata kwata " murmushin takaici hjy Himla tayi tace " haba mama ay baza'a biyemaiba sabida dan matar shi za'a badan Shiba sabida akula da ita dakuma babyn jikinta " jinjina Kai mama tayi tace " kuma hakane to amma waye zeje Kinga de yayyun nashi kowa Yana gidan mijin shi su Bahijjat Kuma auran su nan kusa to sede Mahaifiyar shi ko atura jakadiya ko Umman tasu taje " ajiyar zuciya hjy Himla tayi tasake cewa " haba mama ay gani tunda ni Babu nauyin kowa akaina ay senaje " duban ta Mama tayi tace " ay Himla gani nayi bakwayin shiri da Saraki shiyasa " had'e fuska hjy Himla tayi tace " to mama ayni dan matar shi zani Kuma nasan duk hukuncin dakika yanke yazartu idan har ba kema bakiso naje bane Mama " ajiyar zuciya Mama tasauke tace " shi kenan Himla Allah yataimaka Amma kibari se su Batol sun dawo idan Sarki zashi shida Karimat seku tafi tare sesu baroki can Kuyi haquri narashin yin posting jiya munsha hidima ne kuma harga Allah naso nayi tunda nace zanyi to sakamakon aykin danayi wajan wuta suyar waina ga iccen bayaci hayaqi yasani ciwon Kai idona dishi dishi nike gani jiya danafara typing se hawaye sabida hasken wayar ga zafi cikin idanuna hakan yasa nakasayin typing kuyi haquri muhadu zuwa dare Comments please please please 👏🏻 _Marmny Zarah Ce_ 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 41 to 42 wani irin dad'i hjy Himla taji miqewa tayi tanufi Part d'inta tana shiga tadubi qawar tata tace " kinga kuwa shawarar ki tayimin matuqar amfani da mama taso hanawa amma nanuna tamkar tsananin kulawa zanje bama matar Saraki hakan yasa ta amince " dariya suka saki had'ida shewa sannan suka cigaba da kulla mugun nufinsu Allah katsaremu a part d'in Umma kuwa su Aunty kurrat ne zaune cikin babban parlour Umma tsaki Aunty kurrat taja akaro na babu adadi dubanta Aunty Faheemat tayi tace " Wai lafiya kuwa Aunty " sefaman jan tsuki kiketayi ? " Wani tsukin tasakeja sannan tace " hmmm wannan lamarin nike jinjinawa Wai Saraki ne dayima mace ciki ? Gaskiya inada tantama Ina yaga hankalin kusantar mace ? " Dubanta Aunty Sumeer tayi sosai cikin nuna mamaki tace " haba Aunty kurrat keda kanki kike dan ganta Sarakin mu da marar hankali haba Aunty kurrat wannan ay ba dede bane ajiyar zuciya Aunty Faheemat tasauke tace " ayni wallahi kinabani mamaki nalura kina matuqar jin zafin Saraki bayan kuwa ada bahaka kikayiba " tashi Aunty kurrat tayi tsaye cikin tsawa tace " hmmm wallahi kunabani mamaki kunaganinfa yadda ayanzu Abbee bayaji dakowa se Saraki duk yadda kakeson abu idan har Saraki bayaso to Kai sede kahaqura ko kabiyo ta 'bangaran shi nikuwa Allah yasani idan har senabi ta hannun Saraki zansamu abu to wallahi nahaqura kuna ganin ko Mahaifiyar shi tafi tamu matsayi gurin Abbee dan haka yazama dole Kuma kutsani Saraki da Mahaifiyar shi '''''' kul karkusake " cewar Umma datashigo yanzu cikin bacin rai tacigaba dacewa " Gaskiya Kurrat kinbani mamaki da hankalin ki kike fad'in wannan maganar to wallahi bade cikin wannan gidan ba rarrabuwar kai wa'iyazubillah Allah yasani tunda nike banta'ba d'aukar Saraki matsayin bare cikin zuciya ta Allah yasani Ina matuqar son shi kamar yadda mahaifin shi yake sonshi banta'ba jin haushi dan anyima Saraki abu ba sabida nasan kafin a mishi anyi muku kuma dukda hakan Abeen naku yana sauke muku duk wani haqqi naku wani abun bansaniba Ammin taku zatasa Abbeen naku yayi muku sede nagani amma kike fad'in irin wannan maganar karki shiga sahun masu baqinciki dazaman Saraki magajin masarautar mu idan bashiba wa kikeso yaza magajin wannan masarautar ? Kinga kenan idan Saraki yarasa mulkin wannan masarautar shikenan tasubuce daga hannun mu sede tarihi Kurrat kiyi gaggawar yin yaqi da shedan d'in dayake kulla Miki sharri cikin zuciyar ki daku da Saraki duk abu 1 ne agareni bana daga cikin mahaukatan kishiyoyi marassa tunanin abin alkairi cikin zuciyar su Ina neman tsari da hakan kusani nice nabama maimartaba damar qara aure Kuma dakaina nace Batol nikeso ya aure Koda Allah zaibashi magaji sabida banason mulkin masarautar shi tabar jinin shi tunda ni Allah bai bani d'an Namiji ba Kuma banayin baqinciki da hakan sabida nasan babbar ni'ima yayi min sekuwa gashi munsamu magajin wato Saraki inayin farinciki marar misali idan naga yadda kuke son qanin naku Kuma kunsan duk inda qarami yake anfi bashi kulawa dan haka kuma daga gareku kulawar nikeson gani ban yarda da banbanci ba kigani Bahijjat tun kafin hjy Batol tahaihu take hannun ta tariqemin ita kamar itace Mahaifiyar ta babu cutarwa tonima tayaya zan cutar danata ko nabari acutar dashi Ina wallahi inda zanga mashi yayo kan Saraki daniyyar illatashi to zan kare gara ni nacutu akan shi yacutu dan haka Kar naji Kar nagani idan wani yayi ma Saraki wani abu nacutarwa cikin ku to wallahi banyafe mishiba sabida aduk lokacin da akace gawani cikin ku ankamashi da cutar da Saraki to tabbas baqincikin hakan shine zaiyi ajalina sabida nasamu gur'batacce cikin zuri'a ta " daga haka Umma tashiga cikin bedroom d'in ta Kallon juna sukayi itako Aunty kurrat wata irin zufa ce taketo mata takasa koda zama ganin su Aunty Sumeer suna kallonta yasata seseta kanta tazauna sosai takejin bugun zuciya akan maganganun Umma USA Cikin sauri da rud'ewa Maher yakamo Iftahal tashiga cewa " sannu bari nakira doctor kinsha magungunanki kuwa ? " girgiza kai tayi cikin wata irin murya yace " haba Iftiih!!!!! to maiyasa ? bari naje na d'akko miki Kisha kinji " kwantar da ita yayi saman bed jallabiyar shi yajawo yazura yafita cikin sauri yana sauka su Ammin suka bishi da kallo ko duban inda suke baiyiba yashiga bedroom d'in ya d'akko magungunan yafito yakoma saman yayi cikin d'an sassarfa yana shiga cikin bedroom d'in yaga babu Iftahal saman bed nufar toilet yayi nanma babu ita fitowa yayi cikin matuqar mamaki sauran bedroom d'in yashiga dubawa amma Babu Iftahal cikin razana da furgicin ya qwala kiran Iftiiiiiiiih!!!!!!! Iftiiiiiiiih Iftiiiiiiiih!!!!!!!! Kina in ? " Jin wannan Kiran yasa Ammin keey Zaffar Aunty Bahijjat haurowa saman aguje suna zuwa Maher yayi saurin duban Ammin yace " Ina Iftiih ? " sosai Ammin tayi mamakin wannan tambayar tace " a a bakuna tareba " jin haka yasa Maher durkushewa yasaki wani irin ihuuuuu " Comments please _Marmny Zarah Ce_ 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 43 to 44 Yana fad'in Ammi yanzufa nabarta saman bed naje kawo mata magani shine naga ban gantaba naduba ko Ina Ammin " sosai kowa yarud'e sake dubawa suka shigayi amma babu alamar Iftahal saurin miqewa Maher yayi izuwa wannan lokacin yagama rud'ewa sosai abun mamaki kuka kawai Maher yakeyi nufar room d'in da computer din CCTV camera bin bayanshi sukayi dubawa yafarayi amman abin mamaki bayan fitar shi bedroom d'in yayi duhu gaba d'aya juyowa yayi yarungumai Ammin cikin kuka yace " Ammin shikenan sun kashemin Iftiih!!!!! na da baby na Ammin dan Allah kice sudawomin da Iftiih!!!! na " rungumai shi Ammin tayi sosai tace " in Sha Allah gimbiya tananan Allah karka jarafcemu da abinda bamu iyawa ya ubangiji karka barmu da iyawarmu ka bayyana mana wannan baiwar taka cikin gaggawa Saraki " kafin tasakeyin magana sukaji Shanwul yana qwala kiran Prince kataho dasauri ga gimbiya nan zata fad'o daga saman hawa na 4 " aguje Maher yanufi hanyar fita shima Akeey Zaffar haka su Ammin suka rufamusu baya suna fita suka hanki Iftahal sama wani qarfe tariqe tana ganin Maher tasaki kuka tana kiran sunanshi sekuma takoma Kiran Ammin " ckin gigita sosai Maher yace " Karki sake riqe sosai bari nazo please my Iftiih kidaure ganinan hawowa " daga haka Maher yajuya aguje su Ammin kuwa qarfafa Mata gyuwa suka shigayi Aunty Bahijjat kuwa kuka tashigayi had'ida yin addu'a sosai zuciyar Maher take wani irin bugu matsananci aguje yahaura saman kasancewar gurin siririne yasa dole Maher karkatawa ahankali har ya Isa inda take saurin rungumo ta yayi dede lokacin Shanwul yawurga mai igiya yad'aura kama igiyar yayi yarungumai ta da d'ayan hannun shi yabiyo igiyar ahankali suke sakkowa itako Iftahal jikinta rawa akwai yakeyi rumtse idon ta tayi tacusa kanta cikin qirjin shi seda suka wuto hawa na 2 babu zato Maher yaji igiyar takwance kafin ayi wani yunquri sun fad'o Maher yafara Isa sabida ganin haka yasa yajuyasu yasake rungumai ta sosai fada'wa sukayi a rungumai da juna Iftahal tana sama shiko Maher yana qasa sosai kanshi yabugu rungumai Iftahal yasakeyi sosai ya rumtse ido sabida yadda yaji kanshi yayi wani irin sarawa Qarasowa gurin su Ammin sukayi security kuwa zagayesu sukayi saurin kama Iftahal Ammin tayi shikuma Akeey Zaffar yakamo Maher yami'ke sake jawo Iftahal Maher yayi daga cikin Ammin rungumai ta yayi yace " babu abinda yasameki ko ? " Yana magana yana cije baki sabida yadda kanshi yake sarawa kafin wani lokaci jiri yakwashe shi yafad'a jikin Akeey Zaffar saurin rungumai shi yayi jin yadda yasaki nauyin shi a jikin shi yasa Akeey Zaffar tabbatar da cewa Suma Maher yayi ganin haka yasa shi saurin sa'bashi yanufi ciki dashi cikin sauri zaro ido su Ammin sukayi suka rufa musu baya yana shiga yad'aurashi saman cushion yashiga dubashi Suna shigowa Iftahal tayi kanshi tana sakin kuka itako Ammin tama kasayin komi sabida tashin hankali itama Aunty Bahijjat kukan takeyi tsayin lokaci sannan Akeey Zaffar yasamu nasarar ceto numfashin Maher amma har zuwa lokacin yana kwance kamar Mai bacci Zama Akeey Zaffar yayi gefanshi yasauke ajiyar zuciya sannan yadubi Ammin yace " Ammi Suma yayi sabida buguwar da kanshi yayi amma yanzu numfashin nashi yadawo dede zuwa wani lokaci zai farka in Sha Allah " ajiyar zuciya itama Ammin tasauke sannan suka zauna sake jawo Iftahal tayi jikinta sannan tadubaita tace " Gimbiya garin Yaya kikaje saman nan ? " kuka Iftahal tasake saki cikin kukan tace " a lokacin da Prince yafita kawomin magani se kawai naga bedroom d'in yayi duhu baki d'aya kafin nayi yunqurin yin addu'a naji anyi sama dani hakan yasa nafarayin addu'a shine naji anjehoni ina bud'e idona naganni bakin karfan hawa na 4 zan fad'o shine nariqe wannan qarfan sosai " Sosai hankalin Ammin yatashi tashi tayi tsaye tace " lalle yazama dole natafi dake Egypt gara nasamar miki wata Skul d'in acan tunda dama bakiyi nisa ba anan ko 1 100 level baki gamaba sabida naga neman rayuwar ki kawai akeyi gara kizauna kusa dani shikuma Saraki babu yadda zanyi dashi akan yakoma gida sabida nayi yunqurin hakan tuni amma yaqi tun kafin yayi nisa da karatun shi zansa ayima wannan gidan saukar Qur'ani kota Ina " hakan yayi Ammin cewar Aunty Bahijjat shiko Akeey Zaffar cewa yayi " Amma Ammin kamar za'a takura Saraki sabida yafara sabawa da matar shi " Shiru Ammin tayi nawani lokaci sannan tace " hakane Zaffar amma barin gimbiya anan akwai damuwa sosai dole Saraki yahaqura mutafi da Gimbiya Egypt " jinjina Kai Akeey Zaffar yayi yace " hakane kuma Ammin dan tabbas neman rayuwar Iftahal akeyi sama data Saraki " cigaba da shawara sukayi Egypt Cikin tashi hankali Alhaji Tukur yadubi wani matsashin saurayi cikin gidan tsafin nasu kusan mutun 15 ne suke gewaye agaban wata tukunyar tsafi tsawa yayi mishi sosai yace " banza kawai duk qwazonka da iya tsafi amma kakasa d'akko waccan qaramar yarinyar Wai tagagareka lalle yazama dole kakoma dan wallahi bazan iya barinta arayeba balle naji cewa cikine da ita ayanzu Ina bazai yiwuba yazama dole kakoma katahomin da ita " Miqewa matashin saurayin yayi yace " gaskiya Alhaji Tukur sede kayi haquri kokuma kasaka wani dan gaskiya bazan yarda namutu akan wannan yarinyar ba kalli yadda hannuna yayi kamar nayi muguwar qonewa Kya gaskiya karfin addu'a dabanne Alhaji Tukur bafa zamu iya da wannan yarinyar ba sabida tariqe addu'a idan muka matsa to wallahi duk zamu iya shiga cikin muguwar nadama Wai kaji yadda naji dana d'akkota dako tafarayin addu'a kamar ana huramin wuta cikin dukkan ilahirin jikina haka naji hannuwana kuwa kamar naturasu cikin wuta gaskiya bazan iya ba " Qwafa Alhaji Tukur yayi yace " lalle kuwa yazama dole kayi kokuma mufitar dake cikin wannan qungiyar " d'aga kafad'a saurayin yayi yace " gara nafita akan nasaka kaina cikin masifa " daga haka yafita afusace cikin mugun tashin hankali Alhaji Tukur yabishi da kallo USA Ahankali Maher yake bud'e idanunshi saukesu yayi kan Ammin sannan yajuya kan Akeey Zaffar se Aunty Bahijjat hango Iftahal yayi kan cinyar Ammi tad'aura kan tashi yayi zaune yace "My Wife " jin haka yasa Iftahal saurin tashi zaune sake dubanta yayi yace " My Wife Kuma My Iftiih!!!!! " duniya 2 cikin rayuwa 1 Maher da Saraki natuna komi My Wife ko nace My Iftiih!!! " zomuje nafison rayuwar Saraki nima dukda cewa abu guda ne my wife kimaidani Sarakin yadda Zaki samu cikakkiyar kulawa daga Maher zo naji babyn nawa bacci yakeyi ko idanun shi 2 my Iftiih!!!! natison waccan duniyar yadda babu Mai takuramu sabida mu 3 ne kawai Ni da ke dakuma my lovely Son nagode Allah dababu abinda yasamu My Wife na " cikin tsananin farinciki Iftahal tamiqe ta Isa gareshi ta rungumai shi sosai kallon juna su Ammin sukayi kowa da tambayoyin shi cikin zuciyar shi Comments please _Marmyn Zarah Ce_ 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 45 to 46 Cikin mamaki Ammin tace " Kai Zaffar kode Saraki yasamu wata matsalar ne ? narasa gane irin wannan surutan haka " sake duban shi Akeey Zaffar yayi yace " a a Ammin babu wata matsala sede warwarewar wata matsalar inaga buguwar dayayi akai d'azu tasaka qwaqwalwar shi dawowa dede " jin haka yasa Ammin saurin duban Maher shima ita yake kallo d'an murmushi yasaki wanda yaqaramishi kyau sosai lumshe ido yayi yabud'e yace " hakane Ammin ayanzu na gasgata nakuma tabbatar cewa my Sonahh al'kairice agareni " Cikin jin kunya Iftahal tad'an d'ago kanta tace " Prince gaban su Ammin mukefa ni kam inajin kunya " jin haka yasashi yin qasada murya yace to tashi muje ina bu'katar jin lafiyar baby na " saurin janye jikin ta tayi daga nashi tamiqe cikin jin kunya takoma wajan Ammin tazauna murmushi Ammin da Aunty Bahijjat sukayi shiko Akeey Zaffar tunawa yayi dawata rayuwa hakan yasashi tashi yabar gurin ganin haka yasa Aunty Bahijjat miqewa tabishi bayan tashinsu Ammin tadubi Iftahal sannan tadubi Maher tace " Alhamdulillah ala kulli halin Ina matuqar farinciki da wannan ranar yau Saraki yasamu lafiyar qwaqwalwar shi ashe zanga wannan ranar ya Allah kakawo sauran warakar shi cikin gaggawa sannan Saraki nayanke shawarar tafiya da Iftahal Egypt sabida naga anan neman rayuwar ta kawai akeyi gara muje can nan Kuma zansa ayi saukar Qur'ani ko'ina cikin gidannan " tashi Maher yayi tsaye yadubi Iftahal yanason gano yanayinta saurin kauda Kai tayi juyawa yayi sannan yace " kuyi haquri Ammin amma kamar bazanji dad'in hakan ba " daga haka yabar gurin ajiyar zuciya Ammin tasauke tace " Iftahal Kinga abinda nike gaya miki nasan Maher zaisoki gashi Kuma yau naga tsananin qaunar ki cikin zuciyar shi amma idan natafi babu ke hankali na bazai kwantaba " cikin jin kunya Iftahal tace " amma Ammin kamar zaishiga damuwa Kuma duk inda muke addu'ar ku zata iso garemu in sha Allah babu abinda zai faru Ammin " Murmushi Ammin tayi tace " hakane ko Ina mutun yake addu'a zata iskeshi amma nagane kema wajan mijin ki kikeson zama to ay shikenan idan kin haihu abani babyn ay shi nasan bazaiqi zama wajan Kaka ba " tashi Iftahal tayi tabar gurin dad'an gudu sabida kunya wani irin farinciki Ammin taji yana ratsa zuciyar ta wanda raban datajishi tun Maher yanada 18 years se yau tashi tayi tashiga bedroom Zama tayi sannan takira layin Sarki Zaid cikin farinciki take sanar dashi komi A 'bangaran Akeey Zaffar kuwa bedroom d'in da doctor yake sauka yashiga bin bayanshi Aunty Bahijjat tayi zaune tasameshi bakin bed cikin d'an shakka itama tazauna d'an dubanshi tayi tace " Am Dadyn Baby kasan cewa yawan tunani yanada matuqar illa ga rayuwa fatan alkairi da addu'a shine yakamata kayima Momyn baby ba damuwa ba inada tabbacin itama bazataso ganin ka cikin damuwa ba please dan Allah nayi alqawarin maye maka gurbin Momyn baby in Sha Allah zaka sameni Mai tsananin biyayya agareka nayi alqawarin haka Kuma zan kula da baby tamkar nice na haifaita " 'Dago idanunshi yayi wa'inda suka canza launi yadubeta sosai saurin sauke idon ta Aunty Bahijjat tayi sabida yadda tahango tsananin buqata a cikinsu hakan yasata saurin tashi zata fita kamo hannun ta yayi hakan yasata dole ta tsaya miqewa yayi cikin wata irin murya yace " bazan iya dena tuna Momyn baby ba sabida tabani farinciki cikin rayuwata kema Ina fatan kibani sanadin tunanin Momyn baby ayanzu tsananin soyayya nagani hakan yasa hankalina tashi sabida ni nakasance Namiji mai tsananin buqata Allah yasa zaki iya jurewa kamar yadda itama tajure idan Kika iya hakan to tabbas zakisamu zuciyar Zaffar kamar yadda Nuratu tasamu " Sosai Aunty Bahijjat taji jikinta yayi sanyi juyowa tayi ahankali tasauke fararan idanunta akanshi cikin siririyar muryar ta tace " Akeey ko Yaya kake zan zauna dakai Kuma zan baka dukkan abinda kake buqata zan jure komi rintsi zan zaure komi wahala nide kawai kayarda kabini nabaka dukkan soyayya ta ka amincemin na mallaka maka kaina zan bika tamkar iskar dakake shaqa kayarda dani nazama akwatin sirrinka zan adana na killace zan kaishi qololuwar maqurar ajiya idan ka amincemin zan canza maka rayuwa zanba Zuma kasha marar qarewa tayarda zaka manta da d'aci kamar babu shi cikin duniya zan mayar dakai tamkar jariri sabuwar haihuwa ta yadda bazanyi nisa dakaiba idan katashi zanyima wasa idan kayi kukan shagwa'ba San shayer dake lafiyaryar madara wadda batada had'i idan kanajin bacci zan riritaka zan 'bata lokaci wajan rera maka daddad'ar waqar soyayya mai zaki da sanyi daga lokacin da jinina ya garwaye da naka zan haifa maka qannan baby masu Kama da Kai bazakayi kukaba idan kana tare dani har abada k ....... " Jawota yayi jikin shi sabida gaba d'aya tagama rikitamai tunani bakin shi yakawo kan nata saurin saka mishi yatsa tayi kan lips d'in shi tace " Sorry my Nur akwai sauran lokaci har yanzu akwai katanga " daga haka tayi saurin janye jikinta tafita cikin sauri shiko Akeey Zaffar fad'awa yayi saman bed yajawo pllow yarungumai yana sake tuno kalaman Aunty Bahijjat masu wuyar fassara itako aunty Bahijjat cikin bedroom d'in Ammin tashiga A 'bangaran Maher kuwa Yana shiga bedroom d'in shi yazauna saman bed duban qofar yayi yana jiran shigowar Iftahal tsayin lokaci dan har ya cire rai jin takun hawowarta yasa shi saurin tashi tsaye tana shigowa yayi saurin nufota rungumai ta yayi cikin 'kasada murya yace " yau ne ranar angonci na Sonahh " murmushi Iftahal tayi tace " hakane amma banga kafito kamar angon ba " jinjina Kai yayi yace " hakane Kuma Sonahh to amman gayamin yadda kuke taku al adar " babu musu tasanar dashi sannan tad'aura dacewa " amma dan Allah banda yau kagafa banida lafiya sosai " saurin dubanta yayi kafin wani lokaci tuni fuskar shi tacanza Comments please _Marmyn Zarah Ce_ 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 47 to 48 Ganin haka yasa Iftahal saurin cewa " nifa wasa nikeyi haba ni na isa nahana Prince dina kaina ? " Jin haka yasashi saurin jawota jikin shi ajiyar zuciya yasauke yace " amma gaskiya Sonahhh banason irin wannan wasan fa zaki iyasawa zuciyar Saraki tabuga " murmushi Iftahal tayi sannan tace " Ina bazanso hakan ba nabari kaji Prince d'ina janta yayi zuwa bakin bed tana jikinshi yace " kinji maganar da Ammin tayi kin yarda zaki iya tafiya kibar Sarakin naki ? " d'an jim Iftahal tayi sannan tace " bazan iya barin Saraki ba sabida shine yabani cikakkiyar Soyayya yakuma tabbatar min cewa yana tare dani har abada amma zan iya tafiya nabar Maher sabida shi a kullum iqirarin shi shine babu ruwanshi da mace zuwa wani lokaci zai barni to kaga tun kafin yabar ni gara ni nabarshi " jin haka yasa Maher juyar da ita ta kwanta saman bed rufa mata baya yayi cikin sanyin murya yace " To yau ga Maher yana tambatar miki cewa kece Kika dace da rayuwar kece kika cancanta yazauna dake har qarshen numfashi sabida kinyimai halacci bakuma zai manta hakan ba sannan yana sake baki haquri ra'ayin kanshi ayanzu basawar Ammin ba tabbas abaya na kusanceki cikin yanayin dabai daceba sabida halin rashin lafiya ta kiyi haquri kiyafema Maher zan riritaki ayanzu zansa kimanta da komi fatan bazaki barni ba " Wani irin dad'i Iftahal taji tamkar tasaka ihu cikin shagwa'ba tace " bazan iya barin Maher ba har abada " sake rungumai juna sukayi zuwa wali lokaci Iftahal tazame jikinta tace ayau nice yakamata kabini har cikin bedroom d'ina kamar yadda kace kai angone ayau nima amaryace " daga haka tayi saurin fita daga bedroom d'in tasakko qasa tashi Maher yayi zaune yanajin farinciki cikin zuciyar yau babu bugun zuciya babu ciwon kai jinshi yakeyi cikin sabuwar rayuwa tashi yayi yashiga toilet Duban Aunty Bahijjat Ammin tayi tace " lfy kuwa ? sekace wadda tayi gudu " murmushi Aunty Bahijjat tayi ta rungumai Ammin tace " Ammi na yau Akeey yayi min magana cikin tausasawa " sosai Ammin tasake dubanta cikin farinciki sake rungumai ta tayi cikin nuna jin dad'i tace " gaskiya nayi farinciki Sosai 'yata dama nasanar dake in sha Allah Zaffar zai soki tamkar kanshi anan kusa kuma gashi " Misalin 8:20 bayan Akeey Zaffar da Maher sundawo masallaci an shirya musu dinner hawa sama Maher yayi babu jimawa yasakko cikin manyan kaya wata dakakkiyar shaddace wadda taji babban ayki irin namanya hannun shi riqe da leda d'ayan Kuma wani had'addan turarene da wani zobai Mai matuqar kyau da tsada cikin mamaki Ammin Akeey Zaffar Aunty Bahijjat suka kafeshi da ido yafito Sarki Zaid sak babu wani banbanci sena yarinta Qarasowa yayi gaban Ammin yace " Ammin muna buqatar nasihar ki da addu'ar ayau nida Sonahh sabida inaso auranmu yayi qarko yakuma zauna har qarshen rai tabbas addu'ar uwa gurin yaranta kar 'babbiyace " sabida farinciki kasa miqewa Ammin tayi sede Aunty Bahijjat tatadata shiko Akeey Zaffar tashi yayi yadubi Aunty Bahijjat yasaki murmushi yace " tabbas wannan auran naku Saraki Allah kad'ai yasan abinda yaboye cikin shi banyi nunanin zaka canza hakaba nayi mamakin yadda kanarke cikin soyayya haka Bahijjat jeki fito da gimbiyar ayau yazama dole musha picture d'in ranar angoncin Mafi soyuwa cikin qannena sorry ango kabamu d'an lokaci kaji " Yana gama fad'in haka yadubi Ammin yace bari mukira uncle yakawo mana masu yin picture " kafin Akeey Zaffar yarufe baki Maher yayi saurin cewa " amma banda maza " sake dubanshi Akeey Zaffar yayi yasaki murmushi yace " nagane uban yan kishi " murmushi suka saki su duka Kiran wayar Uncle d'in yayi yasanar dashi sannan yadatse Kiran dede lokacin Aunty Bahijjat suka fito tare da Iftahal tun kafin su iso Ammin tace Masha Allah gaskiya Saraki na yayi sa'ar mace tako Ina tarbiyya haquri ilimi gakuma tsananin kyau wasu irin kayane tasaka kamar zata gasar sarauniyar kyau ganin Iftahal yasa Maher kasa tsayuwar dole yazauna sabida yadda jikin shi yad'auki tsuma wani irin kamshi Iftahal takeyi na musamman rungumai ta Ammin tayi batasan lokacin data saki kukan farinciki ba zaunar da ita tayi gefan Maher babu kunya yasake matsawa kusada ita hannun shi yasaka yazagayo dashi ta bayanta zuwa saman cikinta cikin wata irin murya yace " Kinyi matuqar yin kyau Sonahh " duban shi tayi cikin d'an jin kunya tace " ay kafini sosai Sarkin Egypt anan gaba " sake saka idanunshi yayi cikin nata yace " waye yagaya miki cewar inason Zama sarki ? to babu ra'ayin haka atare dani " murmushi tasakar mishi Mai narkar da zuciya tace " zuciyata itace tasanar dani kuma takeson haka sannan wannan shine burin Abbee da Ammi dakuma my lovely Son nasan zaka iya canza naka ra'ayin akan namu " Ajiyar zuciya Maher yasauke yamaida hannun shi saman cikinta yashafa shi sannan yace " hakane nayi alqawarin bazan bar zuciyar ki tayi rashin komiba hakan yasa nake tabbatar miki cewa nine sarkin Egypt agobe in sha Allah " lumshe ido Ammin tayi cikin zuciyar ta tace " gaskiya gimbiya kin cancanta akan komi " Duban Akeey Zaffar Aunty Bahijjat tayi gaba d'aya yashiga wani yanayi matsawa tayi kusadashi takamo hannun shi tace " kwantar da hankalin ka my Nur kasanar dasu Abbee damun koma Egypt a d'aura auran mu kaima kakasance cikin wannan yanayi " " Jinjina Kai Akeey Zaffar yayi cikin kasalalliyar murya yace " in sha Allah " jin haka yasa Ammin d'aga hannuwa sama tana godiya gurin Allah cikin farinciki marar misali babu jimawa masu yin picture sukazo duk matane se Uncle da matar shi dakuma yaranshi 2 sosai akasha picture sannan suka tafi se Uncle da matar shi duban Ammi yayi yace " gaskiya kun kyauta ace Ina cikin qasar nan Amma Maher yayi aure babu sanina Kuma naji ay kinzo wancan lokacin amma ko nemana bakiyiba " Haquri Ammin tashiga bashi tasanar dashi duk yadda auran yakasance sannan yafahimta bayan haka yadubi Ammin sosai yace " Munyi waya da maimartaba d'azu nake sanar dashi cewa mun gano cewa wanda yasa aka kashe doctor a Egypt yake amma yabaza masu yimai ayki cikin wannan Qasar har yanzu ba'a gano Wanda yakashe doctor ba amma anga motar yajefata cikin ruwa wannan motar dashi za'agano shi amma shi atunanin shi babu yadda za'ayi wajan ganoshi baisan yayi babban kuskure ba nabarin motar shi " Ajiyar zuciya Ammin tasauke tace in Sha Allah se asirin shi yatonu addu'a takobin mumini ita zamu riqe in sha Allah anan kusa Allah zai bayyana duk wani bugu " jinjina Kai yayi sannan yamaida duban shi kan su Maher sosai yasamusu albarka had'ida addu'o'i sannan yayi musu sallama sabida dare yayi yatafi bayan fitar uncle Ammin tadubi Maher da Iftahal tace " To Saraki yanzufa girma yakamaka dan Allah kariqe Iftahal amana idan kaci amanar Iftahal tabbas amanata kaci sabida Iftahal kamar Kai take aguna Iftahal tacancanci duk wata kulawa daga gareka idan kaduba tasadaukar dakomi akan ka ta haqura da iyayenta sabida da kai dan Allah Saraki karkaci amanar Iftahal kazama mai haquri akan duk wani kuskuran dazatayimaka sabida ayanzu sede zaman haquri soyayyar Yar kad'ance haqurin yafi yawa k........ " Katseta Maher yayi fuskar shi tana nuna tsananin mamaki yace " zaman haquri kuma Ammin ? to aymu yanzu zama mufara soyayyar gaskiya mukam soyayyar mu bazata kusheba ko Sonahh " saurin duqar da kanta Iftahal tayi sabida kunya murmushi Ammin tayi sannan tace to naji ay hakan nikeso Saraki na " Cigaba dayimusu nasiha Ammin tayi sannan sukaci abinci Kama Iftahal Aunty Bahijjat tayi takaita har saman Maher sannan tadubeta tace " gaskiya gimbiya kinyi sa'a kinsamu damar mallakar zuciyar Saraki Ina matuqar farinciki da hakan sannan Ina roqonki kiriqemin shi amana ki kular mana dashi sabida shi kad'ai garemu magajin masarautar mu inada tabbacin zaki samu kulawar Saraki sosai sannan duk ranar da kuka koma Egypt zakiga gata sannan inaso nasanar dake wani abu gimbiya daga yau duk abinda zakici ki tabbatar da lafiyar shi idan wani yayi wanda baki yarda dashiba to Kar kici " Sosai Iftahal tayima Aunty Bahijjat godiya sannan tafita bayan fitar aunty Bahijjat Iftahal tasaki kuka Mai cin zuciya cikin kuka take fad'in " haba Abba haba Ummi dan Allah kuyafemin qaddara tace haka babu yadda zanyi naguje mata yanzu gashi nasamu soyayyar mijina amma kuma ku nayi nesa daku ya Allah kahuci zuciyar iyayena " adede lokacin Maher yashigo zama yayi kusada ita yajawota jikin shi cikin tausayawa yace " kibar kukan mana Sonahh inajin zafi cikin zuciyata idan naga hawaye saman fuskar ki namiki alqawarin in sha Allah Abba da Ummi zasuzo gareki cike da soyayyar ki wadda tafi tada kinji Sonahh kituna akwai babyn cikin jikin ki Kuma shi bayason damuwar ki please karki sashi kuka shima kinji tashi muyi sallah " Share hawayen ta Iftahal tayi tanufi toilet shima cire babbar rigarshi yayi yashiga toilet d'in tare sukayo alwala suka fito suka tada sallah nafila raka'a 2 sannan sukayi addu'o'i bayan haka Maher yakama hannun Iftahal yazura mata wannan kyakkyawan zoban yace wannan shine kyauta ta musamman daga angon ki a wannan ranar " sannan yabud'e turaran yami'ke kayan baccin ta yaciro had'ida nashi yafesa musu sannan yace " wannan shine turaran danafi so a rayuwata yanasaka zuciya ta natsuwa idan najishi miqa mata kayan yayi sannan yashiga qoqarin saka nashi ganin batada niyyar sakawa yasa Maher cewa " idan Kika bari nasaka nawa ke baki sakaba to zanzo nasaka miki da kaina jin haka yasa Iftahal saurin miqewa tasaka dawowa yayi kan carpet yabud'e Mata kazar yace nayi irin taku al'adar ga kaza gakuma yogurt da Zuma " rufe idonta Iftahal tayi tahau saman bed tace " nikam na qoshi murmushi Maher yayi yace ayko baki isaba yagar kazar yayi yanufeta da ita jawota yayi yashiga bata dole Iftahal taci kafin yagama bata kazar tuni jikin Maher yagama tsuma cikin tsananin shi awar Iftahal kafin wani lokaci salon yacanza sosai Maher yake muzar Iftahal cikin yunwar buqatar ta janta yayi zuwa saman bed d'in sosai Sa'bule mata rigar yayi gaba d'aya saurin rumtse idon ta Iftahal tayi shiko wata irin ajiyar zuciya Mai qarfi yasauke sabida ganin breasts d'in ta a tsaye wani irin kallo yayi musu sannan yake hannun shi yafara shafar su cikin salo da qwarewa nishi kawai Maher yake saki itako Iftahal gaba d'aya cikin tsoro take bakin shi yakai kan breast d'in yafara tsotsar shi hannunshi d'aya yana kan d'ayan Yana shafarshi wani irin kuka Iftahal tasaki mai sauti kad'an wanda ita kanta batasan dalilin shi ba shiko Maher sake rikicewa yayi sabida wannan kukan sake tayarmai da buqatar shi yakeyi sabida kukane irin na shagwa'ba Mai salo daban ahankali cikin kukan shagwa'ba Iftahal tashiga cewa " Prince inajin sanyi jikina rawa yakeyi Prince numfashina yana kaucewa Prince wayyyyooo Allah sanyi sosai Prince " cikin rawar jiki tacusa hannun ta cikin sumarshi tana sakin shasshekar Kuma saurin Kai bakin shi yayi cikin nata yashiga sakar mata wani mahaukacin kissing Mai juya qwaqwalwa batasan lokacin data rungumai shi sosai ba ganin haka yasa Maher fara qoqarin shiga cikin babbar harka ganin haka yasa Marmny Zarah saurin barin bedroom d'in 😜😊 Comments please _Marmyn Zarah Ce_ 👌🏻🥰 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 49 to 50 Tun daga wannan lokacin soyayya Mai qarfi da shaquwa tashiga tsakanin Maher da Iftahal kwanan su Ammin 7 sannan suka koma Egypt kamar karsu tafi haka Iftahal taji kafin tafiyar su Ammin tasa akayi saukar Qur'ani kota Ina cikin gidan ayanzu kuwa laulayin cikin Iftahal yaqaru sosai dan kam kullum cikin rashin lafiya take ga karatu tana matuqar shan wahala Sosai Maher yajejin tausayin ta bayan komawar su Ammin Saraki Zaid da Umma da Kuma hjy Himla sukazo USA Kai tsaye Maher yanuna baya buqatar zaman hjy Himla amma Abbee ya lallashe shi sannan yad'aura dacewa " kaga halin da Gimbiya take ciki dole tana buqatar makusanci ba hadimai ba kayi haquri idan tahaihu seta koma gida " sake tamke fuska Maher yayi " sannan yace " Abbee ammafa yanzu inaganin nawarke sabida nadenajin kowace alama wajan tashin ciwon zan iya kulada matata ni d'aya " murmushi Abbee yayi yace " tabbas na gamsu da samun lafiyar ka Kuma Ina cikin tsananin farinciki amma kayi haquri kaji Maher umarnin mama ne nacewa Himla tazauna anan har Iftahal tahaihu " haka Abbee yadiga lallashin Maher har yahaqura Sosai Umma tanuna ma Iftahal gata har seda Iftahal takasa banbance wayafi sonta tsakanin Ammin da Umma dan Kam badan tasan Ammin itace ta haifi Maher ba dasetace Umma ce Mahaifiyar shi kwanaki 3 sukayi sukakoma Egypt sabida Shirin bikin Akeey Zaffar da Aunty Bahijjat dukda cewa 3 months aka saka bikin su Umma sun koma Egypt akabar hjy Himla sosai tashiga nunama Iftahal da Maher soyayya kamar gaske tsayin lokaci tana tarayrayar Iftahal kamar babu wani Shirin mugunta cikin zuciyar ta har gashi yau cikin Iftahal yakai 5 months ayanzu Maher yad'auka hjy Himla har cikin ranta take matuqar son Iftahal da babyn wannan kenan Nigeria Lokaci yatafi sosai amma har yanzu babu wata jituwa a tsakanin Aunty Shukura da Zayyat matar Yaya Ibrahim kuwa ayanzu yaron ciki gareta kimanin 2 months kamar kullum yauma haka Zayyat yashirya zuwa Skul yau yatashi bashida lafiya sosai wani irin ciwon qirji yakeji amma hakanan yake daurewa fitowa yayi parlour zaune take tana kallon TV bai ko kalli inda takeba yashiga kitchen tea kawai yahad'a yafito Zama yayi kan cushion d'in dake nesa da tata yafarashan tea d'in cikin sanyin jiki dagani kasan dan yunwa kawai yakesha badan yanasoba d'an duban shi tayi sosai tasake bud'e idonta tasake kallon shi sosai wata irin rama taga yayi rumtse idon ta tayi cikin zuciyar ta tace " nashiga 3 karfa nakashe d'an marayan Allah izuwa yanzu yakamata na amshi qaddara ta nakula dashi koda bazan bashi kainaba sabida inajin nauyin hakan sosai " Tashi tayi tanufi inda yake zaune zama tayi gefanshi tace " Zayyat " bai amsaba bai kuma kalletaba sake dubanshi tayi tace " kamar akwai abinda yake damunka ko ? " miqewa yayi sannan yace " babu " daga haka yanufi kitchen ya aje cup d'in yafito d'aukar bag d'in shi da key d'in mota yafita binshi tayi da kallo tsayin lokaci tana tunanin yadda zatayi akan wannan lamarin amma wani 'bangare na zuciyar ta yana sake cusa mata qiyayyar zama da Zayyat Bayan Zayyat yafito daga Skul Kai tsaye gidan Abba yanufa zaune yasamesu shida Ummi a parlour see Usman dake gefe yana buga game a waya cikin girmamawa yagaidasu duban shi Abba yayi cikin tuhuma yace " Wai Kai Zayyat maike damunka ne kaketa rama Kuma duk kazama wani marar kuzari haka kode Shukura tanayima ba dede bane ? " d'an murmushi Zayyat yayi yace " a a Abba lfy lau muke zaune duk abinda nikeso shi Shukura takeyimin babu wata matsala karatu ne kawai yayi min zafi kunga yazo qarshe dama idan abu yazo qarshe yafi wahala " jinjina Kai Abba yayi badan ya yardaba bayan ya gaidasu yami'ke yayi musu sallama yafita bayan yafita Usman yadubi Abba yace " Abba Allah Yaya Zayyat yaqi gayan gaskiya ne kawai amma duk lokacin danaje gidan shida kanshi nike ganin yanayin abinci kuma ko magana batayimai amma matar Yaya Ibrahim sosai take kulada shi " tashi Abba yayi cikin fusata yadubi Ummi yace " Lalle ashe ni Shukura zatayima haka ta watsamin qasa cikin ido lalle zataga 'bacin rai na " daga haka yakira wayar Shukura bugu 2 tad'aga tana d'agawa cikin fushi Abba yace " kin yauta she ganama bawan Allah azaba kikeyi ko Shukura ? nayi zaton zakiyimin biyayya ashe bahakabane kema zakiyi abinda Iftahal tayimin kenan ? to wallahi daga yau idan kika sake qin yima mijin ki biyayya ban yafe miki ba duk abinda kikasan haqqin shi ne to daga yau kishaga sauke mishi shi idan Kuma bahakaba to wallahi zanyi mugun sha'ba miki shi yasa yaketa rama aduk lokacin dana tambaye shi seyacemin babu komi badan yau Usman yasanar daniba da shikenan haka zaita Zama cikin qunar zuciya to wallahi kishiga cikin hankalin ki dani " daga haka yakashe kiran yabar parlour a 'bangaran Shukura kuwa zama tayi cikin damuwa babu jimawa dazamanta Zayyat yashigo Saurin tashi tayi tanufe shi zata amshi bag d'in hannun shi yayi saurin janyewa yawuce yabarta tsaye tsayin lokaci sannan tabi bayanshi cikin bedroom d'in nashi tashiga zaune ta ganshi saman Sopa yarufe idanunshi shi dagani cikin tunani yake cikin qasada murya tace " Sannu da dawowa Yaya Skul d'in ? " shiru yayi baice komiba sakeyin magana tayi " kana buqatar wani abune ? " Nanma shiru yayi sema miqewa dayayi zaibar bedroom d'in Shan gabanshi tayi sosai yadubeta amma baice komiba cikin raunin murya tace " me kakeso nadafa maka ? " komawa yayi yazauna sannan yace " bana buqatar komi daga gareki sabida Ina gudun karki sakamin guba naci namutu ki huta da auran qaddara ta Uktee kiyi haquri nakusayin aure nan kusa dazaran nayi zan sanar dasu Abba cewa suyi haquri zan sakeki ki auri Wanda kikeso Wanda yafini shekaru Wanda zaki iya saukema haqqin aure " daga haka Zayyat yamiqe yashiga toilet Wani irin juwa Aunty Shukura taji ta d'ibeba Zama tayi bakin bed d'in cikin zuciyar ta tace " meke shirinfaruwa dani ne " tsayin lokaci sannan Zayyat yafito d'aure da towel dubanta yayi cikin mamaki yace " please kid'anje parlour zan shafa mai bai kamata kiga tsirecin qanin kiba kinji Aunty na " Saurin sake duban shi tayi jikin sanyin jiki tafita kitchen tashiga tashiga had'amai abinci tsayin lokaci sannan Zayyat yafito yana waya sosai hankalin Shukura yatafi kan wayar da Zayyat yakeyi kamar haka " _haba baby na dagaske nikeyi nan kusa zamuyi aure a a qaryane ni banida Mata ke kad'ai ce daga ke babu wata eh zanzo zuwa anjima ok senazo_ " Daga haka yakashe wayar dede lokacin Aunty Shukura taqaraso gurinshi cikin raunin murya tace " haba Zayyat agabana kake waya da mace harma kake sanar da ita bakada mata to wallahi idan har inacikin gidan nan babu wadda ta Isa tashigo cikin gidan nan dasunan matar ka hakan bazai yiwuba " Tashi tsaye Zayyat yayi yasaki murmushi yace " haba Aunty Shukura idan kina cikin gidan kikace idan Kuma kikayi wajefa ? kinga ay shikenan kamar yadda kikace bazaki iya zaman aure da qanin kiba tonima bazan iya zaman aure da Aunty na ba" daga haka yafita yabar gidan gaba d'aya Ina godiya agareku sosai kunga jiya babu typing safe yauma babu kuyi haquri Ina cikin uzirine nagode sosai da kulawar ku Comments please Kuma kwana 2 Comments din naku yayi qasafa 😊 _Marmyn Zarah Ce_ 👌🏻😊🥰 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 51 to 52 Komawa Shukura tayi tazauna cikin takaici tama rasa wane irin tunani zatayi tsayin lokaci tana zaune agurin sannan tamiqe komawa cikin bedroom d'in ta tayi tasaqa wancan ta kwance wancan tunda Zayyat yafita bai dawoba se wajan 10 sannan yashiga yana shiga yarufe qofar part d'in sannan yanufi cikin cikin sauri Shukura tamiqe tasha gabanshi dubanshi tayi tace " haba Zayyat duba agogo sabida Allah see yanzu kake dawowa tun d'azu dinner take jiranka ga yunwa inaji amma nakasaci sabida inajiran ka kadawo muci shine se yanzu " duban ta yayi sosai cikin mamaki yace " ni kikayima dinner Aunty Ina badai niba kodama danni kikayi tofa bazanciba sabida bansaba da hakanba nariga naci abincina a inda nasabaci sabida haka daga yau karki sakeyin abinci danni " daga haka yabi ta gefanta zai wuce cikin sauri tariqo hannun shi cikin saurin murya tace " haba Zayyat dan Allah muje kaci idan kuma bakaciba tonima bazan ciba " d'an murmushi yayi yace " nace bazanciba kekuma idan bakiciba matsalar kice tunda nasauke miki haqqin ki " fizge hannun shi yayi zaibar gurin sake kamo hannun nashi tayi tace " hakane amma ay baka gama saukemin duka haqqin nawaba " Cikin mamaki yasake dubanta yace " haqqi Kuma to sanar dani wanene ban saukeba kinsan shi'anin yaro bakomi nasaniba cikin shi'anin aure " kasayin magana Shukura tayi murmushi Zayyat yasaki yabar parlour yanufi bedroom d'in shi yana shiga yanufi bedroom toilet yashiga yayi wanka yashirya bacci ya kwanta a 'bangaran Shukura kuwa bayan tagama Shirin bacci tafeshe jikinta da turaruka masu kamshi kaiwa da komowa tashigayi cikin bedroom d'in ta tsayin lokaci sannan ta rumtse idon ta tafita bedroom d'in Zayyat yanufa bakin qofar tatsaya tsayin lokaci sannan tashiga ahankali Zayyat yabud'e idonshi ganin Shukura yasashiyin mamaki sosai sake rufe idonshi yayi kamar baiji shigowar taba qarasowa tayi bakin bed d'in tazauna tsayin lokaci sannan cikin qasada murya tace " Zayyat inasonyin magana dakai " shiru yayi kamar bai jitaba sakeyin magana tayi nan ma shiru juyowa tayi tad'an ta'bashi bud'e idonshi yayi yaja tsaki yace " lfy Kika shigomin bedroom a irin wannan lokacin ? " sassauta murya tayi tace " magana nikeso muyi d'azu kace min wane haqqine yarage baka saukemin ba shine nazo nasanar dakai " Tashi zaune Zayyat yayi yace " Ina sauraranki " ajiyar zuciya tasauke sannan tace " bai kamata muraba wajan kwanciya ba sabida akwai wani haqqi dayakamata musauke wa juna a wajan kwanciyar Kuma Zayyat kafasan matsalata Kuma kasan abinda doctor yace shiyasa nayanke shawarar cigaba da kwana cikin bedroom d'in ka " taqarashe fad'ar hakan cikin raunin murya " Sosai Zayyat yadubeta cikin mamaki yace " haba Aunty Shukura yanzu bakiji kunyar yima qaninki wannan maganar ba ? lalle amma nayi mamakin haka to amma dukda haka zan baki amsha naga kece kikace kar nasake zuwa bedroom d'in ki sannan ni yarone ba zaki'iya saukemin haqqoqina ba sannan sanin cewa kinada matsala shiyasa nan kusa zan sauwaqe miki ki auri mijin dakikeso wanda zai iya yimiki maganin matsalar ki nima bazan iya aywatar dakomi akan kiba sabida ina matuqar jin kunyar Aunty na " Yana gama fad'ar hakan yajuya ya kwanta sosai maganganun Zayyat sukasa Aunty Shukura kasacewa komi zuwa can sannan tace " shikenan bazan hanaka yanke duk abinda kakesoba amma kasani daga yau anan zandinga kwana " Tana fad'in haka tajuya ta kwanta kusadashi murmushi yayi sannan yace " hakan ba haramun bane tunda matsayin mata kike aguna amma bakiji kunyar kwanciya a bed d'aya da qanin kiba ? " shiru Aunty Shukura tayi dan batasan mai zatace mishiba tun daga wannan lokacin Aunty Shukura takoma kwana cikin bedroom d'in Zayyat amma ko sau 1 baiko ta'ba saka hannun shi akan jikinta ba ita kuma tanajin nauyin tunkarar shi da wannan buqatar Egypt Yau akeyin gagarumin biki cikin masarautar Sarki Zaid wato bikin Aunty Sumeer da Aunty Bahijjat sosai akatara manyan baqi ciki haddasu Maher karo nafarko dayazo Egypt tunbayan tafiyar shi USA sosai aka shiryamusu tarba kamar dansu ake wannan babban bikin Mama kuwa kamar ta'bace ta ganta a airport wajan tarbar su Maher dole akaje da ita airport sabida tace bazata iya jira sesunzo ba tun kwanaki biyu kafin wannan ranar akaso suzo amma sabida sunada Exam shiyasa se yau ranar bikin d'inbin jama'a ne sukaje tarbar su jirgin yana sauka kowa yazuba ido yanajiran ganin Maher da Iftahal sune farkon sakkowa Maher yana rungumai da Iftahal suna sakkowa ahankali sabida yadda cikin nata yayi girma kamar ba 5 months ba Zaro ido Mama tayi tayi saurin nufarsu cikin farinciki ta rungumo Iftahal tanayimata sannu sannan tadubi Maher tace " Saraki yau kaina cikin qasar Egypt bayan wasu shekaru nayi kewarka sosai Saraki sannan Ina matuqar farincikin shigowar ka Egypt batareda wannan mugun ciwon ba Allah muna godiya agareka Allah katashi kafadar Alhaji shima yaga wannan farincikin danasanar dashi kayi aure har ma munsamu qaruwa har kuka yayi sabida farinciki g......." Kafin tasakeyin magana hjy Himla cikin qufula tace " Wai mama su Saraki kawai kika gani ? " dubanta mama tayi tace " ayya Himla ay bazan gankiba kefa iya wata 3 kawai kikayi bakinan amma Saraki shekaru yayi sannan itakuma matar shi banko ta'ba ganin taba gashi dama Ina matuqar son ganinta sabida silarta munsamu nasarori dayawa " sosai hjy Himla taji haushin maganar Mama cikin zuciyar ta tace " habawa yadda yazo bazai komaba daga shi har ita wannan damace nasamu nakashe su cikin hidimar bikinnan babu wani zargi akaina sabida akwai mutane dayawa " amma a fili sakin fuska tayi tace " Gaskiya ne mamana dama zolayarki nayi Wai nikam Ina Abdul wato koma yazo tarbana ko ? " Murmushi mama tayi tace ay kinsan halin rigimar Abdul tun safe yana cikin part d'in ki yaqi yafito idan kika isa Kya sashi ko wanka yayi " daga haka taja hannun Iftahal suka nufi mota suna isa gida akashiga bushe bushe da kirari seda sukayi dagaske sannan suka samu wucewa ciki sabida yawan jama'a Kai tsaye part d'in Ammin Maher yanufa yana shiga yarungumai Mahaifiyar tashi sannan yarungumai Umma dake gefanta duban Aunty kurrat yayi yasaki murmushi yarungumai ta sosai yace " I miss u my big Aunty kullum kina cikin raina nayi missing hararar ki " sakinta yayi yakoma wajan Aunty Faheemat yarungumai ta sosai yace " wayyo Allah My Sweet Aunty nayi kewarki sosai Ina yunwar wannan daddad'an abincin naki sosaifa Sweet Aunty " sakinta itama yayi yarungumai Aunty Sumeer yace " Alhamdulillah my Dear Ina mugun kewarki nayi missing wannan zolayar taki yauga qanin naki yayi miki murmushin dakika dad'e kinaso congratulation for wedding my dear " Fad'ad'a murmushin shi yayi yanufi wajan Aunty Bahijjat sumbatar goshinta yayi sannan yayi mata runguma tamusamman sannan yace " dama nace rayuwa zatazo da sauyi My little Aunty yau gashi zakitafi kibarmin Ammin nima kibarni dukda ayanzu kinsaba cin abinci babu Saraki kinbar kukan yin nesadani amma yau gashi nadawo cikin qasar Egypt cike da kewar cin abinci tareda My little Aunty na sekuma gashi ke zakitafi Ina roqonki da kijuyar dayin hakan wa Akeey na Ina matuqar farincikin wannan auran haqiqa Aunty Bahijjat banida tamkarki duk cikin 'yan uwana kece idan kikaga inayin kuka kema kikeyi idan nakasacin abinci kema kike kasaci idan banyi bacciba kema baki iyawa tabbas kin cancanci nasadaukar dakomi danke " Kuka Aunty Bahijjat tasaki hakama wasu daga cikin 'yan parlour sabida kalaman sun ratsa cikin zuciyoyin su itako Aunty kurrat cikin zuciyar ta tace " lalle ashe duk irin kallon danikeyima Saraki yanasane dani lalle ashe nagode ma Allah dayasa Umma tayimin katanga daga cutar dashi Suma sauran godiya sukayima Allah dabasu d'auki shawarar Aunty kurrat ba sabida ayau sun sake tabbatar da Saraki yanayimusu so mai tsanani kuma na tsakani da Allah haka akacibaga da hidima Iftahal kuwa tanagun mama tacikata da duk wani nauyin ciyeciye misalin 5 ankusa zuwa d'aukar amare wani yaro cikin yaran baqi 'yan biki yashigo yace wai ance amarya Bahijjat tazo wai zasu gaisa da abokin Zaffar jinjinawa tayi itama Ammin haka zuwa can sannan Ammin tace aboki Kuma amma tashi kije qila saqone tashi Aunty Bahijjat tayi tafita cikin sanyin jiki Maher dake kwance cikin bedroom d'in Ammin yatashi zaune yace " Aboki Kuma na Akeey Zaffar Ina hakan bazai yiyuba " sakkowa yayi daga bed d'in yafita 'bangaran saukar baqi maza yanufa amma basa can kiran wani hadimi yayi ya tambaye shi ina yaga Aunty Bahijjat tayi nuna mishi hanyar part d'in hjy Himla yayi yace nan naga sunbi itada wani yaro " jin haka yasa Maher bin wajan da sauri itako Aunty Bahijjat cikin mamaki takebin yaron ganin sun nufi Part d'in Hjy Himla yasa taji hankalinta ya kwanta tana shiga Abdul dake bakin qofar a la'be yayi saurin janyota tafad'a jikin shi wata irin muguwar dariya yayi yace " " Dama nayi alqawarin bazakije gidan wancan banzan da budurci ba badai kin qinina to yau zan amshi abinda kika dad'e kinayima wannan ranar tafad'i " daga haka yajata da qarfin ciya zuwa cikin bedroom d'in shi yana shiga da ita yaturata saman bed yarufamata baya cikin sauri dede lokacin Maher yashiga cikin parlour kuma a dede lokacin Aunty Bahijjat tasaki qara saurin shiga cikin bedroom d'in Maher yayi abinda yagayi yasashi matuqar harzuqa cikin zafin rai yashago wuyan Abdul tabaya yafito dashi parlour wani irin mugun duka Maher yashiga kaimai da d'ayan hannun shi duk inda yasan zaimai illa nan yake bugu kafin wani lokaci tuni Abdul yayi laushi gashide shine babba amma abin mamaki yakasa ta'buka komi akan Maher dede lokacin hjy Himla tashigo ganin Abdul cikin mawuyacin hali yasata sakin fuler din hannun ta yawatse kafin tayi magana cikin fusata Maher yace " nakamashi da yunqurin yima Aunty Bahijjat fyad'e dan haka zanje narufeshi kafin ya amshi kuhunci " zaro ido Hjy Himla tayi sannan tace " Abdul d'in sekuma tasaki kukan munafurci cikin kissa tace jeka dashi she Sha Sha kawai kayime duk hukuncin dakaga yadace amma Saraki dan Allah kaje part d'in ka kakira Iftahal nashirya muku abinci tun d'azu wucemin dashi Saraki banason ko ganinshi " juyawa tayi kan Aunty Bahijjat tana bata haquri bayan fitar su Maher hjy Himla tayi qwafa tace gara Abdul nasan zuwa gobe zai fito Kai kuwa da waccan shegiyar matar taka da cikin dakowa yakeyin murna akan shi yau zaku mutu dazaran kunci wannan abinci Kuma babu wanda yasan hjy Himla tashiryashi Comments please 👏🏻 _Marmyn Zarah Ce_ 🤝🏻🥰 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 53 to 54 Daga haka tashiga bedroom zama tayi bakin bed tanajin mugun haushin Maher akan dukan dayayima Abdul shiko Maher yanafita yasaka dogarawa sutafi da Abdul surufeshi itako Aunty Bahijjat har zuwa wannan lokacin jikinta rawa kawai yakeyi sabida sosai ta tsorata part d'in Ammin takoma cikin matuqar tsoro shiko Maher daganan part d'in kaka yanufa ganin babu kaka bakuma Iftahal a parlour se baqi yasa Maher nufar bedroom d'in Mama yana shiga yahangi Iftahal kwance saman bed d'in mama cikin sauri yaqarasa gareta hawa saman bed d'in yayi yarungumai ta tabaya yasaki wata irin ajiyar zuciya yakai hannu yashafa cikinta yace " shine kika maqale wajan mama ko ? bakiko tunanin halin da dadyn Babyn zaishiga ko Sonahh hakan yayi kenan zuciya ta da ruhina hadida gangar jikina suna kewarki iya wasu awanni kad'an amma naji natsuwa ta tana neman barin jikina tashi muje part d'in mu dan kinsan bazan iya jure wasu a wanni batare danaji lafiyar babyna ba " cikin shagwa'ba Iftahal tayuyo kallon cikin idon shi tayi tad'an sake kashemai ido tace " haba kafasan duk agajiye nike shima babyn yana buqatar hutu " Marayrayce murya Maher yayi yace " haba Sonahh please bazan iya haquri ba ko kinfara gajiya da buqatata ne ? " saurin sakamishi yatsa tayi saman lips d'in shi tace " karka sake fad'in haka har abada bazan gaji dabama mijina kulawaba tashi muje nima Ina farinciki da hakan " Dede lokacin Mama tashigo murmushi tasaki tace " lalle Saraki yau kaine har cikin bedroom d'ina sabida gimbiya ko ? tobari kaji babu inda zata tana Nan bangaji da ganin taba " murmushi Maher yayi yace ayko Kaka sede kiyi haquri dan bazata iya dawannan hayaniyar tacikin part d'in kiba duk kintara baqi sun cika mata kunnuwa " miqewa Maher yayi yakamo hannunta suka nufi hanyar fita dariya mama tasaki tace " amma shine da kake renamana hankali Wai Kai babu ruwanka da mace to yau gashi duk kabi ka rud'e akan macan " murmushi Maher yayi yace " dama kaka bansamu sarauniyar mata bane kuma Sonahh ta cancanci narud'e akanta " Daga haka yayi gaba riqeda hannun Iftahal suka fita Kai tsaye part d'in shi suka nufa suna shiga abin mamaki komi sabone cikin part d'in ankashe dukiya metarin yawa ko'ina abin kallone cikin part d'in qarasawa sukayi cikin bedroom d'in farko abin mamaki kayan lefan Iftahal sukayi musu maraba cikin mamaki Iftahal tace " wa'innan kayanfa ? " Murmushi yayi yace naki mana kina tunanin bikin su Aunty kawai akeyi ay hada namu ga dukkan alamu nan bedroom d'in kine zomuje nawa dan nafiso nagaisa da babyn cikin bedroom d'ina nacikin masarauta ta akaro na farko " Baijira mai zataceba yasureta suka fito yanufi d'ayan bedroom d'in da ita yana shiga yanufi saman bed da ita sosai yashiga kallon bedroom d'in nashi komi yatsaru kamar basusan ciwon kud'i ba hawa saman bed d'in yayi nan yashiga sarrafata kamar wanda yayi kwanaki basa tare tsayin lokaci sannan yarabu da ita tare sukayo wanka shida kanshi yafito yaje bedroom d'in ta yaza'bo mata kaya yakoma da taimakon shi tagama shiryawa sannan suka fito yana rungumai da ita suka nufi dining shida kanshi yaja mata kujerar tazauna suna zama wata kuyanga tashigo cikin sauri tarisina ta gaidasu sannan tace " Sunana Jamila nice mai kulada cin abincin ku idan kungama na kwaishe kayan shine nazo nazuba muku " murmushi Iftahal tayi tace " ok sannu Jamila Amma kibarshi kawai idan mungama Kya kwashe kayan sabida mijina baya iya cin abinda wata mace ta ta'ba idan ba niba sede ko su Ammi kije idan mun kammala Kya gayara gurin kinji nagode sosai Jamila " amsawa tayi cikin girmamawa tafita wani irin kallo namusamman Mai cike da soyayya Maher yakema Iftahal saurin bud'e kulan yayi yace to yau ni dakaina zanyima matata hidima wajan cin abincin nan " Zuba abincin yayi cikin fulet yasa Spoon yad'iba yakai mata zuwa baki saurin kauda kai Iftahal tayi sabida yadda taji wani irin amai yataso mata dataji kamshin abincin kafin wani lokaci tuni tafarayin amai cikin sauri Maher yamiqe hannun shi yaka'be kulan abincin tafad'i abincin ya watse baibi takanshiba yanufi Iftahal dasauri kamata yayi yashiga shafa bayanta har tagama yin aman sannan yakamata suka nufi bedroom Shigowa Jamila tayi tashiga gyara gurin bayan Maher yataimaka ma Iftahal ta gayra jikinta kwanciya sukayi misalin 7 akazo d'aukar amare sosai sukasha nasihohi sannan ko wacce aka tafi da ita gidan mijin ta lokacin da Maher zai tafi masallaci Iftahal qin Zama tayi cikin part d'in sede yakai ta wajan Ammin a 'bangaran Hjy Himla kuwa takasa koda zama tanajiran taji labarin mutuwar Maher da Iftahal Amma abin mamaki setagansu sunfito tare sun nufi Part d'in Ammin komawa tayi cikin mugun baqin ciki tanasake tunanin qulla wani tuggun Murmushi Alhaji Tukur yayi dayaji su Maher sun shigo Egypt tashi yayi daga kishin gid'en dayake yace " lalle kuwa nasha alwashin bazasu komaba dan kuwa zansa akashe Iftahal shikuma nasashi yazama gara mutuwar shi da rayuwar shi nasan ana ciki hidimar biki cikin masarautar to da wannan zanyi afmani nasace matar tashi " kiran wayar dayashiga cikin wayar shi yasashi katse zancan d'agawa yayi abinda yaji yasashi saurin tashi tsaye yanasake maimaita " ankamashi fa kace garin Yaya yabari aka kamashi lalle yazama dole naje USA nasan yadda zanyi afitar dashi idan hakan bai yiwuba to shima yazama dole yamutu " Daga haka yakashe wayar cikin tashin hankali yadubi nakusa dashi yace " mubar wannan aykin bayanzuba mugama da wancan shine yafi mahimmanci ayanzu dan idan yafurta wata kalmar tofa tabbas nashiga 3 " dede lokacin Babban d'anshi yashigo arud'e yace " dady kunna TV kaga news kai tsaye suke nuna yadda babban Company ka na London yake qonewa ayanzu haka ankasa kasheshi k....." Kafin yasakeyin magana Alhaji Tukur yayi saurin nufar TV yakunna jikin shi na matu'kar yin rawa tabbas kuwa hakan ne Kafin wani lokaci tuni zufa tawanke duk illahirin jikin Alhaji Tukur taku 1 yayi cikin na 2 yafad'i a sumai Nigeria Misalin 9pm Zayyat yadawo yana shigowa idonshi yayi Mai tozali da Aunty Shukura kwance kamar babu rai cikin matuqar rud'ewa yanufeta d'aukarta yayi yafita da ita cikin sauri Kuyi haquri da wannan dan Allah se ahankali ne amma in Sha Allah zan cigaba dayi muku safe da dare nagode sosai nima nasan yayi kad'an afuwan dan Allah 👏🏻 Comments please _Marmyn Zaray Ce_ 👌🏻🥰 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 55 to 56 Sakata yayi a mota Kai tsaye yanufi asibiti da ita suna isa aka amsheta cikin sauri duba abinda yake damunta akashigayi tsayin lokaci sannan doctor yafito yace mishi yasameshi a office babu musu yabishi Zama Zayyat yayi cikin damuwa duban shi doctor yayi yace " Kamar kune nabaku shawara wasu lokaci dayawuce amma abin mamaki abin baiko canzaba Ina ganin ma kamar bakubi shawarar tawaba to gashi yau abin yayi zafi sosai har yakaita ga suma idan kasan bakasontane to karabu da ita ta auri wanda zai iya biya mata buqatun ta " ajiyar zuciya Zayyat yasauke yace " bahakabane doctor itace takasa fahimta amma dan Allah kayi mata irin wannan bayanin ni a 'bangarena babu matsala " jinjina kai doctor yayi yace nafahimta adaran wannan ranar a Asibitin suka kwana ahankali Aunty Shukura take bud'e idanunta tasaukesu kan Zayyat rumtse idon ta tayi cikin raunin murya tace " Dan Allah mijina kataimakeni bazan iya jure wannan azabar ciwon marar ba qaruwa yakeyi ankai inda bazan iyaba dan Allah kabani haqqina " sosai Zayyat yake dubanta cikin mamaki kafin yayi magana Abba da Ummi suka turo qofar cikin sauri Ummi tanufi bed d'in Zama tayi takamo hannun ta tashiga yimata sannu dede lokacin yaya Ibrahim da matar shi suka shigo akashiga yimata sannu tashi tayi zaune tace " nikam naji sauqi sosai muje gida tashi Zayyat yayi yaje yasanar da doctor akabasu sallama duka suka nufi gidan haddasu Abba cikin mota Aunty Shukura tadubi Zayyat tace " dan Allah karka sanar dasu Abba abinda yake faruwaba nayima alqawarin gyara komi dan Allah " Jinjina kai yayi suna Isa gida Ummi tafito takama Shukura suka nufi ciki bayan tazaunar da ita tadubeta tace " sannu kekuma naki laulayin dahaka zezo ? " Saurin dubanta Aunty Shukura tayi sekuma ta kauda kanta cikin zuciyar ta tace " nida babu abinda yata'ba shiga tsakanina dashi tayaya zanyi ciki amma in Sha Allah yana gaf dazuwa " afili kuwa cewa tayi " a a Ummi nikam banida komi " sosai Ummi tasake dubanta tace " kode har yanzu baki canza halin nakiba ? to ay shikenan ko Iftahal datake qanwa agareki kuma nasan kinfita kwanciyar hankali sabida ke babu wani qulli a tsakanin mu amma itafa fushi sosai Abbanku yayi da ita nikuwa umarni nabi to Yaya zanyi amma kullum Iftahal tana cikin raina kuma akullum cikin yimata addu'a nike Allah yatsaremin ita daga dukkan sharri ayanzu haka nasamu labari wajan qawarta Salma cewa tana nan daciki kuma sosai take samun kulawa mai kyau wajan mijinta Kuma tabada natsuwa wajan karatunta tayi haquri ta amshi tata qaddarar amma ke kinqi amsar taki qaddarar Shukura maiye haka " Kuka sosai Aunty Shukura tashigayi tace " Allah Ummi tun ranar da Abba yayi min fad'a naroqi yafiyar Zayyat kuma nashiga sauke duk wani haqqi nashi kuyi haquri in Sha Allah komi yawuce " tashi Ummi tayi tashiga sakamata albarka sannan tayi mata sallama tafita komawa gida su Ummi sukayi a cikin mota Ummi tadubi Abba tace " tun jiya naso sanar dakai cewa Iftahal cikine da ita tana buqatar addu'a daga gareka sannan yakamata kashirya niyyar sauke wannan alqawarin daka d'aukar Mata alokacin datayima albishir akan son auran Zayyat nasan bakadaga cikin masu karya alqawari " Duban ta Abba yayi yace " Allah yarabasu lafiya sannan batun alqawari ay akan Zayyat nayi ba akan Iftahal ba dan haka bai shafetaba " ajiyar zuciya Ummi tasauke tace " ayko ita yashafa Alhaji bari natuna maka cewafa kayi kayi alqawarin duk ranar dakika samu ciki kika haihu to tabbas idan har Ina raye nine wanda zanfara tauna dabino nabama yaron kafin kowa " cikin murmushi Iftahal tace maka to Abba idan Kuma ba a gari d'aya mukeba lokacin ? " kamo hannun ta kayi ka sumbata sannan kace " Koda ba a qasa 1 mukeba zanzo duk inda kuke dan cika wannan alqawarin kaga kuwa babu sunan Zayyat cikin wannan alqawarin dakayima Iftahal " Shiru Abba yayi nawani lokaci sannan yace hakane kuma zancika wannan alqawarin daga yau nabaki damar yin waya da ita sabida idan tahaihu naji dawuri amma karkiyi tunanin nasauke fushina akantane a a yananan " murmushi Ummi tayi tace " nagode sosai da wannan damar daka bani cikin zuciyar ta kuwa cewa tayi " in Sha Allah sanadin abinda Iftahal zata Haifa zaisa kasauke wannan fushin naka " A 'bangaran Shukura kuwa tashi tayi tashiga bedroom d'in ta tayi wanka tashirya dukda jikin nata babu qarfi fitowa tayi daniyyar shiga Kitchen dede lokacin Zayyat yashigo hannun shi riqe da ledoji ajewa yayi saman cushion yanufi wajan Shukura yawota yayi jikin shi yarungumai ta sosai yace " ga abinci nan nasiyo mana kizo muci seki Sha magani sannan yau zan tambayi abinda ban ta'ba tambayaba shine ina buqatar yau kibani haqqina na aure " murmushi Aunty Shukura tayi tace " bakada matsala akan wannan kasani ni takace kaga kenan komi nawa nakane nima ina roqon wata alfarma dan Allah daga yau karka sakecin abincin waje " murmushi Zayyat yayi yace " angama Aunty na " tamke fuska tayi tace " gaskiya kabari bana buqatar wannan sunan daga gareka kabari su Usman suce " murmushi yayi yaja hannun ta zuwa wajan cin abincin a wannan ranar seda Zayyat yasa Shukura goge mishi wannan kalmar ta yaro sosai ya gurjeta kamar babu gobai seda yakira mata doctor dan kam yayi Mata illah sosai tun daga wannan ranar Aunty Shukura tasan cewa Namiji baya kad'an sosai takenuna ma Zayyat soyayya Egypt Cikin rud'ewa aka kwashi Alhaji Tukur se asibiti bayan wasu lokaci doctor yafito yace " gaskiya Alhaji yasamu razana sosai hakan yazama sanadin shigar shi cikin wani mawuyacin hali wanda ayanzu zai d'auki tsayin lokaci batare dayasan maike faruwa cikin duniyar ba Kuma Koda zaku fitar dashi qasashe sama da 100 bazaisa yatashi anan kusaba " kuka yaranshi suka saki itako matar shi cewa tayi gaskiya ne ku kuka yagani amma baniba idanhar alhaki ne yafarabin Alhaji tokam baimaga komiba zanyi jinyarshi nawasu lokuta shima sabida darajar aure amma idan naga abin bana qare bane tofa zan tattara inawa inawa nayi gaba " A cikin masarautar Sarki Zaid kuwa adede lokacin da Alhaji Tukur yafad'i adede lokacin Abba yatashi wato Kaka cikin mamaki yami'ke tsaye yashiga zagaya cikin bedroom d'in kukan farinciki yasaki yadubi gabas yayima Allah sujuda yadad'e yanayin addu'o'i sannan yamiqe yafito parlour cikin mamaki Mama da Hjy Himla da Umma suka shiga kallon shi tamkar a mafarki tashi mama tayi taje ta rungumo shi sannan ta tabbatar da gaskene kukan farinciki tasaki Suma su Umma tashi sukayi suna sakin nasu kukan farincikin cikin sauri Umma tafita part d'in Sarki Zaid tanufa tasanar dashi takoma part d'in Ammin maimartaba aguje yarugo wajan ganin mahaifin nashi hakama Maher da Ammin dakuma Iftahal amma ita takasayin gudu sabida cikin jikinta dogarawa ma kafin wani lokaci tunin part d'in yaciga da jama'a Tsayin lokaci ana taya jaje sannan Kaka yashiga karanto addu'a had'ida sake miqama Allah godiya sannan yashiga tambayar ankai su Bahijjat dakunansu aka tabbatar mishi dacewa ankaisu babu jimawa duban Maher yayi yazo zonan Saraki na Ina matar taka kuzo naji diminku nasamuku taku albarkar " kama hannun Iftahal Maher yayi suka isa gaban Kaka rungumai su yayi yashiga saka musu albarka cikin farinciki bayan nan yadubi Hjy Himla yace " Ke ina wannan Sha Sha Shan d'an naki yanatsu kuwa ? koda yake babu alama sabida tunda nakwanta banganshi yashiga gaidaniba ko sau 1 hakan ya tabbatar min dacewa har yanzu bashida hankali " tamke fuska hjy Himla tayi duban Kaka Maher yayi yace " tabbas kuwa Kaka nima nasheda wannan rashin hankalin nashi d'azu nakamashi yanaqoqarin yima Aunty Bahijjat fyad'e shine nayimai duka nasa aka rufeshi kafin ayimai hukun da anan gaba bazai sakeba agaban Mahaifiyar tashi akayi " zaro ido Hjy Himla tayi tace " Kajimin munafukin yaro to ni bansan komi ba tun d'azu nike neman Abdul ashe kaine kasa aka rufemin yaro to wallahi kayi gaggawar sawa abud'e shi dan wallahi nasan Abdul bazai aykata hakan ba " sosai Maher yayi mamakin FURUCIN hjy Himla kafin yayi magana kaka yadakamata tsawa dafad'in " Yimin shiru Himla tabbas Abdul zai iya aykata hakan dan nasan halin shi balle yanajin haushin an hanashi auran Bahijjat Kuma nasan Saraki ba zeyimai qazafiba ribar mai zaici idan yayi ma Abdul qazafin fyad'e kinsan kuwa hukuncin wanda yayi yunqurin fayd'e ? to abune mai qirma hakan yasa zansa ayimai hukunci irin wanda agobe ko ance yasake baze yiba dan haka nabada umarnin gobe dasafe afito da Abdul gaban kowa afad'i irin lefin dayayi sannan a kwaramai ruwan sanyi atubemai riga azaneshi da wannan zabgegiyar bulalar bulala 505 " Jin haka yasa Hjy Himla miqewa cikin 'bacin rai tace " gaskiya Abba idan akayimin haka toni wallahi ba'amin adalciba dama ni kam nalura antsaneni dagani har d'ana cikin masarautar nan dan haka idan har akayima Addul wannan wulaqancin to zan tattara nida d'ana mubar mugu masarautar gaba d'aya tun....... " Kafin taqarasa Sarki Zaid yatashi yasauke mata marika guda 2 cikin fusata yace " Kishiga cikin hankalin ki Himla kokin manta waye kike gayama wannan banzar maganar atunanina Koda akan kuskure Abba yayanke ma Abdul hukunci bazakiyi magana ba amma segashi akanma dede kike gayama mahaifin ki irin wannan gaskiya kisakeyin tunani " cikin 'bacin rai sosai Abba yace " barta Zaid ta isane tanunamin d'anta yafi ubanta dan haka duk inda Zaki kije amma wannan hukuncin babu fashi " duban Maher tayi cikin tsananin 'bacin rai tace " kayi nasara amma kasani wallahi senasaka kayi mugun baq'in ciki fiye danawa kasan wannan Kai d'an gold ko ? duk abinda kazartar ya zartu ko hmmm to wallahi zakusha mamaki har ita Bahijjat din kaja mata " daga haka tafita afusace Comments please _Marmyn Zarah Ce_ 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 57 to 58 Sosai ran mama yayi matu'kar 'baci d'an kam batayi tunanin Himla zata iya furta irin wannan maganganun ba sallamar taron Kaka yayi sabida yadda ranshi ya'baci sosai Iftahal tashiga mamakin hjy Himla to mai take nufi dasetasashi yayi baqin ciki fiye da wanda tayi haka taita wannan tunanin har suka Isa part d'in su bayan sun zauna tadubi Maher tace " My blood nifa maganar Hajiya tasaka hankalina tashi sabida ko kad'an banason wani abu yata'bamin kai " murmushi yayi yasake jawota jikin shi yace " haba my Sonahh 'bacin rai ne kawai babu abinda zata iya yimin kimacire wannan cikin ranki Allah shine zai cigaba da karemu akan dukkan maqiyanmu kece kike tunasar dani kullum cewa addu'a itace babban magamin mumini nakumasan tabbas hakane to mukam mun riqe addu'a duk abinda kikaga yasamemu to karkice addu'a batayi tasiriba a a qarfin qaddarar muce haka amma sanadin addu'a zakiga koma maiye yazo cikin sauqi kin my Sonahh kicire wannan cikin ranki kinji kinsan banason damuwar ki " murmushi Iftahal tayi had'ida jinjina mishi kai Washegari kamar yadda Kaka yace hakan kuwa yafaru agaban duk jama'an cikin masarautar akayima Addul wannan bulalun tun yana ihu har yagagarayi Hjy Himla kasa zama tayi agun hakama su Ammin Iftahal ma qinzuwa tayi bayan angama aka kamashi aka kaishi part d'in Mahaifiyar shi dubanshi tayi idanunta cike tab dahawaye tace " Abdul nayimaka alqawarin saka Maher cikin tananin ba'kin ciki kamar yadda yasakamu nida Kai Kuma ayau zamubar cikin masarautar Nan zamukoma gidan mu Wanda mahaifin ka yabarmana kayi haquri kaji " nishi kawai Abdul yakesaki sabida azaba babu jimawa doctor yayi sallama cikin part d'in duban shi hjy Himla tayi tace " Kai kumafa a gayyar wa ? " sosai doctor yayi mamaki amma seyace " mama ce takirani tace nazo naduba Abdul " wata irin tsawa Hjy Himla tayi wadda tasaka doctor saurin jabaya " Bana buqata kayi gaggawar fita daga wannan part d'in tun kafin nawulaqantaka " ganin haka yasa doctor saurin juyawa yafita yana jinjina irin masifar hjy Himla koda yasanar da mama sosai taji babu dad'i akan abinda hjy Himla tayi sallamar doctor tayi yayi tafiyar shi bayan fitar doctor ko 1 hour su Hjy Himla basu sakeyi ba suka fito tareda kayan sakawar su kawai se key d'in motar datasiyama Abdul da kud'in ta amma duk wani abu dayashafi nacikin masarautar ne ko Wanda Kaka yasiya Mata ko mama ko Sarki Zaid bata d'auki koda tsunkeba cikin sauri aka sanar da Sarki Zaid fitowar su tashi yayi yafito cikin mamaki dakatar da dogarawa yayi ya'isa inda take cikin mamaki yace " Haba Himla maiye haka kike shirin aykatawa ? idan kikayi hakan kenan kin nuna ke d'anki yafi karfin hukunci kenan ko ? yanzu idan kikayi hakan kinanufin Abba da mama harma damu zamuji dad'in hakan ? yafakamata kisakeyin tunani wannan badede bane " wata irin harara tasakar mishi taza tsaki takama hannun Abdul sukabar gurin suna shiga mota tatadata tajata aguje dagudu dogarawan bakin get suka bud'e mata sabida sunga babu alamar zata saurara Koda aka sanar da Kaka cewa yayi shi Kam bazaice tadawoba tunda babu wanda yayi mata lefi hukuncine anyi ko gobe yaqara se anyimai hukunci sosai kowa kam baiji dad'in abin ba amma tunda Kaka yace abarta to yazama dole surabu da ita A 'bangaran Amarya Bahijjat kuwa ko kad'an Akeey Zaffar bai saurara mataba sabida dama cikin matuqar matsuwa yake sannan ayanzu yanajin son Bahijjat sosai cikin ranshi abinda bai ta'ba tunanin zesake bama wata mace ba segashi zuciyar shi tasake amsar soyayyar wata akaro na 2 kwance Bahijjat tace saman kyakkyawan bed d'in ta sabida duk jikinta ciwo kawai yakeyi aguje baby tashigo hayewa saman bed d'in tayi tafad'a saman jikin Bahijjat tace " Momy na yau ke zakimin wanka dama nace duk ranan da Momy na tadawo to dady yadenamin wanka se Momy na Kuma Momy ko naraba idan dady yakaini Skul kekuma seki d'akkoni idan muka tashi ko Momy " murmushi Aunty Bahijjat tayi lokaci d'aya taji tsananin son yarinyar tamkar itace tahaifeta dede lokacin Akeey Zaffar yashigo dubansu yayi yasaki murmushi yace " iyye wato baby yau batani kikeyiba ko wato kinga Momy ko ? to zomuje ayi wanka karki makara " sake kwanciya tayi jikin Aunty Bahijjat tace " a a ni Momy zatayi min " murmushi yayi yaqaraso bakin bed din Zama yayi yajawo babyn zuwa jikin shi yace " naji Momy zatayi miki amma ba yauba kibar Momy tahuta batada lafiya " Kuka Baby tasaka tace " Momy kice ciwon yadawo jikina banaso kinayin rashin lafiya " sosai Aunty Bahijjat tayi mamakin wayo irin na baby hakan yasata tashi zaune cikin dabara ta sakko daga bed d'in kama hannun baby tayi tace " kinga natashi lafiya ta lau kinji muje ko " maqale qafad'a baby tayi tace " sede ki d'aukeni sabida shima Dady daukata yakeyi yakaini cikin toilet yamin wanka " murmushi Aunty Bahijjat tayi tad'auketa suka shiga toilet binsu da kallo Akeey Zaffar yayi cikin farinciki da soyayya Tun daga wannan lokacin Aunty Bahijjat take bama baby tsananin kulawa idan bakasaniba bazakace ba itace ta haifetaba itakam babyn batasan hakanba domin dama batasan Mahaifiyar tata tarasuba ta d'auka tabbas Aunty Bahijjat itace Mahaifiyar tata yadda Aunty Bahijjat kekula da baby yasa Akeey Zaffar tsananin son Aunty Bahijjat jiyakeyi kamar yabud'e cikin zuciyar shi yasakata sabida tsananin so 2 weeks su Maher sukayi suka koma USA sosai su Ammin sukaji kamar karsu tafi to amma yaya zasuyi tunda basu kammala nasu karatun ba an had'asu da wasu hadiman dan kulada Iftahal sosai haka sukabar Egypt cikeda kewar su Ammin itako hjy Himla tunda tatafi har yau babu wanda yasakejin duriyar ta Bayan wasu watatni cikin Iftahal yashigo cikin watan haihuwa dole Ammin takoma USA tazauna sabida kulada Iftahal sosai zakayi mamaki idan ka kalli irin girman cikin Iftahal Aunty Bahijjat kuwa har yanzu batada ciki izuwa yanzu baby tana yawan damunta akan tanason qani matar Yaya Ibrahim itama cikin nata yagirma itama Aunty Shukura ayanzu tana d'auke da cikin Wata hudu a bangaran Alhaji Tukur kuwa har yanzu Yana kwance cikin halin rayuwa ko muwa kashe dukiyar tashi kawai akeyi amma shiru kakeji To Alhamdulillah ala kulli halin Ina matuqar godiya agareku masoyana 😂😂😂 har naga idon 😳 besty da maman Baffa kai hajjo nifa bance book yaqareba kukuma sauran fans mai zakuce naga kun tamke fuska tokushi kurumin ku akwai saura yanzu akafara wasan 😂😂😜😜 Ayau safiyar asabar Iftahal tatashi da ciwon naquda tun tana daurewa har takasa Ammin talura da halin datake ciki shiko Maher yanajin haka yashiga cikin rud'ewa babu jira aka nufi asibiti da Iftahal cikin sauri doctors suka rufa kanta babu abinda Iftahal keyi se addu'a tun tanayi anaji har yakaiga takomayi cikin zuciyar ta sabida bakin nata yayi nauyi shiko Maher yakasa barin qofar room d'in hakama Ammin da Shanwul abu kamar wasa har dare Iftahal bata haihuba sosai hankalin Maher da Ammin yayi matuqar tashi har washe gari shiru kakeji sosai Iftahal tayi matuqar galabaita amma har kwanaki 2 kenan Iftahal taba haihuba shiga cikin room d'in Maher yayi cikin fad'a damatuqar tashin hankali yadubi doctor yace " Gaskiya zan canzama matata asibiti kwana 2 fa kenan kunbar min ita sefaman Shan wahala takeyi to banga anfanin zuwa asibitin ba " dafashi Ammin tayi cikin sanyin murya tace " kayi haquri Saraki Koda wani asibiti mukaje tofa dole se Allah yakawo haihuwar nan kaqara haquri kacigaba dayin addu'a " wasu irin hawaye masu zafi sosai suka shiga gangarowa daga cikin idanun Maher qarasawa yayi bakin bed d'in yakamo hannun Iftahal yasaka cikin nashi d'ayan hannun yad'aura saman cikinta cikin raunin murya yace " Haba kaiko wannan babyn dan Allah kafito ko Momyn taka tahuta haba my baby please dan Allah Ina roqonka kafito kabar wahalarmin da Mata dan Allah " ahankali Iftahal tace " My blood dan Allah kakiramin Abbana kace yazo yayafemin mutuwa zanyi My blood bazan iya ba Ina gab dakasawa dan Allah kakiramin shi " cikin sauri Maher yaciro wayar shi yana fad'in bazaki mutu kibarniba Sonahh in sha Allah zamu rayu tare kiran wayar yayi bugu 3 Abba yad'aga baijira Abban yafarayin magana ba yace " Abba dan Allah kataimaka kazo USA Iftahal tana asibiti kwana 2 kenan tana naquda amma har yanzu shiru tace kazo dan Allah kuma tana neman yafiyar ka nida kaina zanbiya kud'in jirginku Kai da Ummi dan Allah Abba kazo " Cikin da kakkiyar murya Abba yace " bana buqatar kud'in jirgin ka " sekuma muryar tashi tayi rauni sosai yacigaba dacewa " nine yakamata nabiya kud'in jirgi dan zuwa wajan 'yata muna hanya in sha Allah samata wayar a kunne cikin rawar hannu Maher yasama Iftahal wayar a kunne cikin sanyin murya Abba yace " kwantar da hankalin ki Iftahal in sha Allah zaki haihuwa lafiya inanan zuwa nida Ummin ku sannan Iftahal nayafe miki duniya da lahira gamunan zuwa gareki cikeda tsananin soyayya fiye da dah mijin ki Yaya gaskiya Iftahal Ina matuqar son ki 'yata " Wani irin numfashi Iftahal taja tace " Alhamdulillah " daga haka tace ga garunkunan 😳😳😳😭😭😭 Wai ashe cema Maher tayi ga wayar kanan " 😂😂😜har naga idon wasu 😂😜 wannan numfashina da Iftahal taja yasata sakin wayar tafad'i sanadin ciwon dayataso fiye da dah cikin sauri doctor Sera tayo kanta ayfa abu seyafi dah cema Maher da Ammin sukayi sufita wani irin kallo Maher yayima doctor hakan yasa dole tarabu dashi fasowar kan baby yasa Iftahal sakin salati sabida azaba cikin hukuncin Allah babyn yafito had'ida tsanyara kuka zaro ido Maher yayi yadubi babyn yadubi Iftahal saurin shafa kan Iftahal yayi yana fad'in mashi Allah amma seyaji takamo hannun shi da 'karfi kukan wani babyn yaji saurin duban doctor yayi kafin yayi magana tayimai nuni da hannu ✌🏻sake maida duban shi yayi kan Iftahal wata irin zufa yaga tawanke fuskar ta tamkar an watsa mata ruwa d'ayan hannun nashi yasaka ya tallafo fuskar ta saurin fizge kanta tayi tace " Innanillahi wa'inna ilehirraju'uuuunn Hasbunallahu wani'imalwakil Al hayyu lu qayyum " tasaki wani irin nishi sega wani babyn 😳 cikin rawar baki Maher yace " wani Kuma doctor 3 fa ke...... " Kafin yarufe baki doctor tace gama wani nan 4 kenan " Maher maisan sanda yafashe da kukaba amma yarasa kukan mai yakeyi kukan tausayin halin da Iftahal take ciki yakeyi ko kukan farincikin zuwan babys d'in shi 4 duniya jin kukan babys fiye da 1 yasa Ammin shigowa duban Iftahal dake kwance tayi tadubi Maher sannan tadubi inda jariran suke tace " gimbiya Saraki wa'incan babys d'in duka...... " kafin taqarasa Maher yace duka nawane Ammin duka yara 4 Alhamdulillah ala kulli halin tsarki yatabbata ga ubangijin halitta Allah kayimin kautar da duk duniya babu Wanda ya'isa yabani se Kai Kuma babu wanda ya'isa ya amsa se Kai Allah Ina godiya agareka marar adadi " Saurin nufar gurin jariran Ammin tayi wani sassanyan kallo tabisu dashi sannan tashiga duba jinsin su sassanyan ajiyar zuciya tasauke tace " Saraki duka 2 Allah yahad'a mana 2 maza 2 mata Alhamdulillah Allah kenan mai kauta da qari ko yanzu namutu Allah yacikamin burina d'ah d'aya yazamarmin gari Allah karayamana wa'innan yara bisa sunna kasa suzama masu tsoran Allah masoya manzon Allah masuyima addinin Allah hidima Allah kawadatasu da lafiya da farincikin rayuwa Ameen ya Allah kabama dukkan musulmi mai nema ya Allah darajar Annabinmu Muhammad S.A.W " Itako Iftahal samasama takejin su sabida ta galabaita sosai dubata doctors sukashigayi suko yara tsala kuka kawai sukeyi alamar lafiya suke wasu har sunkai hannu baki mazan kenan kunsan maza dacin tsiya tarwar suka bud'e idanunsu addu'a Ammin tashiga yimusu tana shafa musu cikin sanyin murya Iftahal tace " My blood kaje kaima kayima babys addu'a idan kagama kukan " dubanta yayi yasaki qayatatcen murmushi yace " ga Ammin can ni Ina nan senaga my Sonahh takoma normal " murmushi tayi tace " kaifa yanzu ubane suna buqatar d'aya daga cikin mu kaje kabar doctor sudubani nakoma normal kamar yadda kakeso kacema babys d'ina inayimusu maraba dazuwa sabuwar duniya Comments please 👏🏻 _Marmyn Zarah Ce_ 🥰🤝🏻👌🏻🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 59 to 60 seda Iftahal tasake kwana cikin Asibitin sannan akabasu sallama kafin wani lokaci labarin haihauwar Iftahal yabazu ko ina Umma tanaji tace ay Ina itakam se USA su Abba kuwa jigin safe sukabiyo kafin wani lokaci tuni baqi sunfara sauka su Uncle kuwa tun kafin subaro Asibitin sukaje jama'a kuwa wasuma ba'asan suba amma sunzo ganin yan 4 Iftahal labarin haihuwar Iftahal ya iske Hjy Himla zaune take amma seda tami'ke tadaji cewar Iftahal ta haifi yara 4 wata irin ajiyar zuciya tasauke tace " yara 4 hmmm lalle yau kowa Yana cikin farinciki amma bandani dasannu zansaka kowa cikin tashin hankali " duban Abdul tayi dake gefanta tace " Abdul zanje USA barkar haihuwar Iftahal " murmushi yayi yace " tayay Momy bayan ayanzu mun manta dasu Suma sun manta damu karki manta tunda mukataho babu d'aya daga cikin su wanda yazo yace muyi haquri mukoma nide aganina karkije Momy sabida idan kikaje komi zai iya faruwa mubarsu kamar yadda muka kudurta " shiru Hjy Himla tayi tace kumafa hakane da wani shiri nike qullawa to amma yanzu katunasar dani idan naje na aywatar dawani abu to tabbas za'a zargeni tunda kowa yasan akwai takun saqa tsakanina da Saraki " Jinjina Kai Abdul yayi yace " kingani kenan yauwa Momy mahaifin Lubna yacemin naturo iyayena sekiyima su Abba magana kinga kenan nakusa zama hamshaqin attajiri tunda dama sunce senayi aure zasubani dukiyata da mahaifina yabarmin Momy nankusa zan taka duk wani wanda naga dama amma abin haushina 1 har yanzu banida matsayin taka Saraki " duban shi Hjy Himla tayi tasaki ajiyar zuciya tace " hakane Sabida shi yariga yahad'a komi amma akwai wanda zamu had'a qarfi dashi wajan quntatama duk wani makusancin Saraki shine Alhaji Tukur " tsaki Abdul yayi yace " haba Momy wannan maikamada gawan tsayin watanni Yana kwance babu lafiya tayaya zamusamu abinda mukeso agun shi ? " Murmushi Hjy Himla tayi tace " Yaro kenan ay seyatashi zamuyi komi Kuma yana gaf datashi sabida ayanzu haka munfitar dashi zuwa qasar daza'a yimai ayki yatashi " murmushi Abdul yayi yace " aha lalle zuciyata takusa warkewa daga baqin cikin danike ciki " dafashi hjy Himla tayi tace " qware kuwa " Aunty Bahijjat zaune saman cushion ta d'aura baby saman cinyarta fuskarta d'auke da murmushi sanad'in jin haihauwar Iftahal jitake kamar tatashi sama taganta a USA yanzu sallama Akeey Zaffar yayi yashigo dubansu yayi yasaki murmushi yace " kaga uwa da 'yarta duk lokacin danashigo inajin farinciki marar misali musamman idan naga uwa da yarta agu d'aya Ina godiya ga Allah daya mallakamin wannan family Alhamdulillah " kafin Aunty Bahijjat tayi magana abokin Akeey Zaffar dake tsaye bakin qofar yashigo sallama yayi sannan yace " kabarni inatafaman tsayuwa kadage sefaman zuba kakeyi bakada niyyar yimin iso tonashigo Amarya kigafarceni " Murmushi Aunty Bahijjat tayi shima Akeey Zaffar haka sannan yace " yi haquri ga guri zauna kasan duk mutumin dayasamu kyakkyawan family to idan yashigo gida mantawa yakeyi dakowa my dear wannan abokinane bamujima tare sosaiba shiyasa bakisanshi ba shidin police ne mataimakin Comishinan 'yan Sanda nanan munhadune sakamakon yarinyar shi dayakawo Hospital d'ina sunan shi Kabir Kabir yaude gaka cikin gidana " murmushi Aunty Bahijjat tayi suka gaisa sannan tamiqe taje kawome abun motsa baki binta Baby tayi aguje murmushi Kabir yayi yace " Lalle baby kamar bakiga dady ba kinbi Momy " murmushi Akeey Zaffar yayi yace " hmmm inde baby ce bazata zaunaba sede idan Momyn tata tana wajan " jinjina kai Kabir yayi yace " to amma Zaffar kace ko shekara bakayi dayin aure ba ? amma gaku da 'ya wadda akintacena zatakai 5 yes ko ? " ajiyar zuciya Akeey Zaffar yayi yace " eh tabbas baby 'yatace tacikina amma Bahijjat ba'itace Mahaifiyar taba tata Mahaifiyar tadad'e darasuwa tun wajan haihuwar ta amma yanzu gashi baby tasamu wata uwar tamkar itace tahaifeta idan banine nafad'aba ko Wanda yasani babu maiganewa " " jinjina Kai Kabir yayi yace Masha Allah tabbas kayi dacen mata " dede lokacin Aunty Bahijjat takawo musu ruwa da kayan ciyeciye " tsayin lokaci Kabir Yana gidan Akeey Zaffar sannan yayi musu sallama yatafi bayan yayima baby alkairi da kud'i masu yawa bayan fitar Kabir Akeey Zaffar yadubi Aunty Bahijjat yace kushirya gobe zamutafi USA ganin yan 4 " tsalle aunty Bahijjat tayi ta rungumai shi had'ida manna mai kiss a kuncin shi Cikin masarauta kuwa kowa yace zashi hakan yasaka kaka cewa Sarki Zaid yatafi shida Umma dasu Aunty Faheemat su saje shida mama daga baya hakan kuwa akayi USA Su Abba nasauka daga jirgi akazo tarbarsu anashigowa cikin harabar gidan Abba yadubi Ummi yace " ikon Allah kenan lalle yau duk wata tantamata ansharemin ita wajan mamakin kud'in sadakin da Maher yabiya akan Iftahal wannan irin gida haka " murmushi Ummi tayi kafin tayi magana aka bud'e musu murfin mota suka fito har cikin part d'in su Iftahal akakaisu kwance Iftahal take amma cikin sauri tami'ke danufin Isa wajan su Ummi juwar dataji tad'ibaita yasata dole takoma tazauna cikin sauri Ummi taqaraso ta rungumai Iftahal hakama Abba kukan farinciki Iftahal tasaki tsayin lokaci suna ahaka sannan suka zauna kafin wani lokaci akacikasu da nau'in abinci kalakala babu jimawa Sarki Zaid da Umma dasu Aunty Faheemat suka iso suna shiga Akeey Zaffar da Aunty Bahijjat da baby su Suma suka iso kafin wani lokaci gida yacika da d'inbin jama'a kamar yadda Abba yayi alqawari Kuma yacika shine wanda yatauna dabino yabama kowane jariri sosai su Maimartaba sukayi murnar ganin Abba cike dafarin ciki agun 'yarshi bayan yagama yadubi Maher yace " kayi musu huduba " cikin jin kunya Maher yace " a a Abba nabaku dama " murmushi Abba yayi yace to Ina godiya da wannan kyauta to amma wane suna kaza'bar musu ? murmushi Maher yayi yace " mazande kasamusu Abba na da Abbee na amma matan nabaku dama dubada su 3 ne kakannin nasu ga Umma ta gakuma Ummi na sannan kuma Ammi na bansan waze ha'kura ba " Dariya kowa yasaki cikin murmushi Ummi tace a a ni nahaqura zuwa gaba nasamu tawa takwarar " dariya suka sake saki duban Sarki Zaid Abba yayi yace " to nabarmaka matan kayi musu huduba kaine kasan sunayen nasu kaga kenan kai tsaf dakai kasamu wasu matan yara shakaf " dariya akasaki bayan angama huduba Zaid Ishaq Karimat Batol duban Iftahal Sarki Zaid yayi yace to " gimbiya nasan dele zakusaka musu wani sunan na alkunya wannan kuma kece yakamata kifitar " cikin jin kunya tace " nabama su Aunty dama " Tana rufe baki " Aunty Bahijjat tace " toni zanfara fad'in nawa Irfan " murmushi kowa yayi yace Masha Allah cikin sanyin murya Aunty kurrat tace " kaga yarinya wato yau kece babba ko ? shikenan tonima naza'bi Ibban " masha Allah kowa yace se Aunty Faheemat tace " nikuma Islam " Nanma Masha Allah sukace se Aunty Sumeer tace " nikuma Iman " Masha Allah nanfa kowa yacika dafarinciki Zaid shine Irfan Ishaq Ibban Karimat Islam Batol Iman "fad'in irin shagalin da'akasha bazai yiyuba Amma kunsan ansha shi'ani Akwana atashi asarar mai rai bayan wasu shekaru Maher yakammala Skul d'in shi hakama Iftahal amma sunqi komawa Egypt shikam Maher ayanzu yashihara inde sari'ace tofa baya ta'ba fad'uwa ayanzu qasashe ake zuwa d'aukar shi tsayawa sari'a yara sunyi girma sosai se yanzu Iftahal tasamu wani cikin tofa Alhaji Tukur yawarke kuma Yana nan akan bakarshi hakama Hjy Himla Aunty Bahijjat kuwa itama se yanzu tasamu ciki ayanzu cikin nata 2 months yana matuqar wahalar da ita sosai Aunty Shukura ayanzu yaranta 2 Ummi itace babba se Junior me sunan dadyn Zayyat shikuma Yaya Ibrahim yaranshi duka mazane Sadeeq da Haidar Egy Baby an girma misalin 8 safiyar litinin tuni Akeey Zaffar yafita hospital cikin shagwa'ba baby tace " Momy gaskiya yau kece zaki kaimin abinci Skul Ina shi'awar haka " murmushi Aunty Bahijjat tayi tace " angama baby na zan kawo miki haka kuwa akayi dakanta takai mata abincin misalin 5 pm Akeey Zaffar yadawo shida abokinshi kabir suna shigowa baby tadawo rungumai Aunty Bahijjat tayi sannan Akeey Zaffar se Kabir sannan tashiga cikin bedroom d'in ta abinci Aunty Bahijjat tashiga kitchen ta d'akko Mata takaimata sannan tafito abinci takawomasu Akeey Zaffar sannan takoma bedroom d'in ta kamar 20 minutes sukaji ihun baby cikin bedroom saurin tashi sukayi sukanufi bedroom d'in itama Aunty Bahijjat cikin sauri tafito suna Isa suka tadda baby kwance saman Carpet tariqe ciki wani irin farin kumfa yana fita daga bakinta cikin sauri sukayi kanta aguje Akeey Zaffar yafito kayan kwaji yad'auka cikin sauri da rud'ewa yake dubata amma Ina kafin wani lokaci baby tace ga duniyar ku nan cikin tashin hankali Akeey Zaffar yadubi Aunty Bahijjat yace " my dear guba acikin abincin Baby daga Ina " cikin gigita Aunty Bahijjat tace " guba Kuma jinjina Mata Kai yayi yace tabbas " kuba baby taci irin kumfan bakinta ya'isa tabbatar dahaka kuka Aunty Bahijjat tasaki tace " wallahi bansan daga Ina akasamu guba ba " sosai Kabir yadubeta yace " kamaryafa Bahijjat amma kuma idan bakisaniba tayaya abinci yazama kala 2 wanda Kika bamu daban na baby Kuma daban ? " Cikin tashin hankali matuqa tace " wancan Wanda nayi da ranane shine nakaimata Skul ganin taci irinshi darana yasa senayi Mata wani " sake dubanta Kabir yayi yace dama kin safa yimata haka ? " girgiza kai tayi cikin tashin hankali cije lips d'in shi yayi yace " kenan sabida yau kin shirya wani abu shine kikayi hakan ? Cikin furgici Aunty Bahijjat tace " bangane Mai kake nufiba Kabir ?" Cikin fusata Akeey Zaffar yadubi Kabir yace wannan tambayoyin naka mesuke nufi kana nufin kace Bahijjat itace tasaka guba cikin abincin baby ? Ina Bahijjat bazata ta'ba kashe baby ba itada 'yarta " Jinjina Kai Kabir yayi sannan yace " to ayanzu Kam sekabari bincike ya tabbatar dahaka " Comments please _Marmyn Zarah Ce_ 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH 🅿 61 to 62 Abu kamar wasa d'aga waya Kabir yayi yakira ma'ay kata cikin hadda wani doctor dan tabbatar da gubar da babyn taci cikin tsananin 'bacin rai Akeey Zaffar yace " Wai kai Kabir kananufin dagaske kakeyi ne wajan tuhumar Momyn yarinyar nan ? kabarni naji da d'aya mana ganin gawar baby a kwance kad'ai ya'isheni tashin hankali wallahi nayi imanin Bahijjat bazatakashe min baby tun bayan wasu shekaru take riqe da ita dazata kashe ta datuni takasheta " dafashi Kabir yayi yace " ka kwantar da hankalin ka Zaffar nimafa banace Wai tabbas itace takashe baby ba a a zargine Kuma nasan zakaso sanin wanda yayi maka wannan d'anyen aykin dubada irin tsananin son dakakeyima baby Wanda babu alamar zakasamu wata Koda kasamu dole bazaka manta da baby ba kodan Mahaifiyar ta kasanfa ni hukuma ne Mai hakqin kwatar makowane d'an Adam haqqin shi idan bincike yanuna matarka batada lefi to babu abinda zamuyi mata amma yanzu dolene mutuhumaita gunda ayanzu bamuda wani abin zargi se ita kayi haquri zamutafi da gawar baby danyin wasu gwaje gwaje dukda kasancewar ka doctor bakaine yakamata kayi wannan binkiken ba sabida ba lalle ne kasanar damu gaskiya dubada yadda kake qoqarin hanamu aykin mu bazamu tafi da matarka ayanzuba amma idan akwai yiyiwar hakan tofa zamudawo sekaji daga gareni " Sawa Kabir yayi aka d'auki gawar baby kafin yafita Akeey Zaffar yadakatar dashi sannan yace " inaso kasani tabbas Bahijjat bazata iya kashe kowaba balle baby sannan dakake maganar babu tabbas d'in samun wata babyn to kasani ayanzu Bahijjat tana d'auke da cikin 2 months kuma wallahi idan kukayi sanad'in wannan cikin yasamu matsala asanadin wannan mugun zargin naku to wallahi senayi shari'a dakai sannan nikoma waye yakashe Baby nabarshi da Allah tunda nayi imanin ba Bahijjat bace dan haka kubani gawar 'yata ayimata sutura Allah yawadaran aboki irinka " Sosai Kabir yadubaishi yace " haba Zaffar wallahi da alkairi nake tare dakai wannan abin dakaga nayi yazama dolene ni hukumane kasan wannan yazama dole nakama duk wani mai lefi koda kuwa shid'in ubanane to wallahi senakamashi sabida nayi rantsuwa akan haka sannan bama matar kaba Koda kaine zargi yagifta takanka tofa wallahi sena bincike ka dukda kuwa kaine kahaifi baby sannan idan Kai kayafe tofa ita government bata yafeba dole tabinciko mai lefi aduk inda yake kuma tahukuntashi har gobai Kai abokina ne Bahijjat inatayaki murnar samun qanwar baby " Daga haka suka fita shida sauran jami'an da gawar babyn dasauran abincin dabata qarasa cinyewaba se alokacin Aunty Bahijjat tasaki wani irirn kuka had'ida fad'in Innanillahi wa'inna ilehirraju'uuuunn Allahumma ajirni fimusibati wakalumfi kayrun minha waqifli kairun minha " bata tayi zata fad'i Akeey Zaffar yayi saurin riqota shiko yamakasayin kukan sede wani irin zafi da zuciyar shi keyi yamarasa Yaya zaiyi Cikin tashin hankali yad'aga waya yakira Mahaifiyar shi yasanar da ita kafin yaji yanayin tashin hankalin dazata shiga yayi saurin kashe wayar cikin raunin murya yace " my dear banaso kitashi hankalin ki kinsan de halin dakike ciki kuma nayi imanin bazaki iya kashe Baby ba kisaka hakan cikin ranki nasan su momy sunanan tafe ni zan bi su Kabir " daga haka yami'ke cikin sanyin jiki Yana kaiwa bakin qofa yajuyo yasake duban Aunty Bahijjat yace " dan Allah kibar wannan kukan har abada kece Momyn baby tatafi da tsananin sonki cikin zuciyar ta tabbas wannan abun alfahari ne agareki ada Baby babu Wanda takeso sama dani amma ayanzu tafi sonki fiye dani gashi kin rasata alokacin datake cikin tsananin gata agun Momyn ta Allah sarki baby ashe bazataga qanin nataba narasa Mahaifiyar ta yauma gashi narasata my dear Koda kece Kika kashe min baby bazan hukuntakiba sabida kinyi Mata dukkan alkairi amma ina da tabbaci cikin zuciyata cewa bake bace naroqeki karkisa nasake rasa little baby dan Allah my dear dan Allah 😭😭😭 👏🏻👏🏻👏🏻 " Daga haka yafita cikin sauri yanazubba zafafan hawaye tsayin lokaci yana tsaye a parlour yakasa fita wani irin kuka yakeyi marar sauti amma dukda haka Aunty Bahijjat tanajiyo sautin shasshekar kukan nashi wani irin juwa Aunty Bahijjat taji had'ida wani irin mugun ciwon kai wayar shi tad'auka wadda yabari anan kiran wayar Ammin tayi bugu 2 tad'aga kasanin magana Aunty Bahijjat tayi sabida kuka sautin kukanta kawai Ammin keji cikin tashin hankali Ammin ke tambayarta amma takasayin magana sosai hankalin Ammin yatashi da qyar Aunty Bahijjat tace " Nashiga 3 Ammin wallahi mutuwa zanyi kizo tun kafin kirasani " daga haka tasaki wayar tafad'i jin haka yasa Ammin miqewa cikin tashin hankali tafita zuwa part d'in Sarki Zaid tsayin lokaci Akeey yana parlour Yana kuka kamar ranshi zaifita sannan yamiqe yafita cikin sanyin jiki Kiran driver yayi yace yatada mota bayan driver yatada mota Akeey Zaffar yashiga yazauna amma yakasayin magana dubanshi driver yayi cikin tausayawa yace " se ha'kuri Yalla'bai Allah yajiqan baby ina zamu ? " police Station " kawai Akeey Zaffar yace cikin dashasshiyar murya " Babu jimawa dafitar Akeey Zaffar su Momy suka shigo cikin tashin hankali suna shiga Suma su Ammin da Umma suka shigo hadda shi kanshi maimartaba kafin wani lokaci duk sunji abinda yakefaruwa sosai hankalin kowa yayi matuqar tashi sannan kowa yayima Aunty Bahijjat kyakkyawan zato amma abin mamaki banda Momy wato Mahaifiyar Akeey Zaffar cikin tashin hankali tadubi Aunty Bahijjat tace " Damani zuciya ta takasa yarda da irin kulawar dakike bama baby shidama mugu bashida Kama wato kinyi hakanne tsawon shekaru sabida wannan mugun nufin naki sabida idan kika aykata kowa yace bazaki iyaba sabida anga kinabata kulawa matuqar to Allah yafiki wato kinga tunda kikazo ke babu alamar haihuwar sede kici kiyi kashi to in Sha Allah se Allah yatoni asirin ki azzaluma Kuma kisan" dakatar da ita maimartaba yayi dafad'in " haba Hajiya wa'innan kalaman basudace dakeba dukda bakashedan d'an yau to amma akwai d'aure kai da tantama cikin wannan lamarin sannan kisani har yanzu zargine ba tabbaciba sabida haka mubari hukuma suyi aykinsu idan akagane cewa Bahijjat itace ta aykata wannan ayka ayka to tabbas ni Sarki Zaid Ina bayan gaskiya Kuma zanyi jagora wajan yanke mata hukunci idan Kuma yazama batada hannu acikin lamarin tofa bazan iya maida mata kimarkiba cikin idanunta " daga haka yadubi Ammin da Umma yace " zanje police station d'in naji Yaya ake ciki " kafin maimartaba yafita Momy tasake cewa " ay wannan lamarin yafi qarfin police Kotu kawai zamu ananne za'ayi cikakken bincike idana qwararan lawyer Wanda zai tabbatar dacewa Bahijjat itace takashe baby Wai ga abu afili akeyin wata kwana " Cikin 'bacin rai Ammin zatayi magana maimartaba yadakatar da ita yace " Kar kice komi kude kukula dahalin da Bahijjat take ciki nakuma san 'yata akwai imani dakuma yarda da qaddara kowace irice yau ga ranar karatun Saraki tazo ashe gara danabar shi yakaranci abinda yakeso kisanar dashi komi yanzu Kuma cike komi yakeyi yabaro yataho agobe shida iyalin shi dama nagaji dazaman shi a USA " Daga haka maimartaba yafita jikin sanyin jiki Comments please _Marmyn Zarah Ce_ 👌🏻🥰 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 63 to 64 Police station d'in Sarki Zaid yasaka aka kaishi sosai su Ammin suke lallashin Bahijjat ayanzu Kam kukanma takasayin shi sede shassheka kawai dasauke ajiyar zuciya kiranwayar Saraki Ammin tayi dede lokacin Saraki yanasaman shi shida Iftahal wayar kuwa tana parlour yaran suma suna parlour kowa da'irin kalar wasan dayakeyi aguje Irfan yaruga wajan d'aukar wayar shima Ibban haka d'auka Irfan yayi yajuya yanufi saman aguje bin bayanshi Ibban yayi ganin hakan yasa Suma su Islam suka bisu adede wannan lokacin Iftahal tana kwance kanta yana kan cinyar Maher yana shafa kanta cikin soyayya da kulawa shigowar yaran yasa Maher saurin duban su kafin yayi magana Irfan yace " wayar ka dad ana Kira " sake shigowa Kiran yayi dan Kiran nafarko yariga yakatse cikin sauri Maher yad'aga wayar sabida ganin Kiran Ammin jin abinda take fad'a cikin tashin hankali yasa Maher miqewa cikin mugun furgici datashin hankali salati yashiga saki hakan yasa Iftahal duban shi cikin damuwa suko yara tuni sunbar bedroom d'in tambayar shi Iftahal tashigayi tsayin lokaci sannan ya'iya cire wayar daga kunnan shi yadubeta cikin tsananin tashin hankali yace " Sonahh akwai babbar matsala gobe zamutafi Egypt muduka kishirya komi " cikin tashin hankali tace " haba my blood kasanar dani abinda yakefaruwa mana inacikin tashin hankali dan Allah " ajiyar zuciya Maher yasauke Mai nauyi cikin raunin murya yace " Aunty Bahijjat ake tuhuma da lefin kisan Kai " zaro ido Iftahal tayi cikin matuqar rud'ewa cigaba dasanar da'ita komi yayi sosai Iftahal taji tashin hankali cikin mutuwar jiki Maher yafita zuwa yimusu Shirin tafiyar cikin sanyin jiki Iftahal tashiga had'a musu kaya Egypt Duk wani bincike da doctor yakamata yayi duk yayi lokacin da Akeey Zaffar ya'isa zuwa police station d'in doctor baizoba sebayan zuwan Sarki Zaid sannan doctor yadawo tare da jagorancin wasu police 2 agaban Sarki Zaid da Akeey Zaffar da Kabir dakuma sauran wasu police bayan doctor yazauna yafara jawabi kamar haka _Tabbas Baby gubace taci amma kuma gubar wata irin gubace mai d'aukar lokaci kafin tayi illah zata iya d'aukar kamar kimanin 2 hours zuwa 3 hours sannan tayi illa idan kuma tatashi lokaci d'aya take kashe mutun wannan shine gaskiyar lamarin " jinjina Kai Kabir yayi yadubi Akeey Zaffar yace " kamar wane time ne ake kaima baby abinci Skul ? " Cikin dakushewar murya yace " wajan kamar 2 pm " jinjina Kai Kabir yayi sannan yasake cewa to kamar qarfe nawa take dawowa ? " 5 sabida hadda Islam take tsayawa sutashi 2 boko sushiga Islam 2:30 30 minutes shine lokacin dazasusamu bayan yin sallah suci abinci sannan sushiga " jinjina Kai Kabir yayi yad'anyi shiru sannan yace " awannin da doctor yafad'a sunyi dede da lokacin da Bahijjat takaima baby abinci Skul har zuwa lokacin da baby tadawo kunga 3 hours kenan kunga kenan har yanzu Bahijjat tanacikin zargi amma zamuyi bincike sosai cikin Skul d'in dan tabbatar da gaskiya idan baby taci wani abu adede wannan lokacin kafin taci abincin da Bahijjat takai Mata ko bayan taci tozamu gani zaku iya tafiya zuwa zuwa gobai zakuji daga garemu kafin wannan lokacin gawar baby zatacigaba dazama a hospital sabida qila wani binciken zai iya tasowa_ " Miqewa Akeey Zaffar yayi cikin 'bacin rai yace " bazai ta'ba yiwuwa ba kubani gawar 'yata ayimata sutura haba wannan wane irin abune ? " dafashi Sarki Zaid yayi cikin tausayawa yace " kayi haquri Zaffar kamar hukuma suyi aykin su karungumi wannan qaddarar " daga haka yadubi ACP Kabir yace " Allah yasa muji alkairi " kafin sufita mahaifin Zaffar da qanin shi suka shigo cikin police station d'in cikin tashin hankali bayani ACP Kabir yayi musu dole Suma sukabar police station d'in zuwa gidan Zaffar a wannan daran ko runtse ido Bahijjat takasa balle tayi wani bacci idanun nata sunyi jawur dun kumbura sabida kuka Ammin ce taketa tausarta itako Momy tuni har tasanar ma lawyer nata yakuma taho bayan yaji bayanan nata sannan yanufi police station dan zantawa da Acp Kabir Washegari Su ACP Kabir sunje Skul d'in su baby dan tabbatar da gaskiyar abinda baby taci a jiya sun kuma samu duk wani bayane dasukeso daga nan suka nufo gidan Akeey Zaffar suna shiga ACP Kabir yayi sallama bakin babban parlour gidan wanda d'inbin jama'a suke cike daga 'yan uwan Akeey Zaffar zuwa na Aunty Bahijjat su Saraki kuwa suna hanya basu isoba duban kowa ACP Kabir yayi sannan yace " Mun aywatar da cikakken bincike kuma munsamu tabbacin cewa baby babu wani abunda taci sede abincin da Bahijjat takai Mata kuma an tabbatar mana cewa baby batacin komi idan taje Skul har se ankawo Mata abinci daga gida dan haka Bahijjat mun kamaki da zargin lefin kisan kai zamutafi da ke mutsareki kisanar damu gaskiyar tayaya kika zuba guba cikin abincin baby Kuma maiye dalilin ki nayin haka zaki iya d'aukar lawyer wanda zai kareki a kotu sabida zamu miqaki kotu dan itace zata yanke miki hukunci dede da abinda Kika aykata " ACP Kabir yana qarasa fad'ar hakan Aunty Bahijjat tasumai cikin sauri akayi kanta amatu'kar furgice Akeey Zaffar yayi kanta yanafad'in bari akaita asibiti " wata irin tsawa Momy tadaka mishi " karka sake kata'bata Kai wane irin Sha Sha Sha ne yarinya takashe maka 'yarka qwaya d'aya tilo sannan dan tafad'i kake wani rud'ewa to babu inda zaka k........ " " Yakoma Zama dole akaita asibiti dan duba lafiyar ta karki manta zargi ne har yanzu babu tabbaci to kibar kotu tayi nata aykin " cewar Maher daya shigo yanzu daga haka yajuya yadubi ACP Kabir " kafin Maher yayi magana ACP Kabir yace " Barka dawar haka Barrister Maher yau she kashigo qasar ? " fuska tamke Maher yace " yanzu babu jimawa kun kai wannan kes d'in gaban kotu ne ? " Girgiza kai ACP Kabir yayi sannan yace " zuwa anjima zamu miqashi sabida mun riga duk mungama namu bincikenan semu saurari kotu kuma amma duk wasu alamu suna tabbatar da cewa Bahijjat mai lefice " Rumtse ido Maher yayi cikin jin zafin zuciya yace " babu tabbaci har yanzu zargine nine lawyer mai kareta a kotu inaso abani belin ta har zuwa lokacin shiga kotu sabida cikin jikinta idan tashiga cikin tashin hankali sosai komi zai'iya faruwa zamu kaita asibiti yanzu idan tafarka zaku iya cigaba dayimata tambayoyin dakuke buqata " daga haka Maher yajuya shida kanshi yad'auki Aunty Bahijjat Iftahal dake bayanshi kuka kawai takeyi Ammin da Umma ma haka Comments please _Marmyn Zarah Ce_ 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 65 to 66 Angama duk wani Shirin shiga kotu Aunty Bahijjat kuwa har yanzu tana asibiti sabida jikin ta babu qarfi sosai ga matsanancin bugun zuciya datake fama dashi yau takama safiyar litinin kuma ayau ne za'a shiga kotu misalin 10 adede wannan lokacin Aunty Bahijjat Maher yad'akkota daga asibiti zuwa gida cikin parlour Ammin suka shiga zaunar da ita yayi sannan yafuskanceta sosai yace " Aunty Bahijjat kinga yau zamu shiga kotu amatsayina name kareki wato lawyer ki inaso kinatsu Kuma kiyi tunani sosai kisanar dani wane abune baby tafiso wanda kullum setacishi sannan kisakeyin tunani lokacin da kikeyin abincin da zakikai ma baby babu Wanda yashigo cikin gidan ki sannan lokacin da kika kaima baby abincin tare dasuwa take " shiru Aunty Bahijjat tayi nawani lokaci sannan tace " Abinda baby take matuqar so Wanda kullum setasha shi shine yoghurt dadyn ta yake siya mata su dayawa amma a wannan ranar babu dan har kuka taso yimana dataga babu haquri dadyn ta yashiga bata adede wannan lokacin ne Ayna tashigo itad'in 'yar qanwar Mahaifiyar shi ce dah itace akaso ya aura amma seyaqi ya aure ni itace ta tacigaba da lallashin baby sannan taduqa tanayimata magana qasa qasa wadda mu Kam bamusan maitace mataba dariya mukaga baby tayi alokacin ne Kuma baby take cemin yau nice zan kai Mata abinci a Skul nayi mamaki sosai sabida tunda nafarayin rashin lafiya konace zanje kaimata abinci setace a a bataso Momyn ta tasha wahala amma a ranar seta nemi hakan bayan dadyn ta yatafi kaita muka zauna tareda Ayna a parlour munayin hira cikin mutunci abinda banta'ba samuba wajan Ayna kullum cikin masifa takeyimin idan har tazo cikin gidan harara kuwa ba'ayin magana har zuwa lokacin da nashiga kitchen danyima baby abinci ko kad'an ayna batasamin hannuba har nagama nashiga wanka kafin nafito Ayna tashigo cikin bedroom d'ina tacemin ita zata tafi sabida ankirata yanzu tanada baqo " Kasancewar inacikin toilet babu halin yimata magana koda nafito tuni tafita nagama shiryawa natafi kaima baby abinci alokacin ne tacemin Momy yanzu Aunty Ayna tatafi kuma kafin taqarasa akashiga kad'a musu qaraurawar shiga masallaci hakanne yasaka bataqarasa min zancen ba nadawo gida Saraki iya abinda nasani kenan wallahi banice nakashe baby ba bansaka komiba cikin abincin ta Ina matuqar son baby kamar rai na Saraki kataimakeni banason duniya tazargeni akan kisan baby Saraki katabbatar ma duniya ni Mai qaunar baby ce bazan iya kashe taba karka bari kowa yad'auki son danikeyima baby amatsayin yaudara Dan Allah Saraki kaji " Taqarashe fad'ar hakan cikin tsananin kuka dubanta Maher yayi sosai yace " karki damu tun yanzu nagane inda wannan kullin yadosa Kuma nayi imanin bakece kika kashe baby ba Kuma iname tabbatar miki cewa wannan shari'ar cikin sauri zamugamata tashi kici abinci sannan kidaure karkiyi kuka a cikin kotu sannan karki sake kiyi rantsuwa ko kice wallahi kaza ko kin rantse da Allah bakebace a a sannan karki sake kicanza magana duk irin tambayoyin da Barrister Jamil zaiyi Miki kibashi amsa Kai tsaye Kar kiyi inda inda ko kwana kinji namiki alqawarin babu Mai tsareki kinji kiyi sauri kigama ni zanje gidan Akeey Zaffar yanzu akwai wani abunda nikeson tabbatar wa " Daga haka Maher yafita kalaman Maher yasaka Aunty Bahijjat jin karfin zuciya tashi tayi tayi abinda Maher yace misalin 9:40 suka Isa kotu kaf zuri'ar Sarki Zaid sun iso cikin kotu hadda mama amman banda Kaka shikam yanacan yanayimusu addu'a cikin murmushi barrister Jamil yanufi gurin Maher sallama yayi mishi ya amsa sannan yadubeshi yace " Barrister Maher barka dazuwa wannan kotu nadad'e Ina matuqar son Allah yahad'a ni dakai cikin shari'a 1 nakashe maka wannan qwarin gyuwar taka a wannan shari'ar ne zansaka mahaifin ka da Mahaifiyar ka da duk wani d'an uwa naka suyi tur dazaman ka lawyer karka manta kaifa ada kata'bayin ciwon hauka " Cikin matuqar fusata Maher yadube shi amma seyayi saurin tausar zuciyar shi murmushi yayi yace " Barrister Jamil kenan lalle kuwa zanshiga cikin wannan shari'ar cikin rashin hankalin yadda babu uban daya'isa ya'iya dakatar dani yazama dole kowane barrister yaji tsorana cikin qasata dama banta'ba tsayawa shari'a cikin qasar nan ba yazama dole najijjiga kowa tun azaman farko barrister Jamil kasani wadda zan tsayawa shari'a ayau itad'in rayuwata ce Kuma Ina matuqar son Rayiwata kaga kenan zan jajurce wajan kwatar rayuwata sannan abu nagama nikam banta'ba tsayawa shari'a mai matuqar sauqi irin wannan ba ganinta nikeyi tamkar wasan yara Allah yabamu sa'a Barrister Jamil mushiga kotu ko time yayi " Daga haka Maher yajuya yashiga kotu kotu tayi tsit alqalin shari'a yashigo kowa yamiqe bayan yazauna kowa yazauna akayi tsit Aunty Bahijjat tana tsaye wajan tsayuwar masu lefi duban Maher tayi shima kallonta yayi yasaki murmushi hakan yasa Aunty Bahijjat tasakejin natsuwa cikin zuciyar ta miqama Alqali kud'in bayanan shari'ar akayi kamar haka " yau 10 gawatan February misalin 10:00 am za'afara sauraran shiri'a a tsakanin ACP Kabir da Gimbiya Bahijjat Zaid abisa zargin ta da kashe Baby wato Yar mijinta wadda take hannun ta matsayin 'yah Allah ya bayyana gaskiya " Daga haka yamiqa ma Alqalin ta'kardun sannan yazauna dubawa Alqali yayi sannan yad'ago kanshi yace " kotu tanason kowaye lawyer yagabatar da kanshi " Barrister Jamil yafara miqewa sabida sune wa'inda suka shigar da qarara yace " sunana Barrister Jamil lawyer government nine lawyer mai jagorantar masu qara " yakoma yazauna sannan Maher yami'ke gaisuwa yakai sannan yace " Sunana Barrister Maher Zaid nine lawyer maikare wadda ake tuhuma " jinjina kai Alqali yayi cikin zuciyar shi yace nagode ma Allah dakadawo qasarka Barrister Maher muna matuqar son irin ku cikin qasar nan bayan wasu 'yan rubuce rubuce barrister Jamil yamiqe yace Ina son nayima Gimbiya Bahijjat wasu tambayoyi idan kotu tabani dama " kotu tabaka dama " cewar Alqali fitowa Barrister Jamil yayi ya'isa gurin Bahijjat yadubaita sosai abinda yabashi mamaki seyaganta cikin dakewa murmushi yayi yace " Gimbiya Bahijjat zanso naji shin a wannan ranar waye yadafa abincin da baby taci daga abincin safe har zuwa nadare ? " Cikin qarfin gyuwa tace " nice " jinjina Kai yayi sannan yasake cewa " anbamu cikakkiyar sheda akan cewa bakaice kike kaimata abinci zuwa Skul ba amma wannan ranar sekikaje da kanki kika kaimata kenan a wannan ranar kikayi niyyar kasheta kuma kikayi nasara " Objection yamai sari'a yakamata Barrister Jamil yacanza salon tabbayoyin shi yadena jinginama gimbiya Bahijjat lefin kisan kai tsaye har yanzu zargine babu tabbaci nagode yamai sari'a " duban Barrister Jamil Alqali yayi yace " qorafi yakar'bu barrister Jamil akiyaye " nagode mai Sari'a gimbiya Bahijjat zaki iya sanar dani shekarun ki nawa a gidan Zaffar wato mijin ki mahaifin baby kenan ? " 6 yrs kenan " amma duk tsayin lokaci baki kota'ba samun cikiba se ayanzu dakike d'auke da cikin 2 months ko ? " Eh hakane " jinjina Kai Barrister Jamil yayi sannan yace " Yamai girma mai Sari'a inaso wannan kotu Mai adalci tayi duba da wannan lamarin sosai tsayin 6 yrs gimbiya Bahijjat bata ta'ba yin Koda 'bari bane see wannan lokacin tasamu cikin ganin haka yasata kashe baby sabida yazama yaranta ne kawai zasu iya mallakar dukiyar Zaffar sannan a wannan ranar ita tayi abincin da baby taci Kuma da kanta takai Mata zuwa Skul sannan cikakken doctor yayi bincike sosai yatabbatar mana cewa baby gubace taci kuma gubar zata iya d'aukar kimanin 2 hours ko 3 hours kafin takashe mutun misalin 2 Gimbiya Bahijjat takaima baby abinci Skul sannan baby tadawo gida misalin 5 tana dawowa tace ga garunkunan lissafin da doctor yayi mata yayi dede da awannin da Gimbiya Bahijjat takaima baby abinci 2 zuwa 5 3 hours kenan sannan munyi bincike cikin Skul d'in su kaf an tabbatar mana cewa baby batacin abincin kowa Kuma bata amsar wani abu taci haka halinta yake akwai tabbacin babu abinda taci a wannan ranar se abincin gidansu wanda gimbiya Bahijjat tadafa da wannan qwararan hujjojin nike roqon wannan kotu mai daraja data gaggauta yankema gimbiya Bahijjat hukunci tunda shedu sunfito fili cewa itace tayi wannan kisan ga takardar gwajin doctor " miqawa yayi akabama Alqali " amsa yayi yaduba sannan yayi rubutu yad'ago yace " kotu tana buqatar Barrister Maher yafito yagabatar danashi hujjojin " tashi Barrister Maher yayi yace " Nagode yamai sari'a gaban Gimbiya Bahijjat yanufa yatsaya sannan yadubeta sosai yace " gimbiya Bahijjat Zaid inaso kiyima kotu cikakken bayani akan irin yadda kika d'auki baby cikin zuciyar ki ? " cikin sanyin murya tafara dacewa " " Ina matuqar son baby inajinta tamkar nice nahaifeta dukda bansamu haihauwa ba amma banji damuwaba sabida inatare da baby kosau 1 banta'ba jin a raina cewa akwai banbanci akan abinda zan haifa da baby ba Ina tsananin son baby " Jinjina Kai Barrister Maher yayi sannan yace " Masha Allah gimbiya Bahijjat a ranar dakika yima baby wannan abincin shin akwai wanda yatayaki ko Kuma akwai Wanda yashigo gidan a ranar ? " " Babu wanda yatayani amma Ayna tazo gidan a wannan ranar har bayan nagama ma baby abinci nashiga wanka tananan amma kafin nafito tacemin tatafi " Jinjina Kai Barrister Maher yayi sannan yajuya yadubi Alqali yace " yamai girma mai Sari'a inaso kotu tabani damar nayima ACP Kabir wasu tambayoyi " kotu tabaka dama ACP Kabir yafito kotu tanason ganin shi " tashi ACP Kabir yayi yafito bayan yatsaya Barrister Maher yadubeshi yace " ACP Kabir kafin faruwar wannan lamarin yaya dangantakarku take kaida Zaffar ? " Kai tsaye ACP Kabir yace " abokinane Kuma amini sabida nabashi dukkan wata yardata shima Kuma haka inazuwa gidan shi shima yanazuwa nawa a ranar da baby tarasuma Ina gidan " jinjina Kai Barrister Maher yayi sannan yace " Kenan zaka iya fahimtar yaya Gimbiya Bahijjat tad'auki baby ? " " Qware kuwa sabida naji matuqar mamaki danaji cewa ba gimbiya Bahijjat bace ta haifi baby sabida irin tsaquwar dake tsakanin su irin ta 'yah da uwa ne har baby tarasu batasan ba gimbiya Bahijjat bace ta haifeta baby tafison Gimbiya Bahijjat sosai akan dadyn ta na tabbatar dahakan sabida agaban idona da kunnuwana nashajin tana fad'in haka kuma tana aykata wasu abubuwan masu Kama dahakan " Murmushi barrister Maher yayi yace " to ranar da abin yafaru tunda kana gidan a wannan lokacin wane irin hali kaga gimbiya Bahijjat tashiga Kuma Yaya kad'auki lamarin ? " Ajiyar zuciya ACP Kabir yasauke sannan yace " gaskiya tashiga cikin tananin tashin hankali Wanda yasata zubda hawaye masu yawa sannan gaskiya ni kaina nayi mamakin hakan kuma nashiga wata tantama amma kasancewar babu wata alama datake nuna ba itace tasaka gubar ba yasa dole tanacikin zargi" murmushi Barrister Maher yasakeyi sannan yace kenan kana tantamar cewa gimbiya Bahijjat ba itace ta kashe baby ba ? " Eh kusan haka shiyasa muka kawo lamarin gaban kotu dan fiddo Mai lefi " " Juyowa barrister Maher yayi yace yamai sari'a idan kotu tabani dama inason yima Zaffar wasu tambayoyi wato mahaifin baby " duban Barrister Jamil Alqali yayi yace " barrister Jamil ko kanada tambayoyin dazakayima ACP Kabir ? " Miqewa barrister Jamil yayi yace " babu yamai shari'a " ACP Kabir zaka iya komawa kazauna kotu tana buqatar ganin mahaifin baby " tasowa Akeey Zaffar yayi yazo yatsaya duban shi barrister Maher yayi yace " Zaffar kaji duk bayanin gimbiya Bahijjat dana ACP Kabir shin gaskiya ne ko akasin hakan ? " share hawayen fuskar shi Akeey Zaffar yayi yace " tabbas gaskiya ne Kuma Ni banyarda cewa uwa zata iya kashe 'yar taba idan baby batada lafiya kwana kuka gimbiya Bahijjat takeyi Bata ta'ba samun natsuwa se taga tasamu lafiya sannan take samun natsuwa gaskiya bazata iya kashe baby ba sabida tana matuqar kaunar ta tamkar itace Mahaifiyar ta " jinjina Kai yayi sannan yasake duban Alqali yace " yamai sari'a idan kotu tabani dama inason akiramin Ayna dan yimata wasu tambayoyi " Gyara gilashin shi yayi sannan yace " barrister Jamil kanada tambayoyin dazakayima Zaffar ? " Akwai yamai sari'a " to kotu tana sauraranka " Zaffar tayaya kasan cewa gaskiya ne gimbiya Bahijjat tanason baby sosai kasanfa babu wanda yasan abinda ke zuciyar duk wani d'an Adam se Allah kasani ko iya fatan bakinta akwai son yake baikai zuciya ba sannan maiyasa kace bazata iya kashe baby ba ? " Cikin takaici Akeey Zaffar yace tsayin 6 yrs yaci nagane wane irin so Bahijjat takema baby sannan sotari idan nafita nakan tsaya nad'inga sauraran irin hirarsu sannan kasan yaro shi Babu ruwan shi Kai tsaye yake fad'in abinda yake cikin zuciyar shi idan danni Bahijjat take nunama baby so to ay Ina tafiya nabarsu idan nason gaskiya bane idan bana wajan zatayima baby duk abinda taga dama ko sau 1 baby Bata ta'ba cemin Bahijjat tayimata wani abu nacutarwaba sannan baby kullum tanacikin walwala da farinciki wannan yasa na tabbatar dacewa soyayyar gaskiya Bahijjat takeyima baby sannan idan baby tana rashin lafiya Bahijjat tana zubda hawaye Kuma tarasa natsuwarta Wanda yakasance Yana zubda hawaye Kuma yarud'e akan wani idan bashida lafiya kenan Yaya zai kasance idan yamutu balle ace shine zai iya kasheshi wannan bazai yiwuba " Ajiyar zuciya barrister Jamil yasauke yace " nagode yamai sari'a iya tambayoyin dazanyima Zaffar kenan " daga haka yakoma yazauna tsayin lokaci Alqali yanayin rubutu sannan yace kotu tana buqatar ganin Ayna Habib agabanta " cikin sanyin jiki Ayna tafito ta tsaya dubanta Barrister Maher yayi cikin tamke fuska sannan yasaka hannu cikin aljihun wandanshi yaciro robar yoghurt dasaura aciki yace " Kafin nace komi ga sauran yoghurt din dakikabama baby kafin 5 minutes tak dazuwan gimbiya Bahijjat Skul d'in bansan maiyasa kika yarda sauran ba bankumasan maiyasa baki Bata shi dukaba kila kema kinason shane to amma bansan ko fasa Sha kikayiba Kika jefar amma yanzu kifara riqe abinki tambayoyin dazan miki shine zai bamakowa amsar wa'innan abubuwan " " Objection yamai sari'a " barrister Jamil qorafi bai karbuba Barrister Maher cigaba " wani irin murmushi Maher yasakar ma barrister Jamil Comments please _Marmyn Zarah Ce_ 👌🏻🤝🏻🥰 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM Ina masoyana ha'ki'ka iname baku ha'kuri akan abinda zakuji yanzu ada banida niyyar yin hakan yanzuma wani daliline yasa hakan Allah yasa zakufahimceni wannan book d'in nakud'i ne 200 kacal nasan nafi karfinta agareku ko kyauta zakuiya bani ZAKUTURO NAIRA 'DARI BIYU KACAL TA ACCOUNT NUMBER NAN FIDDAUSI ISHAQ 0005556335 JAIZ BANK IDAN AN TURA A YIMIN SCREENSHOT DIN TRANSACTION DIN KO KUMA KATIN 'DARI BIYU NA MTN WHATSAPP NUMBER NA 08135419440 akwai saban group wanda zansaka duk wanda yabiya in sha Allah typing kullum amma banda ranar Friday DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 67 to 68 Mai da duban shi Maher yayi sosai yace " Ayna ada bakay shiri da Gimbiya Bahijjat sabida tayi miki kutse ma'ana ta auri wanda kike mutuwar so ki aura amma segashi kwatsam kinje gidan cikin sakin fuska harma Kika taya gimbiya Bahijjat Hira wanine yayi miki nasiha Kika gane abinda kikeyi badede bane ko Kuma wani kud'irin nakine yakaiki ? " " Ihh ihhh dama dama kawai de naga hakan baidace bane tunda tsayin shekaru bashida niyyar auran nawa shine nahaqura " Jinjina Kai Barrister Maher yayi yace " nafaminta to maiyasa kikacema baby tacema Momyn ta wato gimbiya Bahijjat takai mata abinci a ranar ? " Zaro ido Ayna tayi tajuya tadubi Barrister Jamil rumtse ido yayi cikin matuqar razana dajin tambayar da Maher yayi dan Kam batayi tunanin wani yaji wannan FURUCIN ba hakane Ayna babu wanda yaji akwai de tsabar qwarewar aykine irin na Maher tunda kinyima baby magana a qasaqasa shine yake kyautata zaton hakan Kika fad'a to amma marar gaskiya ko cikin ruwa gumi yakeyi bari muji wace amsa Ayna zatabama Barrister Maher cikin rud'ewa darawar baki tace " Am hakanan kawai nace haka " kenan babu wani dalili ? " d'aga mishi Kai tayi alamar eh murmushi Barrister Maher yasake saki sannan yace " to bayan gimbiya Bahijjat tagama ma baby abinci tashiga wanka maiye yakaiki cikin kitchen d'in ? ko gubar kikaje zubawa shiyasa Kika bar gidan bakijira fitowar gimbiya Bahijjat daga toilet ba ? " Objection yamai sari'a yakamata Barrister Maher yadena jinginama Ayna lefin dabata aykataba " Barrister Jamil qorafi bai karbuba duk tambayoyin da Barrister Maher yakeyi akan hanya suke cigaba Barrister Maher " cigama Barrister Maher yayi " kotu tana sauraranki " wata irin zufa tafara karyo mata cikin sanyin jiki tace " Eh nashiga kitchen amma ruwa kawai nasha Kuma dalilin dayasa natafi inada wani uzuri ne na gaggawa " " Idan nacinka dede uzurin zuwa Skul kaima baby wannan yoghurt din ne ko ? " Girgiza kai tayi tace " a a ni banje Skul d'in su baby ba " kin tabbata ? " Jinjina Kai tayi sake tamke fuska Maher yayi sosai sannan yajuya yace " Yamai sari'a Ayna ta tabbatar ma kotu cewa ita bataje Skul d'in su baby ba a wannan ranar to nikuma inada qwaqqwarar hujjar dazata tabbatar makowa cewa taje Skul d'in wani bawan Allah Wanda yabuqaci da a boye sunan shi sabida kudin fuskantar barazana yad'auki video Ayna alokacin dataje cikin Skul d'in sabida yadda yaga yanayin ta yasa yaji bai yarda da itaba video yana cikin wayata ayanzu haka zan miqomaka yamai sari'a a kunna makowa yagani miqawa yayi akabama Alqali hayaniya kotu tad'auka tsawatar wa Alqali yayi sannan kowa yayi shiru aka kawo abu aka kunna tun lokacin da Ayna tafito daga mota har zuwa lokacin da tabama baby yoghurt da hannunta bayan tarage tajuyo dashi tana sakin murmushi bayan tafito daga cikin Skul d'in tajefar da sauran yoghurt din tashiga mota tajata aguje " hayaniya kotu tad'auka sosai itako Ayna sosai tarikice Aunty Bahijjat kuwa kuka tasake saki da qyar Alqali yasamu akayi shiru sannan Barrister Maher yasake maida duban shi kan Ayna yace " Kince bakije Skul d'in ba sekuma gaki kowa ya tabbatar da kinje yanzu kotu tanason sanin a Ina kikasaka gubar cikin abincin ko cikin yoghurt d'in ? " Cikin kuka Ayna tace nifa wallahi bansan komiba itace tace nasiyamata yoghurt shine nasiya nakai mata " ok hakane ? " yanzu idan har kin tabbatar babu komi cikin wannan yoghurt d'in to kishanye sauran gashi nan " ayni banashan yoghurt idan nasha amai yake sakani " ayko yazama dole Kisha dan tabbatar da babu guba acikin shi " Objection yamai sari'a " tace batashan yoghurt yana qoqarin tursasata akan doke tasha " Barrister Jamil qorafi bai kar'buba yazama dole Ayna nasha wannan yoghurt d'in kotafadin gaskiya " cikin sanyayyar gyuwa Barrister Jamil yakoma yazauna kuka Ayna tasaki tace " Bazan iya Shan wannan yoghurt d'in ba " dubanta Barrister Maher yayi sosai yace " to sabida mai ? " sake fashewa dakuka tayi tace " sabida idan nasha mutuwa zanyi " sabida mai ? " Sabida akwai guba acikin shi amma Allah nima bansan waye yabayarba nide ankirani da boyayyar number akabani aykin sabida inajin haushin Gimbiya Bahijjat yasa na amsa amma wallahi ni bansan baby zata iya mutuwa ba idan tasha " kina nufin bakison ko wayeba sabida mugun Sha Shanci da hauka irin naki to yanzu gashi komawaye yatsomaki ciki " yamai sari'a Ina roqon wannan kotu mai alfarma data wanke gimbiya Bahijjat agaban kowa tunda ayanzu kotu ta tabbatar batada lefi sannan Ina roqon abada umarnin bamu gawar baby danyi mata sutura sannan a qarshe inaso kotu tad'age wannan shari'ar zuwa wani lokaci yadda zamu binciko duk wani mai hannu cikin wannan kisan nagode yamai sari'a " D'aga haka Barrister Maher yakoma yazauna bayan 'yan rubuce rubuce Alqali yace " Bisaga qwararan hujjoji da kotu tasaurara ta tabbatar cewa gimbiya Bahijjat batada lefi dan haka kotu ta wanketa sannan tana bata haquri akan sakata cikin damuwa da akayi sannan Kuma kotu tanama gimbiya Bahijjat gaisuwar rashin 'yarta Nuratu Zaffar wato baby Allah yayi mata rahama sannan kotu zatatsare Ayna har zuwa lokacin da za'a tabbatar cewa dagaske sata akayi sannan kotu tana umartar ACP Kabir da yayi jagora abada gawar baby ayimata sutura sannan ayi qwaqqwarar bincike agano gaskiyar abinda Ayna tafad'a azama nagama wannan kotu tad'age wannan shari'ar zuwa 13 ga wannan watan 13 February kooooooootuuuuuuuu " Aguje gimbiya Bahijjat tarugo ta rungumai Maher wani irin kuka take saki Wanda batasan wane iri bane Kama hannun ta yayi suka fita Ammin da Umma Sarki Zaid da su Aunty suka nufi Maher taruwa sukayi suka d'agashi sama suna murna adede lokacin Zaffar ya iso kama hannun Gimbiya Bahijjat yayi yace " Nagode ma Allah dama niyi imanin bazaki iya kashe baby ba muje gida " janye hannun ta gimbiya Bahijjat tayi tace " bazan koma gidan kaba Zaffar sabida abu 2 na farko nasake tabbatarwa Mahaifiyar ka bata sona sannan bazan iya cigaba dazama a cikin gidan kaba bana ganin baby hakan babban tashin hankali ne agareni " taqarashe fad'ar hakan cikin tsananin kuka Comments please _Marmyn Zarah Ce_ 👌🏻🤝🏻🥰 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 69 to 70 Cikin tashin hankali matuqa Akeey Zaffar yace haba " my world karkimin haka kimanta dabatun Momy ay yanzu kowa yagane gaskiya Kuma kowa ya tabbatar bakida lefi idan kikamin haka toni Yaya zanyi Babu baby Kuma baki wane irin tashin hankali kikeso nashiga ? " Kafin tayi magana Barrister Maher yadafa bayanta cikin qayatatcen murmushi shi yace " haba Aunty na karkiyi haka kibi mijinki Kuma inaso daga yau kininka farincikin dakike bashi kihad'a hadda na baby kibashi duka kimanta da zancen Momy kibarta da abinda dazai dameta sabida na tabbatar ayanzu taji nauyin abundatayi miki to kibarta da wannan kuje gida muma zamutaho wajan jana'idar kuyi haquri inasakeyin gaisuwa agareku Allah yajiqan baby kuma in Sha Allah namuku alqawarin Sena gano duk Wanda yakeda saka hannu cikin wannan kisan azaman kotu nagaba Kuma in sha Allah wannan zaman shine naqarshe " Daga haka Maher yajuya yashiga mota duban Akeey Zaffar Gimbiya Bahijjat tayi idanunta cike tab dahawaye tace " kayi haquri nakasa manta munanan maganganun Momy ne shiyasa nace haka har abada daniiiiii da kaiiiiii da'imannnnn da'imannnnn " cikin rawar murya tafad'i hakan rungumai ta yayi hawaye suna gangarowa daga cikin dananun shi dede lokacin ACP Kabir ya'iso gurinsu Sallama yayi musu Akeey Zaffar ya amsa cikin tausayawa yace " Ina fatan babu wanda yamin muguwar fassara idan dabanyi hakaba tayaya za'agano wanda yakashe mana baby har ahukuntashi ? Bahijjat banyi hakan da niyyar cutar dakeba tabbas nima zuciya ta takasa yarda to amma a wannan lokacin dole kece abin zargi gaskiya kinyi sa'a Barrister Maher yayi tako Ina cikin lokaci kad'an zama 1 a kotu har yagano wani qulli abinda mu muka kasa gashi har anwankeki dan Allah karkibar shi yakoma USA muna buqatar irin shi cikin qasarmu Zaffar Ina fatan bakayimin muguwar fassara ba fatan abotarmu tana nan " Dafa kafadar shi Zaffar yayi yace " maiyasa zan qullaceka bayan kaine kayi jagora wajan gano Wanda yakashe min baby na dabaka d'aka lamarin ba nikam alokacin bazan sanar makowaba zan rufe abin sabida inajin tsoran Kar narasa matata sannan Kai zargi kayi itako Momy na Kai tsaye tace itace tayi kisan kenan itama senabarta a a Kabir muna tare har abada godiyama yakama ta nayimaka " duban Gimbiya Bahijjat yayi yace " amma kamar gimbiya taka tanajin haushina karki manta nifa hukumane haqqine akaina na binciki duk wani mai lefi afuwan gimbiya Bahijjat " jinjina Kai tayi tace " haba yawuce amma daba'a gano wannan gaskiyar ba shikenan kayi jagora wajan kasheni " kafin yayi magana A Dede lokacin akfito da Ayna za'a nufi gidan yari da'ita cikin kuka Momy tadubeta tace " Maiye wannan kika aykata Ayna wannan wane irin baqin ciki ne ? dawane ido zan kalli gimbiya Bahijjat har ga Allah nayi zaton itace Kuma kece Kika Dasamin shakka akanta sabida akodayau she kece kike cemin tana cutar da baby a bayan idon Zaffar ashe qarya kikeyi nazata tuni kin haqura da Zaffar tunda gashi ayanzu kin kusa aure amma kafin ayi wannan zaman na kotu dan Kam yanzu banga Wanda zai yarda ki auri d'anshiba idanma Wai kinrayu kenan ba'a kashekiba " Kuka sosai Ayna takeyi tace " wallahi Momy yaudarata sukayi gashi bansan kosuwaye suba nashiga 3 Momy dan Allah kisamu Barrister Maher yashiga cikin wannan lamarin yazana ni nala'be a bayanshi dan Allah Momy banaso namutu yanzu " cikin takaici Momy tace " dawane idon zan dubi Saraki nayi wannan maganar dashi ay nariga nayi kuskure d....... " kafin Momy taqarasa maganar ta sukaji harbin bindiga kafin a Ankara Ayna tafad'i cikin kokonto 2 mutuwa ko rayuwa cikin wani hali cikin sauri ACP Kabir yabada umarnin a kamo koma waye su Barrister Maher kuwa tuni sukam sunbar gurin kafin faruwar lamarin suna gaf dashiga cikin masarautar Kiran Iftahal yashigo cikin wayar shi murmushi yayi yad'aga jin kukanta yasashi tashi zaune dede daga kishin gid'en dayake yace " Lafiya Sonahh yi gaggawar sanar dani abinda yake faruwa " cikin kuka tace " Shanwul yafita dasu Irfan supermarket sabida sun matsa sosai bayan sungama sun fito shine wasu sukazo aguje suka d'auke Ibban da Islam suka sasu cikin mota suka gud........." Wata irin tsawa Maher yayi Mata wadda tasaka driver jan wani irin mugun burki " garin Yaya haba Sonahh wannan wane irin Sha Shanci ne maiyasa yafita babu security Kuma baseda nace karki bari sufitaba ? " Yanzu inashi Sha Sha Shan Shanwul d'in yake inasu Irfan ? " Cikin kuka take " gashi nan Suma gasunan sekuka sukeyi amma Kaka yabama security umarnin nemosu duk inda suke " Innanillahi wa'inna ilehirraju'uuuunn Sonahh nashiga 3 " Comments please _Marmyn Zarah Ce_ 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 71 to 72 Kashe wayar yayi su Ammin kuwa basusan abinda yake faruwa ba sabida ba mota d'aya suke da Maher ba suna Isa Maher ko jira a gyara parking baiyiba yafito yanu part d'in nasu cikin sauri yana shiga Irfan yarugo ya riqe qafafunshi yana kuka " dad Ina Ibban da Islam dad kadawomana dasu dad idan su Islam basudawoba bazan sake cin abinci ba " cewar Iman daketa shar'bar kuka kasa Koda motsa yatsan shi Maher yayi sabida tunanin shi yatsaya cak yamarasa maizeyi miqewa tsaye Iftahal tayi tanufi gaban Maher wata paper tamiqa mishi cikin kuka tace " sun jefar da wannan paper bayan sun d'auki su Ibban amma Shanwul yace kamar basusan sun jefarba nakasa bud'e cikinta sabida bansan mai zanganiba " Amsa Maher yayi cikin sanyin jiki yabud'e rubutu ne kamar haka _haba kekuwa karki damu ayau zanyi wani ayki wanda zansamu wasu manyan kud'i komi zezama dede aykin wani babban mutun ne sunanshi Alhaji Tukur dawata hjy idan nagama zanzo karki nemi waccan number ga wacce zaki sameni nan ************ sannan dan Allah baby Ina buqatar kud'i koda rancene kiyi kituromin ta wannan account number ********** Ina jiranki senajiki my baby " Murmushi Maher yayi yadubi Iftahal yace " kwantar da hankalin ki my Sonahh namiki alqawarin zandawo miki dasu Ibban nan kusa " lallashin yaran yashigayi Dede lokacin su Ammin suka shigo cikin tashin hankali kwantar musu da hankalin Maher yayi sannan yakuma fita a qofar kotu kuwa cikin gaggawa akanufi asibiti da Ayna cikin gaggawa akacire bullet d'in dayafasa kashin kafadar ta sannan aka gyara gurin duban ACP Kabir doctor yayi yace Tabbas kasheta akasoyi amma anyi rashin sa'a tana raye Kuma zata farka zuwa yamma in Sha Allah " jinjina Kai ACP Kabir yayi sannan yasa akasa jami'an tsaro masu yawa ciki dawajan asibitin Gidan hjy Himla su jaga suka nufa dasu Ibban kallon yaran tayi tasaki murmushi tace " gaskiya aykinku yayi kyau amma naso duka kuka kwasomin yaran amma dukda hakan yayi kuje senanemeku fita sukayi duban Alhaji Tukur tayi dake gefanta tace " Yaya batun Ayna " wata irin dariya yayi yace inada tabbacin tana kiyama ayanzu haka Kuma basusamu nasarar Kama Wanda yayi harbin ba Sha Sha shun Wai sunkaita asibiti " Duban su Ibban Alhaji Tukur yayi yace " Kai kutashi tsaye " ko kallonshi yara basuyiba sakeyin tsawar yayi nanma shiru cikin mamaki yace " Kai waiku bakuda tsoro ne ? " duban shi Ibban yayi yace " mu dad da mom tsoran Allah sukace muji banawani ba kuma sunce idan masifa tasamemu mudinga cewa Innanillahi wa'inna ilehirraju'uuuunn la'ilaha illa antassubahanaka inni kuntu minazzalumin zamuji zuciyar mu tayi sanyi Kuma Allah zai kawo mana mafita sabida babu wanda ya'isa yayima wani abinda Allah baiyimai ba " Zaro ido Hjy Himla tayi tadubi Alhaji Tukur tace " kaji yara se shegen wayon tsiya " jinjina Kai yayi yace haka kuwa amma aymu buqatar mu musashi yajanye wannan shari'ar gara yabama wani dan wallahi idan har mukabari yasake shiga kotu tofa tabbas asirinmu yagama tonuwa gaskiya munyi kuskuran saka waccan banzar yarinyar cikin aykinmu gashi komi Yana neman lalace mana " Murmushi Hjy Himla tayi tace " Ina babu abinda zaifaru Saraki zai iya yin komi sabida yaranshi Kuma zai iya barin komi sabida su tunda mukasamu nasanar sace yaranshi komi zaitafi dede " Kama hannun Ibban da Islam tayi tanufi cikin bedroom dasu Babu jimawa tafito Kai tsaye tanufi Alhaji Tukur zama tayi kan cinyar shi tashiga shafashi turrr dai da irin wannan rayuwar cigaba da aykata masha arsu sukayi jan shi tayi zuwa wani bedroom d'in nadaban tsayin lokaci suna aykin abu 1 sannan suka fito kallon bedroom d'in da'akasakasu Ibban yayi yace kibasu abinci dan tafiya zanyi dasu na tabbatar jininsu zaiyimin amfani " duban shi Hjy Himla tayi tace " A a Alhaji Tukur babu kisan wa'innan yaran cikin wannan tsarin mude wannan shari'ar mukeso yajanye idan muka kashe yarannan tofa wallahi zamujama kanmu bala'i babba " Tsaki Alhaji Tukur yayi yace " aykin banza kin manta burina akan Maher da uwarshi nikam banason farincikin su idan nakashesu to tabbas zasuyi baqin ciki nahar abada kamar yadda Zaffar da Gimbiya Bahijjat zasu kasance cikin baqin cikin rashin baby to inaso Sarauniya Batol da Saraki sukacance cikin baqin ciki fiye danasu dan haka zantafi dasu yanzu sabida idan nayi jinkiri zanyi rashin sa'a sabida yadda suke ambaton Allah zasu iya kubuce mana " Yana kaiwa nan yanufi cikin bedroom d'in amma abin mamaki babu kowa saurin nufar toilet yayi nanma babu su duba ko'ina nacikin bedroom d'in yayi amma Babu su Ibban fitowa yayi cikin tashin hankali yadubi Hjy Himla yace " Ina suke ? " Cikin mamaki tace " suwa " yaran Maher Mana basa cikin bedroom d'in ko Ina har cikin toilet naduba Kuma babu wata qofa tafita aciki " aguje Hjy Himla tashiga cikin bedroom d'in tasake dubawa sannan tafito cikin harabar gidan suka nufa duba ko Ina sukayi amma babu su tambayar mai gadi sukayi yace " Hajiya kefa kikace naje nagano miki idan ankawo kayan Nan shine natafi dawowata kenan " Comments please _Marmyn Zarah Ce_ 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 73 to 74 Cikin tashin hankali suka dubi juna ciro wayar shi Alhaji Tukur yayi yakira yaran dayaba umarnin kamo su Ibban bayan and'aga yashiga tambayar shi cikin sauri cikin mamaki yace " haba Alhaji mukuma tayaya zamusan inda yara suke bacin munriga damun danqasu a hannun ku gaskiya kude duba kumamu Kam wallahi kud'in mu mukasani dan babu abinda yashafemu " tsawa Alhaji Tukur yasakar mishi yace " sannu mararkunya to Kam yazamadole kuzo kutayamu nemansu idan aka gansu semubiyaku kud'in ku " cikin fusata barbar yace " to Alhaji Tukur idan Kuma ba'agansu bafa ? " Wannan Kuma kutashafa idan banga yaraba tofa babu yadda za'ayi nabiya kud'i " kashe wayar shi yayi murmushi barbar yayi yadubi abokan aykin nashi yace " Lalle kam Alhaji Tukur baisanmu bane muje kuga yadda zanyi masa " Daga haka suka fita tafiya sukayi mai nisan gaske zuwa wata unguwa wadda babu yawan mutane sosai cikinta sannan suka tsaya kiran wayar Alhaji Tukur Barbar yayi bayan yad'aga yace " Yanee Alhaji munsamesu guduwa sukayi kazo bayan wannan katon gidan gonar muna wajan amma kataho mana da kud'adanmu idan bahakaba to bazamu baka yaranba idan Kuma kadad'e zamuyi tafiyar mu sabida munada wani aykin bayan wannan " kafin Alhaji Tukur yace wani abu barbar yakashe wayar duban Hjy Himla yayi yace angansu bari naje na amsosu " tashi Hjy Himla tayi yadakatar da ita yace " kibari naje kinsan halin yan'iskan yarannan yanzu zandawo " cikin sauri yafita komawa tayi tazauna Yana fita yashiga mota yajata aguje Kai tsaye wajan su barbar yanufa yanazuwa yakashe mota yafito fitowa barbar yayi daga la'ban dayake yanufoshi duban shi Alhaji Tukur yayi yace " Ina yaran ? " barbar yayi dariya yace " aydama nace maka sekabamu kud'in mu " ciro wayar shi Alhaji Tukur yayi yace bani account number ka " bashi barbar yayi dandanan 500,0000 suka shiga cikin account d'in barbar jinjina Kai barbar yayi yace " sun qaraso zomuje nabaka yaran " binshi Alhaji Tukur yayi suna Shan kwana wani yajagayo tabaya yashaqama Alhaji Tukur wata powder a hanci kafin wani lokaci Alhaji Tukur yafara gani dishi dishi cikin rud'ewa yace " Kai maikuke Shirin aykatawa ne " Wata irin muguwar dariya barbar yayi yace " Kai dalla ware kusamin shi a mota kabiyamu wasu kud'i Yan kad'an shine keke neman renamana hankali to kuwa zakasha mamaki kusashi da sauri Kai shiga motar tashi itama munyi ceqwara ta " sashi sukayi cikin bot d'in mota suka bar gurin Anyi lallashin duniya Amma Iftahal takasa denayin kuka shiko Maher tunda yafita baidawoba a gidan Akeey Zaffar kuwa ankawo gawar baby har anyi mata sutura duk dasu Sarki Zaid akayi jana'idar hadda barrister Maher daga nanne yabar gurin cikin tashin hankali Momy tanufi room d'in da'aka kwantar da Ayna Amma Sam akahanata shiga sabida ACP Kabir yace koda babanta ne yazo Kar asake abarashi yashiga dole takoma cikin qunar zuciya Mahaifiyar Ayna da Abban ta kuwa sunshiga cikin mugun tashin hankali Duban agogon dake banne jikin bangon parlour ta Hjy Himla taduba tsaki taja sannan tasake Kiran wayar Alhaji Tukur akaro nababu adadi miqewa tayi cikin tashin hankali afili tace " To Ina wannan mutumin yashiga ? badai nizai renama hankali ba ? ayko dana nunamishi nafishi iya shirya tuggu " Kiran wayar barbar tayi bayan yad'aga tace " Kai Ina Alhaji Tukur ? " cikin nuna rashin fahimta yace " kamarya fa Hjy ? nagade shi Alhaji Tukur bayaro bane qarami dazaki Kama nemanshi dan karya 'bata tuni mu munbashi yaran yatafiyar shi muma munkama gabanmu dan haka karki sake kirana idan Kuma Kika sake to wallahi sena wular dake " Daga haka yakashe wayar shi cikin razana damaganar barbar Hjy Himla tashiga jagaye parlour dede lokacin Abdul yashigo cikin tashin hankali rungumai Hjy Himla yayi yace " Momy nashiga 3 Lubna nacuceni tasakani cikin masifa Momy dan Allah ki ceceni nasan idan inadake banida wata damuwa Kuma na tabbatar Zaki tsayamin akan komi " sosai zuciyar Hjy Himla ta tsananta bugu cikin rawar baki tace " " Kabar kukan sanar dani meke faruwa ? Mai Lubna tayi ? " cikin kuka yace " Momy Lubna ce tacemin nasaka kaf dukiyata cikin wata kwangila zansamu makudan kud'i jin zanyi kud'i sosai yasa nayarda nasiyar dakomi nawa batare dakin saniba hadda kadarorinki Momy amma dukda haka tacemin kud'in basu kaiba tasani naciyo bashin banking har 30 million amma Momy tun jiya nanemi Lubna narasa nakira wayarta batashiga se d'azu takirani da number dabata qasar nan ba tace min " Kai Sha Sha Sha kasani babu wata kwangila nayi hakanne dan kawai nakwashe kud'in ka duka kayi tunanin dama Wai sonka nikeyi Ina dukiyar kawai nikeso Kuma nasamu dan haka ni namabar qasar Egypt kaje kaida jakar uwar taka kusan yadda zakuyi kubiya bashin banking nan idan Kuma bahakaba kaje gidan yari idan kaga dama kasakeni idan Kuma kaga dama kabar igiyar auran nawa akanka nide bazakasake ganinaba har abada Sha Sha Sha kawai " cikin tashin hankali nanufi gidan su amma abin mamaki megadi yacemin Wai dama hayace suka Kama Kuma suntashi tun kwanaki 5 dasuka wuce " nashiga 3 Momy gidan danike ciki da wannan qaramin company kawai suka ragemin Koda nasiyar bazasu Kai kud'in banking dana amsaba dan Allah Momy kitaimaka banason zuwa gidan yari kece kike cemin bazanyi kukan rashin komiba Kuma Zaki tsayamin akan komi Momy........ " Wata irin gigitacciyar tsawa tadaka mishi wadda tasashi saurin jabaya tundayake batata'ba yimai kwatankwacin irin wannan tsawar ba zama tayi aqasa tamiqe qafafu tsayin lokaci takasa cewa komi zuwacan Tafasa wani irin ihu wanda yasa Abdul fita aguje kuka tasaki jin irin kukan da Hjy Himla takeyi yasa Abdul dawowa duban shi tayi cikin tashin hankali dafad'a tace " Tabbas Kai Sha Sha Sha ne Lubna gaskiya tafad'a munacikin daula Amma lokaci d'aya kamaidamu mugayen matalauta nashiga 9 Abdul idan Kai 3 kashiga ni 9 nashiga Abdul dole sekaje gidan yari nan ayanzu Kam bazan iya yimaka jagora akan komiba Abdul kasakamu cikin tashin hankali " Kuka Abdul yasaki yace " haba Momy to wallahi sede muje tare ay kinada hanyar samun fiyeda 30 million ga mahaifin ki Nan gakuma Yayanki nan Sarki Zaid gakuma Saraki d'an yayanki kaf d'in su kowa Don ne amma kibarni naje gidan yari Ina wallahi sede mutafi tare " wani irin baqinciki Hjy Himla taji yataso yatokare zuciyar ruri wayarta tad'auka da qyar ta'iya daga wayar cikin tashin hankali akace mata " Hjy akwai babbar matsala fa Ayna tana raye kuma gashi gobene shiga kotu fa idan bakiyi wani abuba tofa tabbas munshiga 3 Hjy na tabbatar idan har akashiga kotu da Ayna gobe Kuma shima Barrister Maher yashiga tofa tabbas mukam munshiga cikin wahala nashiga 3 hjy Himla kinjefani cikin masifa " cikin wata irin murya Hjy Himla tace " garake shiga 3 kikayi nikuwa da cikin shiga 9 nike ayanzu kuwa nashiga 1000 bama 100 tabbas yazama dole nabar qasar nan ayau basegobeba kema kiyi takanki " daga haka takashe wayar tashiga cikin bedroom aguje shima Abdul binta yayi agujan Ahankali Alhaji Tukur yake bud'e idanunshi saukesu yayi kan Maher cikin razana yazaro ido murmushi Maher yayi yace " kayi mamaki ko ? kad'an daga cikin basirar Barrister Maher Ibban Islam kuzo yaganki " duban yaran yayi cikin matuqar mamaki yace tayaya haka tafaru ? " Murmushi Maher yayi yace " Kafara bani wannan amsar tukun da 500,0000 da 10 millions wanne yafi ? Cikin rawar baki yace 10 millions " murmushi Maher yasakeyi sannan yace " to sune nabiya akamin ayki 2 nafarko aka dawomin dayarana na biyu aka qwamusomin Kai wa'inda kasa suka sacemin yara suka kaimaka sune nasaka suka koma sukasake d'akkomin yarana har cikin bedroom d'in dakuka kaisu sauran bayanan yadda akayi zakajisu a kotu gobe in Sha Allah yarana muje ko dama nace ma mom d'in ku in Sha Allah zandawo Mata daku nan kusa " Dariya Ibban yayi yaje kusada Alhaji Tukur yace " kagani dama munce maka Allah zaibamu mafita tunda mundogara dashi kaima idan dashi kadogara zamu gani " Jan kunnan shi Islam tayi tace " Ina Ina Ibban wannan baiyi Kama da wanda yadogara ga Allah ba daya dogara dashi dabaze tutar dakowaba balle qananan yara kamar mu muje gida d'an uwana Ina kewar Irfan da Iman muje muji abincin mom d'in mu Mai dad'i ta sumbacemu kamar yadda tasaba kullum sau 3 yau gashi iya 1 mukasamu " riqe hannun ta Ibban yayi yace " zamusamu na 2 yanzu idan munje " murmushi Maher yayi yace " kagani Alhaji Tukur har abada cikin farinciki zamu kasance kagudu kafin zuwa gobe idan zaka iya " Comments please _Marmyn Zarah Ce_ 🗡 *!!!FURUCI!!!* 🗡 💔💔💔 💔 *((((( Murd'add'iyar Soyayya)))))* 💓❣💘 Story and written BY NPEEDY A AJI 🌸marmny Zarah🌸 Dedicated To My lovely *Ummi* And Lovely Daughter *Zarah* KAFAD'I ALKAIRI KO KAYI SHIRU 🤫 My Novels 1 NAYI RAYUWA DAKE 2 SANADIN ACCIDENT 2019 3 SAKAYYAR CUTA 4 RUFAFFIYAR ZUCIYA 5 HAYATUL MAHAYAT 6 MUGUN SARTSE Loading....... 📖🖊 🗡💔 FURUCI!!!!!💔🗡 BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM DUK WANDA YAFITAR MIN DA BOOK TOFA SHIDA ALLAH NASAKE FADA SHIDA ALLAH INA GODIYA A GAREKU MASOYANA ALLAH YABAR ZUMUNCI DA SOYAYYA NPEEDY A AJI TAKUCE HAR ABADA 🅿 75 to 80 LAST PAGE Maher yanayin parking cikin parking space d'in masarautar yaran suka bud'e mota sukayi ciki aguje suna qwala kiran Mom Irfan Iman kafin wani lokaci masarautar takaure da farincikin dawowar su Ibban duban shi Iftahal tayi cikin farinciki tarungume shi cikin wata irin murya tace " nagode ma Allah dayabani miji kamarka tabbas FURUCI!!!!!! na yazamarmin alkairi " Farinciki akaitayi cikin masarautar bayan nan Barrister Maher yamiqa Alhaji Tukur wajan police kafin zuwa lokacin sauraran shari'ar yabada damar atuhumeshi sosai shidawaye suka aykata wa'innan lefukan da yaqi cewa komi amma dayaji wuya dole yafad'a jin cewa Hjy Himla tanacikin wannan lamarin yasa Maher girgiza sosai yaji tashin hankali marar misali domin kuwa harda hawaye yazubar sosai baqinciki yasa yakasa sanar da kowa hakan amma gana ganin shi kasan yanada damuwa sosai cikin zuciyar shi Iftahal tafaminci hakan amma tayi duk yadda zatayi yacemata babu komi Hjy Himla da Abdul suna Shirin guduwa aka cafkesu sosai hjy Himla tashiga kururuwar kuka tana neman d'auki ko sauraranta basuyiba shima Abdul kukan yakeyi kamar ranshi zaifita Kamar yadda alqali yace 13 February za'adawo dan sauraran wannan shari'ar togashi Allah yanufa anshigo da Alhaji Tukur da Hjy Abdul Ayna cikin tashin hankali Kaka mama Sarki Zaid Umma Ammin dasu Aunty kurrat kowa yamiqe cikin matuqar mamaki darajana kowa yadubi Maher saurin kawar dakanshi yayi sabida bayason su kashemai gyuwa wajan gabatar da shari'ar " Bayan Alqali yazauna akafara gabatar da shari'ar kamar haka Barrister Maher yamiqe yace " yamai girma mai Sari'a ayau inatafe da manyan hujjojin dazasu tabbatar da wa'inda sukayi wannan kisan idan kotu tabani dama zanyima Alhaji Tukur wasu tambayoyi " kotu tabaka dama juyawa yayi ya'isa gaban Alhaji Tukur duban shi yayi sosai cikin damuwa Alhaji Tukur yajuya yadubi Ammin sannan yadubi yaranshi yaduqar da kanshi cikin tsananin nadama ajiyar zuciya Barrister Maher yasauke yace " Alhaji Tukur kasanar da kotu dalilin dayasa kuka kashe baby Kuma kai dasuwaye ? " Cikin raunin murya yace " Nikam babu tsarin kashe baby cikin shirina ni matar ka da yaranka nikeson kashewa Kai Kuma nasaka rayuwar ka cikin tashin hankali kamar yadda nayi abaya dani da Hjy Himla dakuma wadda baikamata nafad'i sunanta ayanzu ba sabida tuni ita tatuba tunkafin zuwan wannan ranar ta tonon asiri agaremu dan haka babu buqatar sake sakota cikin lamarin mune muka sakaka cikin wannan muguwar lalurar Maher tasanadinka nakashe mutane dayawa nazama sanadin kwantawa ciwon kakanka nine nasaka aka kashe doctor darman Kuma nasaka aka kashe mahin wato wanda yakashe doctor darman bayan ankamashi anbashi wuya sosai amma Koda sunana yaqifadi har nakwanta ciwo bayan nawarke nasaka aka kasheshi duk dan dalilin abu 1 shine Mahaifiyar ka nasota so mai tsanani amma taqini taje ta auri mahaifin ka hakan yasa naqudiri niyyar sakata cikin masifa da tashin hankali nine nayi asirin dabata sake haihuwa ba tun daga kanka Maher nine nasaka aka rabamin qwaqwalwar ka biyu tahanyar tsafi itakuma Hjy Himla ta turomaka manyan aljanu sannan nahad'a Kai da doctor darman yake canza allurar da akeyimaka sannan nine nasaka akamaka muguwar allurar datasaka kayima Iftahal wannan mugun fyad'en Kai Kuma nasaka ayimaka wannan allurar wadda zata kashe qwayoyin halittar haihuwar ka amma se matarka tasauya allurar bayan ta amshi ta hannun Doctor darman tabada ta bacci akayimaka Bayan na warke muka had'a Shirin sake tarwatsa farincikin dakuke ciki nida Hjy Himla ananne shirin kashe baby yashigo sabida Hjy Himla tayi alqawarin kuntatama gimbiya Bahijjat shiyasa tafara takanta kafin mudawo kan ku munyi amfani da Ayna ne sabida qiyayyar damukaga tanayima gimbiya Bahijjat tabbas batasan suwaye muba waya kawai mukeyi nine wanda yanemo gubar Hjy Himla kuma itace tasaka wannan gubar cikin yoghurt d'in sannan akabama qawarta taje tasaka cikin motar Ayna itakuma Ayna taje tabama baby yoghurt d'in tasha kagin kagano komi yasa mukasaka a harbe mana Ayna dan kar asirinmu yatonu bayan nan mukasaka aka sacemin yaranka biyu wannan shine gaskiyar lamarin Ina roqon kotu datayimin sassauci natuba bazan sakeba " Sosai kotu takaure da la'antar su Alhaji Tukur su Kaka kuwa kuka kawai sukeyi sabida mugun baqin ciki Ammin kuwa tafi kowa kuka Sabida jitakeyi duk tasanadinta ne komi yafaru duban Hjy Himla Barrister Maher yayi yace " Momy kinadaja akan abinda Alhaji Tukur yafad'i ? " Cikin matsanancin kuka tace " a a babu gaskiya ne duk abindayafadi dan Allah Saraki kayafemin nacutar dakai nasan nima ayanzu kasheni za'ayi dan Allah ga Abdul nabaka amanar shi nasan Kai Mai maida alkairi ne akan sharri yaciyo bashin banking dan Allah kabiya mishi kagyaramin rayuwar shi Ni nakasayin haka kwad'ayin abun duniya yamakantar dani Maher katayani roqon su mama da Yaya Zaid da Mahaifiyar ka suyafemin dan Allah sannan tabbas nasan Zaffar da Bahijjat bazasu iya yafemin ba amma dukda haka dan Allah kace suyafemin " Allah sarki zuciyar dake cike da imani tana saurin manta sarri rungumai ta Barrister Maher yayi yana kuka yace " nayafemiki Momy duniya da lahira suma zasu yafe Miki in Sha Allah Kuma nayi miki alqawarin biyan banking wannan kud'ad'an Koda duka dukiyata ne zanbayar Momy har abada ke uwace agareni har namutu bazan ta'ba kallon Abdul amatsayin maqiyiba har abada shid'in Yaya nane " kuka Abdul yasaki sosai yadubi Hjy Himla amma yakasayin magana tashi Kaka da mama sukayi suka fita dan Kam bazasu iya kalloba gyaran murya Alqali yayi yace " Duba da kwararan hujjojin dakuma fad'in gaskiya damasu lefi sukayi wannan kotu Mai adalci zata yanke hukunci kamar haka " Alhaji Tukur kotu tayanke mishi hukuncin kisa tahanyar harbi da bindiga Hjy Himla kotu tayanke mata hukuncin d'aurin rai da rai a gidan yari tareda ayki mai wahala Ayna da 'kawar Hjy Himla kotu tayanke musu hukuncin d'aurin 20 yrs agidan yari kooooooootuuuuuuuu " Ihu Alhaji Tukur yasaka hakama sauran sunaji suna gani akasakasu a mota Abdul yana kallo katafi da Momy shi durkushewa yayi yasaki kuka mai qona zuciya sosai su Kaka sukayi baqinciki to amma yaya zasuyi Bayan kwanaki 2 Aunty kurrat tazo ganawa tayi da Maher shi daya tasanar dashi gaskiyar lamari takuma roqeshi yafiya yakuma yafe mata sannan yace tabar maganar iya ita dashi kawai Sosai Maher yaqarajin tsananin son Iftahal shiryamusu zuwa Nigeria yayi hadda Abdul bayan yabiya mishi bashin banking sosai su Abba da Ummi sukayi farincikin zuwansu sabida tsananin farinciki sunma rasa Ina zasusakasu duban Iftahal Zayyat yayi yace " iyye Iftahal kece haka ah lalle yazama dole nacanzama matata cima dan kam nafiso tafiki " dariya kowa yasaki seda sukayi 5 months a Nigerian alokacin Abdul yasamu mata Yar dan uwan Ummi Kuma akabashi sannan suka koma Egypt Har gidan yari suka kaima Hjy Himla ziyara tarame sosai tayi duhu kasa kallonta Abdul yayi cikin kuka Abdul yace " Momy kinsoni fiye dakomi hakan yasa Kika manta da aykata Dede dan kawai nakasance cikin daula da farinciki segashi yau kinacikin irin wannan halin amma ni nakasa cireki seyanzu nace kaicona dama kin kuntatamin rayuwa ta dama kince nabar kallon nasama dani dama idan nace inason abu idan baidace danibe dakin dakeni akan nabarshi baki biyemin ba Momy wannan kalmar tayi tasiri akanmu wadda akace son zuciya bacin zuciya nashiga 3 Momy dama baki haifeni ba " Jin wa'innan maganganun yasa Hjy Himla koma aguje cikin tsananin kuka da kyar Maher yaja Abdul suka bar gurin Bayan wasu lokuta gimbiya Bahijjat tahaihu lfy tahaifi 'yah mace Akeey Zaffar yamayer da sunan baby Yar kuwa tamkar an tsaga Kara itada baby bayan wasu shekaru sarki Zaid yayi murabus Allah yayarda Saraki yazama Sarki Mai cikakken iko da adalci tamkar mahaifin shi ayanzu Iftahal yaranta 2 ta haifi 2 bayan su Irfan mace da Namiji TAMMAT BI HAMDULLAH ALHAMDULILLAH 🤲🏻 Ina godiya ga Allah subahanahu wata'ala dayabani ikon kammala wannan book nawa Masha Allah Alhamdulillah alakulli halin ya Allah abinda nayi kuskure acikin shi Allah kayafemin abinda nayi dede Allah kabani ladan shi ameen Dun bin godiya agareku masoyana Ina jinjina agareku baki daya ana mugun tare semun had'u a saban book Wanda shi na free ne wato JUYI BIYU bayan shi se cigaban Mugun Sartse wato Akwai banbanci Wanda shi ze kasance nakudi ne tabbas zakuji dad'in shi akwai cakwakiya dan haka kowa yashirya semun had'u ranar Saturday danjin sabon book ☪☪ JUYI BIYU ☪☪ TAKU HAR KULLUM NPEEDY A AJI MARMYN ZARAH 🤝🏻👌🏻🥰