VISIT www.aihausanovels.com.ng For More Novel. AIHAUSANOVELS is website consists of hausa novels note, the reason of launching this site is to Entetaint, Motivate and Educate our readers. We provided hausa novels of many type, Such Adventure, love, romance, fiction, non-fiction, mystry, fantasy, action e.t.c from hausa Authors We provided a new and old novels both softcopy and hardcopy from our Author with thier permission. AIHAUSANOVELS shafin yanar gizo ne wanda yake ?auke da littattafan hausa, dalilin bude wannan shafin shine domin Kayatar masu karatu da kuma ilimantar da su. Mun samar da littattafan hausa na nau'uka daban-daban, kama daga littafin, soyayya, tatsuniya, almara, Hikayoyi, gyara kayanki (yadda mata zasu kula da kansu a gidan mijinsu) da dai sauransu, daga Marubutan hausa. 📚📚📚🌹🌹 MY UNCLE 📚📚📚🌹🌹 Writing by:-aishatu haliru bissalam Sadaukarwa:- nasadaukar da wannan littafin ga aminiyata Jamila attahir (Jamcy) Littafina free ne bana😀😀😀 kudiba kowa na iya karantawa Dasunan Allah mai rahma maijinkai:- Page 1 Tafiya suke cikin natsuwa da kamala sanye suke cikin dogon hijab Wanda yakaimusu har kasa rugume suke da alkur'ani mai girma ,niqab dinda suka sanyane yahanani ganin fuskokinsu dan wani matsakaicin gida naga sunbude mai dauki da matsaikin parking space Gidan irin gidajennanne masu komai yana acikin daki sallama sukayi alokacinda suka bude kofar falon ba laifi gaskiya falon ya hadu , sallama sukayi adaidai lokacinda wata mata take fitowa kitchen tare da ansama musu sallamar matar bazata wuce shekaru 45 ba Sannunku da dawowa yan makaranta tafada cikin murmushi Dayarce wacce tadanfi tsayi ta amsa mata tare da cire niqab din fuskarta Gaskiyafa yarinyar tahadu farace mai tsayi wacce shekarunta bazasu wuce 17 to 18 ba Tanada dogon hanci tanada manyan idanu ammafa yarinyar tayi matukar kama da matarnan Ke iman bazaki cire niqab dinne ba yau matar tafada tana murmushi make kafada tayi irinna yara shagwababbu alamun bazata cireba Tsaki dayar taja tana cewa dan Allah shareta aunty aidantaga kina kulatane take kara wani iyayi nidan Allah bani makullin daki inje incire kayana tafada Aunty kinga salma ko wlh kifita hanyata wow!😱tsarki yatabbatarma makagin mai wannan murya saikace ana busa sarewa masha Allah Aunty ce tace nidai dan Allah kundawo yanzu zakuzo kusamin ciyonkai to dan Allah kuje kucire kaya kuzo kushiga kitchen yau uncle dinku yana hanya Atare suka hada baki wurin cewa UNCLE😳 Eeh shi ko dawata matsalarne A a suka fada sukayi suu suu suke shige dakinsu Wacce aka kira da iman ce tayi azamar zage hijab dinta tareda niqab ya subhanallah ai saida nakusan sumewa atsaye tsarki yatabbatarma makagin wannan halitta yarinyace wacce zasuzo age daya da ita salma din farace mai matsakaicin tsawo tanada hanci Wanda yakarama zagayayyar fuskarta kyau tanada Golding &sexy eyes bakinta dankarami wannan nake tunanin anya kuwa cibi zai shiga🤪lol pink ne wanda zakayi zaton pink jambaki tashafa amma inaaa wannan baiwace daga Allah ga diri tako ina yarinyar tahadu ga hips ga boobs 🤪🙈 masha Allah fadawa tayi kan gado tare da cewa munshigadakin salma uncle zaidawo yaufa aunty tace tafada cike da damuwa Itama salmar cike da damuwa tadube iman tare da cewa ni wlh iman yanzunnan zanje nazakulo tsofaffin hijabaina na wankesu dan kinsan bamaganar sa gyale agidannan tafada tare da nufar wani kwando da alama nanne wurin kayan dattinsu Dan guntun hawayene yazuboma iman tana cewa ni wlh matsalata duk nakyautar da hijabaina na islamiyya ta ne kawai yarage wai dan Allah salma memuka tsarewa uncle ne shikenan mu bamuda sakewa dazaran yana gari ni wlh nagaji OK tunda kingaji idan yazo saiki sanarmai salma tafada tare da hararta tana jawo hijabanta gida biyu Zabura iman tayi tareda zare idanu tace dan Allah rufamin asiri banmanta da tsallen kwadon ranarba Kyalkyalewa da dariya salma tayi tare da cewa Allah kinsan ranar iman wlh ranar ni kema kike ban tausayi jinake kamar inyi dariya wlh ranar Itama iman din dariya tayi Wanda yasa beauty point dinta lotsawa kuma yakara mata kyau tace wlh kuwa salma uncle mugune yasan duk wasu hanyoyin mugunta Salma ce tayi saurin rude bakinta tana cewa nidai baruwana karki jazama min kinsan yana hanya tafada lokacinda take canza kayanta xuwa doguwar Riga Mara nauyi Haka suka cigaba da hira tare da tattauna kalolin muguntar uncle kaya suka sauya suka shiga kitchen domin sama ma uncle abunda zaici kafin yasauka Matashin saurayine dan kimanin shekaru 33 ahankali yake saukowa daga matattakalar jirgi sanye yake cikin kakin soja wow gaskiya gayen yahadu masha Allah farine dogo gaskiya yacika namiji tako INA da ko wacce mace mai aji da kyau zatayi burin mallakarsa yanada wasu irin sexy eye tare da wani pink lips kai intakai cemuku dai masu karatu yayi matukar kama da jarumin film din India dinnan miskili 🤪 ya hadu tako ina tafiya yake irin tasu tasojoji aikuwa yan matan dake wurin duk sunsaki baki suna kallonshi Sumayya mai hwara ansaki baki anga handsome🤪🤪🤪🤪😀😀😀 da sauri security dinshi suka karaso tare da karbar akwatinshi da jakar da ke goye abayanshi aikuwa saigawasu yanmata nacewa lahhh kuduba jarumi film miskili a Nigeria Sauri yakarawa tafiyarshi danshi yatsane kallo to sai tafiyar tashi takara kayatar da mutanen wurin Motocine guda uku danshi baicikason tafiya da security dayawaba amma duk dahaka ogansu sai ya hadashi da security wannan kenan Acan gida kuwa sunkammal shirya komai sunjere a dinning ko wacce taje tayi wunka domin kar oga uncle yazo yace tsami yakeji lol🤪🤪 Hon matocin sukayi mai gadi ya wangale get domi. Yasan yau akwai babban bako bayan sundaidaita parking dinsu yafito lokacin da mai gadi yakaraso tare da cewa alhaji barka da zuwa ya hanya. Cikin halayyarshi wacce haifaffiya ce agareshi woto miskilanci ya ansa mata tare da cewa yawwa sannu baba yagida dan Allah baba kadena cemin alhaji kafadi sunana nafi jin dadi Murmushi baba yayi tare da cewa bazan iyabane wlh nariga nasaba Su iman wayanda suke lekinshi ta window dake cikin dakinsu sukayi saurin sakin labulen tare da kallon juna suka kwabe fuskokinsu kamar zasuyi kuka Shigowa yayi tare da yin sallama acancikin makoshi wannan idan baka saurara sosaiba ma bazakajiba aunty ce ta nasamishi tare da cewa oyoo dan kakena murmushi yasakarwa aunty wanda yasa lumatunsa lotsawa aunty barka da gida musameku lfy lfy qlau ALIYU ya hanya Alhamdulillah Yanwa to kaje kahuta kazo kaci abinci Yawwa kawai yace yanufi dakinsa Tsawon awa biyu yadauka kafin yafito sanyi yake cikin wata jar polo da black Jens sumar kanshi sai kalli take tasha gyara sai kamshi ketashi ajikinshi wannan gaba daya yakarade falon masallaci yafara zuwa yayi sallar magrib da isha sannan yadawo abinci yaci yakoshi aunty nata dan janshi da fira sabida shi ba ma abocin magana bane said dai yace uhumm a a Dago idonshi yayi yadube kofar dakisu tare da cewa yarannan basa nannane Wlh sunanan aciki gajisu kamar basuji dawowarka ba tsaki yaja tare da ajiye cokalin hanunsa yanufi dakin 💋💋💋💋💋💋💋 [3/24, 6:56 AM] Abubakar Saleh AlQuyraeme: 📚📚📚🌹🌹 MY UNCLE 📚📚📚🌹🌹 Writing by:-Yar mutan bissalam Sadaukarwa ga kawata kuma aminiyata Jamcy baby Littafina free ne 😀😀😀bana kudiba kowa na'iya karantawa Page 2 Wlh kuwa sunanan ciki kajisu kamar basuji dawowarkaba tsaki yaja tare da ajiye cokalin hannunsa yanufi dakinsa yana fadin Aunty kiturominsu yanzunnan Murmushi aunty tayi tarida fadin hummm mai hali baya fasaha halinsa Dakin nasu tanufa ta tura Kofar zaune suke akan gado kowa yana latsa wayarshi dan ba fira sukeyiba Sallama aunty tayi musu gabada suka dago Kansu tare da ansawa To saikutashi kuje Aliyu yana jiranku adakinshi Zare ido sukayi tare da fadin munshiga ukku musamman iman wacce itace sarkin yan tsoro Juyawa aunty tayi tabar dakin Sunyi sallama yafi akirga abakin Kofar falon nashi amma shuru kakeji Dan haka suka turo Kofar salma ce agaba iman na bayantazaune yake akan dai daga cikin kujerin dakin saifaman aiki yake akan laptop harkasa suka duka suka gaidashi amma ayanda ya ansa balallaine mutum yajiba. Aikin nashi yacigaba dayi sun dauki akalla tsawon minti talatin azaune amma baiko kalli wurinda sukeba harsunfara takura da zaman sannan ya kashe laptop din tareda janyo wayarshi nanma yabata akalla mintuna goma yana dannne dannensa Ku yan iska ko kunfi karfin kuji mutum yazo kuzo kugaishi ko yafada dagowa sukayi suka kalleshi amma kuma yana cigane da danna wayarshi kamar bashine yayi magarba kallon juna sukayi . Kobada Ku nake magana bane yafada cikin tsawa Salmace tace wlh uncle nidai Ina sallah ne alokacin Uhummm kawai yace sannan yadubi iman yadauki akalla 30 second yana kallonta kafin yajenye sexy eyes dinshi akanta yadubi salma yace tashi kije Dasauri iman tamike zata bita wani kallo yayi mata Ke na sallame kine Dasauri tadawo tazauna ita kuwa salma tuni tabar dakin Aikinshi yacigaba dayi batareda yakara ko kollon wurin datake arakubeba Acikin ranta ita kuwa cewa take waini meyasa uncle yafi tsanata ne Kitashi kije ki wankemin bandakina sannan kigyaramin daki muryarshi tadake dodon kunnenta Mikewa tayi tare da shigewa ciki tana turo baki Kallon dakin tayi tare da bin ko ina da kallo dakin fyass dashi bawani alamun datti komai nacikin dakin farine tass dakin ya hadu iya haduwa uncle akwai tsafta tafada tare da nufar toilet din shima haka fyass yake ahankan takara wanke bandakin sannan tadawo bedroom din shima takara gyarashi yayi fyass tukunna turaren wuta sannan tafesa na fesawa nan take dakin yadau kamshi mai dadi aliyu ma abocin son kamshine dan haka kullum bazaka rasa akalla turare kala goma akan madubin dakinshiba falon takoma tareda dukawa tace Uncle nagama Saida yakare mata kallo sannan yace mikomin wancen akwatin Bayan tajanyo akwatin dole takara zama domin baibata iznin fita ba yariga da,ya koyamusu idan dai har baibaka iznin fitaba ta ba inda zakaje harsai yace Buda akwatin nan kidauke kayanku budawa tayi tareda kallonshi Kidauka mana kuma wlh kada inga yarinya tasa wannan kayan tafita dasu waje dan wlh zanyi migun saba muku kinjini ko Dauka tayi tafice damurna tashiga dakin nasu tatarar salma tana waya kallonta tayi yanda take kashe murya tana cewa haba baby aikasan wlh inasonka sosai OK yaushe zasuzo Kai baby wlh harkasa naji dadi tauyayi zamuyi maga anjima Hajiya yadai wannan kayan daga ina salma tafada Ke tsarabar da uncle yakawo mane ce Atare suka buda dogayin rigunane sai riga da wando kayan sun hadu matuka murna sukayi tayi kowacce taja nata tasa adurowa Wannan kenan Kwance yake amma ba bacci yakeba juyi yake amatukar galabaice agogon da ke gefen gadonshi ya kalla 2:15 na dare ya ilahi yafada abun nayau yafi nakullum domi. Yanda mararshi takeyimishi ciyo bama gaskiya bane yasha maganinshi amma abanza kamarma karuwa yake number amininshi Dr salim sai da yakira sau biyu sannan yadaga cikin wata irin murya yace yadai Aliyu kira da Wannan dare haka kai bakasan ba akiran ma aurata da dareba yafada cikin shakiyanci Aliyu da mararshi tayi wani irin mirdawa yace banida lfy Dr wlh marata kamar zata balle tashi Dr tayi tareda cewa kasha maganinka mana Wlh Dr Nasha amma kamar karamin ciyon yakeyi Kagani ko Aliyu dama nagaya maka akwai lokacinda maganin zai daina aiki gashi kuma tunyanzu yadaina nagaya maka mafita amma kaki to wlh idan dai har baso kake kakashe kankaba kayi gaggawar amfani da mafitar da nagaya maka To yanzu bawani taimako dazaka yimin Dr temako dayane kaje kasamu ruwan zafi da Lipton kamatsa lemun tsami zai rage maka radadi Haka kuwa akayi yamiki dafe da mararshi yafita babban falo yashiga kitchen gum yaji yayi karo da mutum kara tasaki mai karfi dan ita duk daukarta aljanine fitowarta kenan kishirwa ta tadata tazo daukar ruwa a kitchen sanye take cikin kayan bacci Yayi saurin rufemata baki yana fadin cikin karfen hali da cije lips keee niiii neee miye haka yafada cikin wata irin murya 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 [3/24, 6:56 AM] Abubakar Saleh AlQuyraeme: 📚📚📚🌹🌹 MY UNCLE 📚📚📚🌹🌹 Writing by:-yar mutan bissalam Sadaukarwa ga kawata kuma aminiyata Jamcy baby Littafina free ne 😀😀😀 bana kudiba kowa na'iya karantawa Page 3 Yayi saurin rufe mata baki yana fadin cikin karfin hali da cije lips keee niiii neee miye haka yafada cikin wata irin murya wacce tasanya iman saurin kallonsa dan atsawon rayuwarta bata tabajin yayi magana ahakaba Kintsaya kina kallona meyafitar dake awannan Daren Yafada tareda dauke kanshi daga kanta kamarma bashine yayi maganarba Un uncle nafito shan ruwane tafada cikin sarkewar murya To maza kihadamin Lipton kisa lemon tsami aciki Yafada tareda barin kitchen din Da kallo tabishi tareda kallon kayan jikinta Shap ita tama manta da kayan da ke jikinta Dasauri ta janyo Plack's naruwan zafi Wanda al'adar gidanne koyaushe basa rasa ruwan zafi a placks Dan haka ta zuba a cup ta reda kada mishi Lipton daya tadakko lemon tsami a bridge tamatsa mishi Sai ayanxu take tunanin yanda zata fita dawannan kayan Daurewa tayi sabida batada wata mafitarda tafi wannan Ahankali tafita tareda sa hannayenta tana kare jikinta da sallama tashiga falon kwance yake adai daga cikin kujerun falon amma idanunshi arufe suke Wanda zai hanaka gano yanayin dayake ciki amma still hannunshi na akan mararshi Uncle gashi nahada tafada Mikewa yayi batareda yayi maganaba Karbar kofin yayi tareda sawa abakinshi baidago kofinba saida yashanyeshi tass aikuwa take zufa yafara karyo mishi Kije kawai yafada Mikewa tayi tareda komawa dakinsu tana tunanin shikuma meyake damunshi haka batada wanda zaibata ansar dan haka take bacci yayi awon gaba da ita ******* Zaune suke a class iman ce kebawa iman ce kebawa salma labarin halin da taga uncle aciki jiya Hmmm wannan mutumi. Miskilancinshi bazai bari wlh kama bahimci miyake damunshiba wlh natausayawa matar wannan mutumin Haka dai suka cigaba da fira har 2:21pm driver dinsu yazo yamaidasu gida ******* Yanxu Aliyu kafison kaci gaba dazama haka daka samama kanka mafita kafison kayita shan wahala bayan kanada mafita Aliyune da amininshi Dr salim suke magana acikin falon Dr salim din Sanda aka dauki akalla mintuna biyu kamar bazaiyi maganaba sannan yace Ni har yanzu banga yarinyar data yiminba Dr kasanni banason raini Dr wlh ni banmasan yanda zantunkare yarinya damaganar soyayyaba kai in fact nibanmasan miye soyayyaba Dariya Dr ya kyalkyale da ita yana fadin toko saimun zaba maka Harararshi Aliyu yayi yana fadin tunda ni banida idoko Ahaka suka cigaba da firarsu Wannan kenan ******* Agida kuwa yau iman tanada babban bako saishirye shirye suke faman yimishi itada salam aunty sai dariya take musu wai yanmatanta sungirma harta kai ga surukkai Sanye take cikin wata jallabiyya maroon colour tayi rolling da maroon din gyale tayi matukar kyau duk da ba wata make up ce afuskartaba powder ce kawai sai wit lips amma bakaramin kyau tayiba Minti uku kenan dakiranda masoyin nata yayi mata tareda sanar mata isowarshi Ahankali tayi sallama zaune yake adai daga cikin kujerinda aka kawata wurin shakatawar dasu Gayen ya hadu dogone yanada saje bafari bane amma yana da kyau yanada siririn hanji gayen yahadu bakarya Amsa mata yayi tareda sakar mata murmushi Abdul kenan Wanda suka hadu a super market sunje sayayya itada salma kallo daya yayi mata yaji duniya yasamu matar aure baisamu number dinta asaukiba sanda yabiyo tagefen salma itama sanda tahada daroko sannan tabashi tun alokacin suke waya itama gaskiya taji hankalinta yayi matukar kwanci da halayen Abdul dan haka cikin kankanin lokaci suka saba Abdul namatukar Sonta itama haka misalin watansu biyu yanzu amma yauce rana tafarko daya fara kawo mata xiyara dan yanaso dasunyi candy azo ayi maganar aurensu Hon dinda aketayine yasa gaban Iman yayi mummunan faduwa domin bashakka uncle ne yadawo Maigadi yawangale mishi get hancin motar yadanno idonshi baitsaya ko'inaba sai akan iman datake zaune tareda Abdul Amatukar zuciye yarufe motar tareda nufar wurinda suke zaune 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 [4/1, 6:12 AM] Abubakar Saleh AlQuyraeme: 📚📚📚🌹🌹 MY UNCLE 📚📚📚🌹🌹 Writing by:-Yar mutan bissalam Sadaukarwa ga kawata kuma aminiyata Jamcy baby Littafina free ne😀😀😀 bana kudiba kowa na'iya karantawa Page 4 Amatukar zuciye yarufe motar tareda nufar wurinda suke zaune Waye wancen mai zuwa baby?Abdul yatambayeta Uncle dinmune tafada domin tayi matukar tsorata da yanayin yanda yake kallonsu tareda nufo wurinda suke Dasauri Abdul yamike yanufi wurin uncle domin sugaisa A 360 🏃‍♀️ tabar wurin tayi cikin falo ko kallon hanya batayi sai waiwaye take aikuwa itama salma tafito daga daki saisukayi karo Aunty dake zaune a falo taga ayanayin da iman tashigo ta tabbatarda ba lafiya ba Aikuwa tasoma tambayar iman lafiya tashigo gida haka inabakon naki ko yawuce Iman kam kasa magana tayi domin tasan yau bawanda ya'isa ya yahana uncle yayi mata dan karen duka Domin kuwa kuwa yagargadesu akan kula samari yagaya musu karatu yakeso suyi domin wayarma dakyar ya amince sukafara amfani da'ita domin browsing idan ambasu assignment domin WhatsApp dimma baisan sunayiba aboye suke abunsu Aikuwa amatukar xuciye yashigo falon Iman dagudu tayi bayan aunty domin neman wajen buya Aikuwa taku daya ya cafkota belt yazaro yafara tsula mata ihu take iya karfinta Aunty sai kokarin kwatarta takeyi amma ina uncle yahana saida yayi mata lilis sannan yana huci yanufi dakinshi Kuka take iya karfinta aunty da salma sai lallashinta suke amma sai kuka take Domin gaskiya tadaku sosai gashi dama kunsan mutuniyar taku da raki Da taimakon salma tasamu tashiga wunka sannan tagasa jikinta Sai Allah ya'isa takewa uncle Salma saidariya takemata wai taji maza😄😄 Tana gama shiryawa ta lokacin sallar magriba yayi dan haka ta tada sallarta bata daga ba saida tayi isha anan kan sallaya bacci barawo yayi awon gaba da ita ********* Yauma kamar kullum.amatukar galabaice yake domin baitaba jin mararshi na irin wannan ciyon ba dan har Lipton da lemon tsami yasha amma abanxa sai juyi yake Aunty da fitowarta kenan taga anbar globes din falo akunne tazo takeshe hankalinta yayi matukar tashi jiyo nishi adakin Aliyu dan haka dasauri tanufi dakin acikin wani irin mawuyacin hali tasameshi dan haka tataimaka mishi izuwa cikin mota ta tada su iman suka garzaya asibitinsu salim Ba salim ne on duty ba wani likitane Bayan dogon bincikenda likita yayi Yanemi ganawa da yan uwan mara lafiya Aunty ce agaban taburin Dr glass dinshi yacire yadubi aunty Yakuke da wannan Mara lfy Yatamabaye aunty Kaninane tabashi ansa To shawarar da zanbaku kuyi gaggawar yiwa Aliyu aure 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 Agafarcemu Maman abokin mu ta rasu shiyasa muka dakata daga post Amman yau mundawo [4/1, 6:13 AM] Abubakar Saleh AlQuyraeme: 📚📚📚🌹🌹🌹 MY UNCLE 📚📚📚🌹🌹 *WRITTEN BY SHOLY* Littafina free ne 😀😀😀bana kudiba kowa na'iya karantawa Page 5&6 To gaskiya shawarar da zanbaku shine kuyi gaggawar yiwa Aliyu aure idan har kunason ya rayu Domin abinciken da mukayi mungano cewa Aliyu yanada matsananciyar sha'awa wacce itace ke haddasa mishi wannan ciyon marar So gaskiya yana matukar bukatar mace akusa dashi Aunty da jikinta yayi matukar sanyi domin a shekarun Aliyu yakamata ace yanada iyali amma inaa shi baima taba furtawa wata mace Kalmar so ba to yanzu yazasuyi ********** Acan dakin da aka kwantarda Aliyu kuwa allurar da akayi mishi ta kwantarda sha'awa da kuma ta bacci su suka sashi samun relief dan haka Dr yabada umarnin kowa yafita abarshi shikadai domun samun Hutu ******* Su iman ne sukayi saurin mikewa ganin aunty tafito daga office din Dr aunty meyake damunshi Suka hada baki wurin tambayarta Zazzabina kukwantar da hankalinku bari inkira gida insanar dasu Tafada tana danna kiran mahaifinsu alhaji bala Bayan sungaisa take shaida mishi Aliyu ba lfy gasuma a asibiti Aikuwa ko minti talatin ba ayiba saiga ahalin gidansu Aliyu sunshigo asibitin Ashedai Aliyu dan dangine domin gabada zaka zata kowani gidan bikine Mahaifin Aliyu ne yasamu damar ganawa da Dr inda yayi mishi bayani kamar yanda yayiwa Aunty Inda yakara dacewa alhaji idan har kunason rayuwar danku to wlh kuyi gaggawar yimasa aure kokuma yafada ahalaka Domin yaronku yaron kirkine dayanzu yafada neman mata Alhj yakara bawa Dr hannu suka gaisa Mungode Dr Insha Allah zamuyi yanda kace Dagaggawa alhaji bala yasamu ganawa da dan uwansa alhj mukhtar inda suka tuntube aunty ko akwai wata wadda Aliyu yakeso Wlh baba bantabaji ko ganin wata wadda Aliyu yakeso ba kullum shine fadan danake masa akan yafitadda mata yayi aure amma abun dayake cemin waishi baiga wacce tayi mishiba har yanzu To yayi mishi kyau Mu Insha Allah daukar wa abun matake domin bazamu zuba ido muna kallonshi hakaba alhj mukhtar yayan baban Aliyu yafada insha Allah kuma gobe Friday zamu daurawa Aliyu aure Dawa Abba aunty ta tambaya domin haka suke cewa alhj mukhtar Koma da wacece insha Allah gobedai aure ba fashi ******** Aliyu kam zuwa dare yasamu sauki kamar Wanda baiyi ciyoba dan haka Dr ya sallameshi Sai wani ciccijewa yake kar afahimci abunda yake damunshi amma saidai ya makaro tuni Dr yasanar musu ********* FRIDAY Rana bata karya saidai uwar ya taji kunya Damisalin karfe 20:17pm bayan angama sallar juma'a Liman yayi sanarwar daurin aure kusan guda uku sannan yayi sanarwar daurin auren da yagirgixa dayawa dagacikin ahalin alhj sambo mai dala Wasu kuma dasukasan kwanan zancen sai murna suke da jin dadi Bakomai ne yagirgizasuba face jin Daurin auren ALIYU BALA MAI DALA DAKUMA FATIMA MUKHTAR MAI DALA Aliyu da yayi mutuwar zaune domin bashakka dai shine aka daurawa aure to amma wannan wacece danshi shap yama manta wacece Fatima Yayi matukar kidimewa domin abun yazo mishi ne amatukar bazata to taya ma baban nashi zaiyi mishi haka aure saikace akauye to ai ko akauyema andena irin wannan auren gaskiya dasake domin nibanshirya aure yanzuba duk wannan zancen Aliyu ne yakeyi dazuciyarsa Salim ne yataboyeshi domin yayi nisa atunaninsa Ganin da salim yayi aminin nasa baya cikin natsuwarsa yajanyo hannunshi suka fito daga masallacin Amotar salim suka tafi yabawa security din Aliyu makulli tareda basu umarnin sukai masa motar gida Aliyu kam kasa magana yayi domin shikadai yasan a irin yanayin dayake *********** Acan gida kuwa da basusan meke faruwa ba idan akacire Aunty da ita tasan kwanan zancen Abba ne yayi kiran aunty yace yanzunnan su shiryo suzo gabadayansu Aikuwa basuyi kasa agwiywaba suka nufi gidan Abba Iman da tun safiyar yau takejin gabanta yana faduwa sai kuma yanzu abun dayakara tsananta TUSHEN LABARI Alhaji sambo mai dala hamshakin mai kudine Wanda yayi suna akasar nan yana zaune agarin Kaduna matarsa daya hajiya Babba yayansu hudu kacal Alhaji mukhtar ne Babba wanda yakeda mata biyu hajiya sa adatu Wanda suke kira mama sai hajiya Fatima suna kiranta momy yanyan mama uku Maryam ce Babba sannan karima sai kuma Fatima wacce suke kira iman wacce itace auta Allah sarki har tagama haihuwarta Allah baibata da namijiba Sai hajiya Fatima (momy) wacce sanyawa iman sunanta tanada Yaya shida sambo ne Babba Wanda ake kira Abba domin sunan kakansu yaci sai khadija sannan ikilima sannan faruk wannan suhaila sannan Mubarak shine auta Mama da momy suna zaman lfy bawanda yataba jin Kansu koda sunsami sabani to Abba zai zauna yayi musu nasiha nandanan kuwa zasu zauna sushirya Kansu Sai kuma ALHAJI BALA Wanda matarshi daya hajiya balkisu wacce suke kira ummah yayansu biyar Hauwa u ce Babba wacce suke kira aunty sannan Usman sai kuma abubakar sannan Jibril sai kuma autansu Aliyu Dukansu sunyi aure harda yayansu Aliyu ne kawai yarage baiyi aure ba Aliyu yafara zama gidan Hauwa (aunty) ne alokacinda Allah yayiwa mijinta rasuwa saita roke alfarmar aliyu yadawo gidan dazam kasan cewarta batada da namiji yarta daya salma wacce sa'ar iman ce aunty na matukar son iman tuntana aka bata ita ahannunta tagirma Sai HAJIYA HAFSATU itace ta ukku ya yayan alhaji sambo mai dala tayi aure a gombe yayanta biyu suhaila da kuma abdulhameed Suhaila tayi aure Abdul hameed kuwa sa'an Aliyu ne Sannan NAZIFA YAR auta awurin alhaji sambo mai dala yayanta ukku najib, kabir dakuma zahra Suma duka sunyi aure sai zahra wacce sa'ar su iman ce Wannan kenan MUNDAWO ASALIN LABARI ************ Sanda suka isa gida Abba har anhada meeting baba,Abba ,ummah,momy dakuma mama sai momy nazifa kasan cewar agarin tayi aure saiga isowar su aunty Abba yakira Aliyu har yagaji amma yaki yadaga Dan haka aunty tace sukira salim maybe suna tare Dan haka Abba yakira salim bugu daya ya daga nan abba yagaya mishi yanzunnan yanason ganin Aliyu yabashi minti goma ya'iso gidan Iman kam gabanta sai faduwa yake ganin ankora Salma amma ita ance tazauna sai takara shiga fargaba Aliyu ne da salim sukayi sallama suka shigo ran Aliyu amatukar bace har idonshi yacanxa kala izuwa ja bayan yagaida sun Haida su Abba dasu mama suka sami wuri suka zauna iman kam izuwa yanxu amatukar tsorace take domin tasan ba lfy ba Abba ne yayi gyaran murya sannan yafara magana. To mungodewa Allah daya nuna mana wannan ranar kai dai Aliyu kasam meke faruwa imance dai zamuyiwa fashin baki Ke iman amtsayinmu na iyayenki wayanda muke ganin mun'isa muzarta ko wanne hukunci akanki abisa rashin lafiyar dan uwanki muka yanke shawarar hadaki aure da dan uwanki Wanda yanzu haka kina amatsayin matar Aliyu ne iman da Aliyu amatukar razane suka dago iman wacce tafara ganin gari najuya mata sai kuma Aliyu da yayi saurin mikewa tsaye domin shi baitaba kawo wannan jaririyar yarinyar aka aura mishiba Faduwar iman ita tamayar da hankalin kowa kanta Wanda tuni ta sume 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 [4/1, 6:14 AM] Abubakar Saleh AlQuyraeme: 📚📚📚🌹🌹 MY UNCLE 📚📚📚🌹🌹 Writing by:- sholy Wannan shafin nakune masoya littafin my uncle:- My Jamcy Maryam Saminu Maryam Lawal Mashida Rukayya Mazuga Asma'u Almustapha Fauziyya Aminu Inasonku kuma inaji daku matuka wannan shafin nakune kuyi yanda kukeso dashi l love you lodi lodi😘😘😘😀😀 Page 7 Faduwar iman ita tamayar da hankalin kowa kanta Wanda tuni tasume Aikuwa tuni sukayi kanta aunty ta tallabota saifaman kiran sunanta take amma ina ko motsawa batayi ba hankalin kowa yayi matukar tashi Aliyu ne yazo da ruwa yaduka yashafamata afuska wata doguwar ajiyar xuciya tayi tarida fashewa da kuka Dan Allah aunty kicemin wannan mafalkin nawa bagaskiya bane wlh banason shi ni inada Wanda nakeso dan Allah Abba kada kuyimin haka ni uncle yayanane bazaitaba zama mijina dan Allah Abba kuce bagaskiya bane mafalki nake tafada tana kara fashewa da kuka Awurin bawanda iman bata bawa tausayiba saidai bayanda zasuyi domin anyi hakan ne domin ta tallafi rayuwar dan uwanta Aliyu kam tsaki yaja dominshi haushima tabashi tunda take tunanin kamarshi wai zaiyi rayuwar aure da karamar yarinya kamarta Dan haka batareda sanin kowaba yabar dakin Saida ummah da momy sukayita lallashin iman tareda kwantar mata da hankalin cewa za a samu mafita sannan akasamu tayi shuru Mama kuwa mahaigiyar iman tsaki taja tana cewa kada ma tahakura tunda dan uwan naki kike gudu shi baice komaiba sai kece maibakin magana ko Allah idan kika matsamin sawa zanyi Aliyu yayi miki dan Karen duka Su momy sai hakuri suke bata Wannan kenan ********** Aliyu kam yana fita yatarar da salim acikin mota dan haka ba bata lokaci sukabar gidan Agaskiya Aliyu kai dan gatane irin wannan aure haka ai wlh bakaramin gata su Abba sukayi maka ba Aliyu ya harareshi salim wlh su Abba bakaramin xubarmin dagirma sukayi ba acewai surasa wacce zasu hadani aure da it a sai wannan jaririyar yarinyar Allah da ni mace ne dana haifeta Kai karewar zubarda girma wai agabanta suke cewa wai zata taimakenina kan abunada kedamuna kajifa salim ai saisusa tarainani yafada yana karajin ranshi nabaci Dariyar shakiyanci salim ya kyalkyale da ita yana cewa to karya akayi bataimakon naka zatayiba tunda kai jarabar tsiya ce dakai.... Aliyu yayi saurin katseshi Allah yakiyaye yoni kowaci irin jaraba ce dani ai wlh nafi karfin insauketa akan wannan yarinyar Allah yakiyaye Dariya salim yakara saka mai ai wlh kuwa Aliyu zaka bani labari ne watarana kai bakasan kananin yaranma sunfi dadin sha'aniba Kai nifa kadena ma kwatanta watarana zan zauna inyi rayuwar aure da yarinyarnan Hmmmm murmushi salim yayi zakayi bayani kana kuka da idonka akan iman Allah yakiyaye wlh Aliyu yafada dai dai lokacin da sukayi parking a gidan da Aliyu yagina Gidane yakai gida kamar akasar turai yahadu iya haduwa masu karatu nabarku da kanku Ku kissima haduwar gidan Katon falone sai two bedroom acikin falon sai kuma kitchen sai dinning area sai kuma sama inda nanma wani katon falone sannan three bedroom kowanne da toilet acikinsa toilet dinma abin kallone asaman ma akwai kitchen gidan dai tubara kalla masha Allah dan yahadu Aliyu kam baima tsaya magana da salim ba yabude dakinshi daya dayake agyare yashiga wow dakinkam yahadu domin komai nadakin farine dakin yayi matukar haduwa Salim da yabiyo Aliyu yana yimishi shakiyance yana cewa Allah dai yanuna mana munkawo maka iman gidan nan mun danka amanar ka awajenta ko ma huta da wannan jarabar take hakanne yakara hasala Aliyu watonma amanarshi za abayar awurinta yayi saurin rufe dakinshi domin kar salim yacigaba da gasa mishi wayannan magangannun dayake ganin sunkusa tarwatsa mishi zuciya Dariya salim yayi yana daga murya yanda Aliyu zaijiyoshi ango kasha mai yafada yana barin falon yanufi gidanshi Aliyu kam wanka yayi kozai rage jin yanda yakeji bayan yagama shiryawa yakwanta domin so yake yayi bacci yanda zai dansamu natsuwa Aikuwa bajimawa bacci barawo yayi awongaba dashi Wannan kenan *****"*** Acen gidan Abba kuwa iman tasake kamar ba abunda yafaru domin karfin gwiywarda su ummah suka bata akan idan bataso baza ayi mata doleba dole asan yanda za ayi ,sukuwa sunyi hakane domin ganin yanda ta tada hankalinta Da aunty ta tashi wucewa ummah tace abar mata iman nan aikuwa itama salma tace ba inda zataje ummah sai dariya take tanacewa to idan akakai iman gidan mijinta yazakiyi salma Aikuwa sai kukan iman sukaji ummah sai tambayrta take lafiya Ummah ni wlh kidaina cewa mijina ni wlh bamijina bane kuma bazanje gidanshiba Ummah da kwata kwata tama manta plan dinsu tayi saurin cewa yihakuri iman wasa nake ba Inda zakije Aikuwa nandanan tasaki ranta Anan akabarta ita da salma ******** Aliyu baidawo gidanba sai karfe 10:7pm shima azatonshi su iman nagidan aunty shiyasa yazo nan gidan domin shigani yake yanzu yarinyarma angama jamishi raini awurinta dan haka ko gidan aunty bazaijeba Duka globes din falon akashe suke yafara taka step din hawa sama iman da yunwa tadameta tafito domin neman abunda zataci kayan baccine kawai ajikinta rigace mai maballayye kayane masu laushi da daukar hankali tana daura kafanta kan step kan kuskure kafan nata yagoce aikuwa tatifi zuuuuuuu zata fadi dawani irin zafin nama ya rungumota gabadaya ajikknsa I love you Lodi Lodi masoyana 😘😘😘😘😘😘😘😘😀😀😀😀 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 [4/1, 6:15 AM] Abubakar Saleh AlQuyraeme: 📚📚📚🌹🌹 MY UNCLE 📚📚📚🌹🌹 Writing by:- sholy Wannan shafin nakine kawata daya tamkar da dubu Hadiza bala hashim wannan shafin nakine kiyi yanda kikeso dashi 😘😘😘😘😘😘😘😘 Page 8 Tana daura kafanta kan step kan kuskure kafan nata yagoce aikuwa tatafi zuuuuuuuuuu zata fadi dawani irin zafin nama ya rungumota gabadaya ajikinsa Subhanallah wani itin yarrr yaji tsikan jikinshi yatashi aikuwa nanda nan yarabata da jikinsa Ke wai bakida hankaline bakya kallon hanya zakizo kifadomin yafada 😀kunjifa masu karatu wai tafado mishi kamar bashine yarungumota ba 😂😂 Ke kullum kamar aljana sai kinfito da dare Uncle dan Allah kayi hakuri wlh yunwa nakeji kuma bahaskene shiyasa Ok dan kinajin yunwa shine zakizo kifadominko To wlh barijin ance wai Ke matata ce kice zaki lawomin raini wlh lallasaki zanyi baruwana Dan Allah wuce maza kikwanta yafada cikin tsawa aikuwa dagudu tabar wurin da kallo yabita yana karajin haushin wai wannan karamar yarinyar ce matarsa Allah yakiyaye yafada kamar yana magana dawani Sannan yawuce sama zuwa nasa dakin Sanda yagama sake sake azuciyarsa sannan bacci barawo yayi awon gaba dashi Haka itama iman awurinta dakyar bacci yayi awon gaba da'ita Saidai muce asuba tagari Aliyu&iman ***********ayau Aliyu yasamu kiran gaggawa daga ogansu cewa aikin gaggawa yataso dan haka duk abunda yakeyi ya'ajiyeshi gobe karfe 8:00 tayi mishi a abuja Dan haka yafara shirye shiryen komawa abuja danshi kiranma dadi yayi kafinyadawo yanason samun mafitan yanda makomar aurensu zata kasance da iman dan gaskiya bazai iyazama da ita amatsayin mataba Dan haka bayan yashirya kayansa yafito falon salma ce kawai yasamu afalon Ke yakirata salma tayi saurin juyowa Ina iman yatambayeta Tana daki uncle Kice mata maza tazo ina nemanta Salma tayi saurin tashi domin tasan ba'awasa da aikin uncle Tana zuwa tasame iman akwance tana charting duka takai mata abaya Ke kitashi mijinki yanason ganinki Harara iman tabankawa salma mijina kuma gingani ko salma wlh banaso zan hadaki da ummah wlh To karya nayi ba mijinki bane salma tafada tana dariya Ganin iman tafara hawayene yasa salma Cewa wlh bawasa nakeba uncle nakiranki kuma idan kika bata masa lokaci kinsan sauran Aikuwa iman da sauri tasauko daga kan gadon tanufi dakin Aliyu Sanda tayi sallama yafi akirga ba amsa tabude Kofar tashiga yana zaunene abakin gado yana aiki a computer dinshi gaidashi tayi ko kallonta baiyiba sanda yakare abunda yakeyi sannan yadago yakalleta Iman yakira sunanta tadago takalleshi sannan tayi saurin dauki idonta akanshi domin bazata iya jure kallon dayake yimataba Sanda yakara kiranta sannan ta amsa tareda dukar dakanata tana wasa da zoben hanunta Shekarunki nawa yawatso mata wannan tambayar dataxo mata abazata Tayi saurin dago ido takalleshi ita yake kallo dan haka tayi saurin dukar da kanta 17 tabashi amsa Kinason aurene iman yakara jehomata wata tambayar wadda tasata rudewa A a a wallahi uncle a a Tafada cikin rudewa Murmushine yasubuce masa domin tabashi matukar dariya yanda tarude haka shiyasa ya murmusa danshi bama'abocin dariya bane shiyasa ya murmusa Ok to iman kinga dai Ke karamar yarinya ce yanzu baki isa aure ba tunda ko secondary baki gamaba to inaso kimanta cewa wai Ke matatace ke hanyarzu amatsayin kanwata kike to ada naso insama mana mafita amma kinga anyimin kiran gaggawa a wurin aiki zanyi akalla four months kafin nadawo To insha Allah danadawo zansama mana mafita domin karatu nakeso kuyi yanzu ba auraba insha Allah ni zansama miki Wanda nayarda da halinshi idan kingama karatunki kafin lokacin kin'isa aure Iman kam sauraronshi kawai take lalllai uncle ma yarainata wai ita ce karamar yarinya Kinji abunda nafada ko Tadaga mishi kai alamar eeh Yace to banda kula samari idan kuwa nakama Ku kuna kula samari to zanyi matukar saba muku Tashi kije da kallo yabita lokacinda da tamike tana tafiya kayan jikinta sunyi matukar karbarta Riga da sket ne dunki kamar ajikinta akayishi yanda ya amsheta hips dinta yabi da kallo yanda take tafiya Iman yakira sunanta batareda yasan abunda zaice mataba Yanzu akafara masu karatu kudai kubiyoni domin yanzu cakwakiyar zata fara I love you masoyana 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 [4/1, 6:06 AM] Abubakar Saleh AlQuyraeme: 📚📚📚🌹🌹 MY UNCLE 📚📚📚🌹🌹 Written by sholy Sadaukarwa ga kawa kuma aminiya d aya tamkar da dubu 😘😘 Page 9 Hips dinta yabi dakallo yanda take tafiya iman yakira sunanta batareda yasan abunda zaice mataba Na'am uncle tajuyo Ok kibarshima jeki kawai yafada duk yarude Tana fita yasauke ajiyar zuciya yana cewa Allah yakiyaye, wannan karamar yarinyar inaa bazaiyuba Tana shiga daki salma tashiga tsokanarta Tana cewa har angama shan soyayyar wlh iman harnaji nima aure nakeso Iman takaimata duka tana cewa soyayyar me ai bazakiga soyayyaba sai na aure Abdul dina alokacin zakiga miye love Kice astagafurillah iman salma tafada Sabida me iman ta tambaya Saboda ke matar wanice amma kina kiran sunan wani kato So what iman tafada tana daga kafada ba'alamun damuwa atattare da ita Haka suka cigaba da hirarsu ********* Yau kimanin sati biyu da tafiyar Aliyu Yasake aikinshi kawai yakeyi dan wani daji akaturasu inda ake zargin akwai masu garkuwa da mutane Aliyu jarumine ko afagen daga shiyasa komai za ayi shine agaba Agida kuwa iman ma tasake sai karatunta takeyi hankali kwance tama manta da wata maganar anyi mata aure Harda gargadi tayi ma salma kancewa karta kuskura tagayawa yan class dinsu wai ammata aure shiyasa ko a group dinsu bawanda yasani ********* Kasan cewar hankalin Aliyu ba akwance yakeba sai ciyon nashi yakwanta Yadan dena tashi koyatashi amma baya mishi sosai ********* Acan gida kuwa da wayo ummah tashiga gyaran matar dan nata lokacinda yarage saura wata daya Aliyu yadawo momy taroke alfarmar dan Allah tanaso abata iman akwai shirin datakeso tayi mata Dama iman Yar dakin momy ce momy na bala'in sonta kamar ita tahaifeta Momy takudiri aniyar saitasa Aliyu kuka da hawayensa akan son iman sannan zata karya masa wannan dokar tashi narashin son yara yan kasa da 20yrs Dan haka takanas tadauko wata daga Niger domin gyaran yar tata iman nata tambaya miye wannan ake mata amma momy tacemata kawai dai za agyara mata jikinta ne Iman tace to meyasa ba'ayiwa salma ba momy tace da angama da ita sai salma dakyar dai akasamu akayimata wayo Aikuwa aunty luba dan haka suke kiran matar Yar Niger tashiga gyaran iman ba kaukautawa Aikuwa kwana biyu fatar iman ta fara murjewa idan kakalleta sau daya saika kara kallonta Gyara akemata ba kama hannun yaro dilka kan kalala tashata saida aka dauki sati uku ana mata gyaran jiki Wow ya subhanallah masu karatu dama kunsan yanda iman take ga mugun kyau da kyan jiki balle yanzu datakara shan gyara Wani irin kyau da kyalkyali takeyi tahadu matuka idan kakalleta sau daya bazaka iya dauke ido akanta ba Jikinta yawani irin murje kamar ka kwanta jini yafito Kayan fruit kawai momy ke dirka mata Hmmmm masu karatu nabarku kucigaba da kissima yanda iman tayi kyau domin idan nace zantsaya bayyana muku haduwarta to shafinnan danagaba ma bazai isheniba kuyi imagining dakanku😀 A sati na ukkune satin da Aliyu zai dawo aka fara gyaran kai mayuka kala kala akashiga samata dama gashi kam akwaishi dama saigashi yakara santsi dalaushi sai walwali yakeyi Masu karatu just kuyi imagining kawai Iman tazama ko'aina tazauna sai tabar kamshi domin irin turarukka masu sanyi da laushi da'aka rikayi mata anfani dasu sai suka zama duk inda tabi saitabar kamshi Ana gobe aliyu zai dawo aka kira mai kunshi ta tsantsaramata lalle mai daukar hankali baki daja yayi matukar kyau dama abunka da fara sai yakara mata wani siririn kyau Iman kanta saida taji canji ajikinta Muje zuwa masu karatu yanzu aka fara yanxu labarin zaifara I love you all my fans 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 [4/1, 6:07 AM] Abubakar Saleh AlQuyraeme: 📚📚📚🌹🌹 MY UNCLE 📚📚📚🌹🌹 Written by sholy Sadaukarwa ga dukkanin makaranta littafin my uncle Page 11 Aliyu yawani irin shagala da kallon hannayenta harta tura mishi abincin agabanshi baimasan anyiba saida takira sunanshi sannan yayi firgigit yana Sosa keya tareda kara shan omo yatsare gida Aunty tayi wani irin murmushi irin nasu namanya Wanda ita kadaice tasan manufar yinsa Abincinshi yafaraci yana lumshe ido domin bakaramin dadi yayi mishiba hakama Pepe chicken din yaci sosai zobokam saida yaji ba'inda zaikara shiga sannan yasaurara mishi domin bakaramin dadi yayi mishiba Iman kam sai tsakurar abincin takeyi domin dama ita bama'abociyar cin abinci maiyawa bace bare ma yau datake jinta wani iri Salma kam tazage tana ta cin abunta ba abunda yadameta Salma ce tadan juyo tazo kusa dakunnen iman yanda bawanda zaiji tace da'alam abincinnan yayiwa mijinnan naki dadi domin naga sai wani lumshe ido yake Iman tazabga mata harara tareda cewa Allah ya'isana muguwa ita dinma ahankali tafada yanda bawanda zaijita Yana kammalawa ya haura sama zuwa dakinshi Wanka yafarayi sannan yakwanta domin yanaso yadan huta aikuwa hakan bata samuba domin kiran salim ne yashigo wayarshi dan tsaki yaja sannan yadaga Ango ango kasha kamshi salim yafada ciki da tsokana OK dama kakirani ne domin kabatamin raiko Aliyu yafada A a bashibane nakira kane dama nace maka tunyanzu har amaryar tafara boye mana kai kashigo gari amma koka nememu kodayake banga laifin kaba irin wannan jarabar taka ai dole kasharemu tunda ansamu new world irin wadda ba'ataba jiba to bari kaji dan Allah kabimana kanwa asannu dan nasan halinka karkace zaka nuna mata halin sojoji yafada yana kyalkyalewa dadariya Dif Aliyu yakashe wayar domin salim yanason tadomishi da tsohon mikinshi daya jima baitashiba Tabangaren salim kam murmushi yayi domin koba komai yafadi abunda yakeso yafada Aliyu kam kwata kwata salim yarikita mishi lissafi sai juyi yakeyi yarasa abunda kemishi dadi Sai misalin 1:45pm yadauro alwala yanufi masallaci sanda yafito falon ma bakowa dan haka kai tsaye masallaci yanufa Yana fitowa daga masallaci yanufi yanufi gidansu family house ************ Su iman kam shirye shiryen bikin kawarsu suke ta islamiyya domin su ukku ne suke matukar shiri a ajin har sunkoma kamar yan uwa iman,salma,da kuma suhaila to ita suhaila dince zatayi aure dan tadan girme su iman da shekara biyu dan ita tayi candy kuma aka idar gidansu kana gama secondary akemaka aure To shirye shiryen bikin nata suke Ran Wednesday za'awanke Amarya Su iman kam sune agaba Manya manyan kawayen amarya ********** Kwana yagagare Aliyu ciyon nashi yamatukar tashi yau sai juyi yake yana dafe Mara Saikusan asuba yasamu yadan kwanta amma yasha matukar wahala Wanda yayanke shawarar dolene yayi aure domin idan har abun yaci gaba datafiya ahaka to gaskiya shima yasan zai iya rasa ranshi ******** Yau laraba yau za' afara event din suhaila su iman har anshirya sai rawar kai akeyi sanye suke cikin wata pink gown tayi matukar amsar jikinsu musamman iman tayi kyau matuka tayafa gyale saikace yanmata suna fitowa sukaci karo da Aliyu kallonsu yayi sama dakasa yakara maida kallonshi kan iman haka kawai yaji ranshi yabaci kan wannan shigar tasu Suna gaisheshi amma ko ansawa baiyiba saima tambayar dayajeho musu Ina zakuje da wannan shigar Uncle bikin kawarmu akeyi suhaila ta islamiyya shine zamuje iman tabashi amsa harara yazabgamata Ina wasa dakune maza kuwuce gida ba'inda zakuje wakuka tambaya dazaku fita Uncle dan Allah kayi hakuri wlh idan bamujeba bazataji dadiba iman tafada kamar zatayi kuka Ke raini yafara shiga tsakaninmu ko ina fada kina fada to ance bazakijeba salma wuce kije kekuma idan naga kafarki waje wlh sainayi mugun saba miki Jiki narawa salma tafita itakam tunda ambata dama iman kam kuka tasaki tasheka tashiga falo aunty tatarar a falo dagudu tayi gunta tana kuka Ke lfy iman meyafaru iman aunty uncle ne wai bazanje bikin suhailaba aunty dan Allah kibashi hakuri yabarni inje tafada tana kara fashewa da kuka Dai2 lokacin da Aliyu yashigo falon Aunty takira sunanshi Aliyu dan Allah kabarta taje meyasa zaka hanamata xuwa Aunty kibarta kawai ba'inda zataje kuma kitashi maza kihadamin coppy yanzunnan inajiranki yafada yana haurawa sama Da harara IMA tarakashi tanafadin lallaima mutuminnan yarainani to wlh bazankaimishiba saidai yakasheni wannan wani irin abune adakeka ahana maka kuka 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 [4/1, 6:07 AM] Abubakar Saleh AlQuyraeme: 📚📚📚🌹🌹 MY UNCLE 📚📚📚🌹🌹 Writing by:- sholy Page 12 Da harara iman tarakashi tana fadin lallaima mutuminnan yarainani to wlh bazan kaimishiba saidai yakasheni wannan wani irin abune adakeka ahana maka kuka Tafada tana kara murguda baki Mikewa tayi tawuce zuwa dakinsu da batajin yau zata iya yimishi biyayya tayaya zaihana mata zuwa bikin babbar kawarsu amma yabari salma taje dama ita tasan tunbayauba uncle yatsaneta yanda yake nuna banbanci karara tsakaninta da salma Haka dai tacigaba da tunane tunaninta har bacci barawo yayi awon gaba da"ita Tabangaren Aliyu kuwa yanzu yake jiran iman takawo masa Coppy har akafi karfin awa biyu Lalllai kuwa yarinyarnan saina koya miki hankali tunda har raini yafara shiga tsakaninmu Aliyu yafada cikin kunar rai Tana kwance sai sharar baccinta take dayake kafin ta kwanta sanda tacanza kaya zuwa wata wata doguwar riga ta English wears mara hannu rigar takamata sosai tayi mata kyau pink colour ce mai duwatsu agaba ko dankwali bata dauraba gashi tayi banya gashinta duk yabaje akan filo Azuciye Aliyu yanufo dakin nasu domin yazo falo baisametaba dukda cewa shiba ma'abocin shiga dakin nasu bane saidai idan takama dole Kofar yatura cikin izza da takama Yanashiga dakin ya hangota kwancebacci bacci wani irin duka yakaimata da belt din hanunsa Dawani irin ihu tafarka tana ganinshine tayi saurin hada hannayenta dan Allah uncle kayi hakuri wlh baccine yadaukeni maza kitashi yanxunnan idan kika yarda narigaki isa dakina wlh hukuncin dazanyi miki saiyafi Wanda zanmiki yanzu shasha kawai yafada yana juyawa aikuwa da sauri tadiro kasa komai bata tsaya daukaba ganin har yamurda handle din Kofar yafice Aikuwa dagudu tawuceshi tashiga dakin nashi tana mayarda numfashi Kan kujera yazauna itakuma tana tsaye jikinta sai rawa yake domin tasan halin Aliyu laifinda bakamasan kayiba yayi maka hukunci akai ballantana ita data aikata mishi dagangan aiyau tasan tashiga dari😀 bama uku ba Ke kinfi karfin nasaki aiki kiyi ko saboda tsabagen raini kekina ganin kingirma ko maza kiduka akan kafafuwanki kuma kidaga hannayenki sama Dan Allah uncle kayi hakuri wlh bacci yadaukeni zakiyine kosainataso na iskeki wurin sai muraba rainin dake tsakaninmu Aikuwa dasauri ta'iso wurin taduka tayi Neal down tareda daga hannayenta Asama tayi hands up Danna wayarshi yacigaba dayi yashareta Batareda tsammaniba Aliyu yadago kanshi yaga kota aje hannayenta aikuwa yayi ganinda yayi masa lakani da mummunan gani dominshi Sam baima lura da kayanta da kuma gashinta dayake abude ba wani irin kallo yabita dashi Wanda shikanshi bai San kona menene ba Uncle dan Allah kayi hakuri bazan karaba iman takatse mishi hanzari Oyaaa close your eyes yafada uncle please wlh bazan karaba Shut up stupid ina wasa dake close your eyes wlh kafin in kwada miki mari Iman tayi saurin rufe idonta hawaye nazubowa daga idonta Hakanne yabashi damar karema ko ina ajikinta kallo Kallonta yake Sam yakasa dauke idonshi akanta Wanda yarasa meke damunshi wani irin kallo yakebin iman dashi Wanda baitaba yimatashiba idonshi baisauka ko inaba sai akan............... 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 [4/1, 6:08 AM] Abubakar Saleh AlQuyraeme: 📚📚📚🌹🌹 MY UNCLE 📚📚📚🌹🌹 Writing by:-sholy Page 13 Kallonta yake sam yakasa dauke idonshi akanta Wanda yarasa meke damunshi wani irin kallo yakebin iman dashi Wanda baitaba yimatashiba idonshi bai sauka ko inaba sai akan dan karamin lips dinta pink colour yabi lips din nata da kallo wani irin tunanine kebijirowa kwakwalwarshi Wanda yayi saurin dakatar da kanshi domin gani yake abunda kwakwalwarshi ki bijiro mishi dashi abunda bazaitaba yuwa bane Ganin za'asamu matsala yayi saurin daka mata tsawa stupid maza kibar dakinnan kafin in babballaki Tayi saurin mikewa jikinta har rawa yake tabar dakin Wani dogon numfashi yaja tareda sauke nannnauyar ajiyar zuciya Yabi Kofar da kallo Haka dai su iman suka cigaba dagudanarda bikin kawarsu dan bata sake bari suka hadu da uncle ba domin gudun kada yakara hanata zuwa ************* Kwanaki sunja har yau satin Aliyu biyu da dawowa su aunty dasu ummah sunyi zura ido suji ko Aliyu zaiyi maganar tarewar iman amma shuru kakeji Dan kowani kula iman din bayayi bare Susa ran zaiyi maganar tarewarta Dan haka Abba yakira meeting yakuma shaida musu iman zata tare Gidan Aliyu nan da 3month wani irin kuka iman ta fasa aikuwa ummah ta tashi dan takaici tafara dukanta saida Maman Aliyu takarbeta tana cewa haba hajiya ai bahaka za'ayiba abbanta ma fada yasanya kamar zaiduketa sannan yashaida mata tarewa agidan Aliyu bafashi nanda wata uku kuka tadingayi wai wlh bata sonsa shikam Aliyu yamarasa meke damunshi danshi bayajin zai iya zaman aure da iman dan haka dole yasan abunyi Ahaka meeting din yawatse ************* 2 weeks letter Ba kowa agidan imance kawai aunty taje biki ita kuma salma taje karbar dinki Aliyu kuwa tun safe yafita baidawoba Ganin ita kadaice agidan yau taji kawai kananun kaya take ra'ayi dan haka wani pencil Jeans tasanya yayi bala'in kamata kuma yayi matukar fitar mata da coca cola shape dinta sai wata pink din Riga guntuwa Mara hannu itama tayi matukur karbar jikinta ko dan kwali bata dauraba kawai ta taje gashinta mai matukar tsayi da santsi tayi parking dinshi yazubo harkan kafadunta falon tafiti ahaka sanin ita kadaice agidan batada wata damuwa ta dakko lemo a kitchen tareda cup tafito falon da earpiece akunnenta sai Aliyu da tun lokacinda tafito daga kitchen yashigo falon yayi sallama amma kasancewar da earpiece akunnenta batamasan yashigoba rawama tashiga takawa kamar wata India sai motsa jikinta take tako ina Wani irin kollo yakebinta dashi mayen kallone mai cike da ma anoni dayawa kallonta yake yama kasa dauke idonshi akanta wani irin feelings ne yake bijiro mishi baitaba tsammanin haka yarinyarnan takeba kwata kwata yama kasa controlling kansa jikawai tayi anrungumeta dawata irin zabura tayi kakorin kwace jikinta amma ina Sam takasa INA BAKU HAKURI MASOYA LITTAFIN MY UNCLE KWANA BIYU KUNJINI SHURU NAYI HAKANNE DOMIN GANIN IRIN KAUNAR DAKUKE NUNAWA WANNAN BOOK DIN KUMA NAGANI FIYEMA DA TSAMMANINA KUMA HAKAN YAYI MATUKAR KARAMIN KARFIN GWUIWAR TSARA MUKU BOOK DINNAN FIYE DA YANDA NAYI NIYYA ADA NAGODE NAGODE NAGODE MASOYANA DA ADDU'O'INKU AGARENI INA MATUKAR GODIYA INSHA ALLAH YANZU ZAKU DINGA JINA AKULLUM YANZU AKAFARA I LOVE YOU SO MUCH MY FANS💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 [4/1, 6:09 AM] Abubakar Saleh AlQuyraeme: 📚📚📚🌹🌹 MY UNCLE 📚📚📚🌹🌹 Writing by:-sholy Page 14 Wani irin kallo yakebinta dashi mayen kallone mai cike da ma anoni dayawa kallonta yake yama kasa dauke idonshi akanta wani irin feeling ne yake bijiro mishi baitaba tsammanin haka yarinyarnan takeba kwata kwata yama kasa controlling kansa jikawai tayi anrugumeta dawata irin zabura tayi kokarin kwace jikinta amma ina Sam takasa Wayyo aunty iman takwalla kara Wanda yasa Aliyu dawowa hayyacinsa yayi saurin sakinta tareda ja dabaya Cikin borin kunya aliyu yafara fada Zan mugun saba miki bana hanaku saka irin wannan kayanba ke mai kunnen kashi ko to idan kika yarda nakara ganin da rin wannan shigar wlh abunda zan miki sai kinyi mamakina tunda nafahimci ke kwata kwata yanzu bakyaji Hmmmmmm nikuma nace to itakuma rungumar tameye aliyu😄😄😄😄😄😄😄😄 Sorry uncle iman tafa tana dukar dakanta kasa OK oya jekikawomin abinci amma kifara cire wannan kayan najikinki kafin kidawo nan wurin Aikuwa,iman saida taga kamar baya kallonta tamurguda mishi baki tareda harararshi Ke nikike murgudawa baki yafada yana mikewa zai kamata dagudu iman tabar falon tashige dakinsu sai haki take Wani irin kayataccen murmushi Aliyu yasaki Wanda bantaba ganin irinshi akan fuskarshiba yakoma yazauna yana Dan danna wayarshi still murmushin nakan fuskarshi Sanin iman badawowa zatayiba yasanya Aliyu mikewa ya isa kan dinning yaci abuncinshi sanda yakoshi sa'annan yakara fita Iman kuwa adaki kwanciyarta tayi afili tafurta wlh bazan cireba haka kawai inajin dadina wannan mutumin zaizo yatakurani to bazan ma koma falonba music dinta takara sanyawa tacigaba darawarta Wannan kenan *********** Saima wasan buya yashiga tsakanin iman da uncle domin tasan tayi mishi laifi batasan shiyama manta da hakanba yashiga sha anin rayuwarshi Kwance take sai juyi take tana kuka zufa duk yajikata shigowar salma kenan tatarar da iman awannan halin tayi kanta tana tambayarta meyake damunta cikinta tanuna mata dagudu salma tayi dakin aunty takirawota suna fitowa dai2 Aliyu shima yafito daga dakinshi aikuwa gabadayansu sukayi dakinsu iman kuka take sosai tana rike ciki aunty tayi kanta iman meke damunki Aunty cikina mutuwa zanyi aunty wayyo kasancewar hartayi shirin bacci kayan baccinne ajikinta Riga iya kugu sai wando iya cinya Aikuwa aunty takasa riketa sabida irin juyin datake Aliyu Dan Allah danzo ka kamamin ita inkawo insanya kayana muje hospital Hmmmm kawai yace ya hawo gadon aunty kuwa tasauka tafita canzo kaya rungumeta yayi sosai ajikinsa yana kallon fuskarta itakam iman da bata Masan inda kanta yakeba sai juyi take tana kuka Shigowar aunty tace yawwa Aliyu Dan Allah kamata muje mota Haka kawai yaji bazai iya barin aje da'iman haka gaban wani Dr dakayan bacci ba dan haka yace aunty kisauya mata kaya please Aliyu yazanyi nasauya mata kaya tana cikin wannan halin please aunty Dan Allah Aliyu kawai katashi ka kamata muje Ina kayan nata suke yabukaci da aunty tabashi kayan TOFA MASU KARATU KOSHI YAKE NUFIN ZAI SANYAWA IMAN KAYAN OHOOOOOOOOOOOOO!!! MUHADU A SHAFI NAGABA DOMIN JIN YANDA ZATA KAYA PLEASE KUYI MANAGE DA WANNAN WLH KWANANNAN I AM TOO BUSY SHIYASA AMMA INSHA ALLAH IDAN NASAMU CHANCE ANJIMA ZAN SUBURBUDO MUKU PAGE 15 I LOVE YOU SO MUCH MY FANS💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 [4/1, 6:09 AM] Abubakar Saleh AlQuyraeme: 📚📚📚🌹🌹 MY UNCLE 📚📚📚🌹🌹 Writing by:-sholy Page 15 Ina kayan nata suke yabukaci da Aunty tabashi kayan Aunty kuwa tamiko mishi kayan sa'annan tafita tabar dakin Dan dagata yayi yafara yin kasa da zip din rigarta wata irin zabura iman tayi duk da tsananin ciyon da mararta kemata amma hakan bai hanata gane abunda Aliyu yake nufiba Dan haka tayi saurin ja dabaya Tsawa Aliyu yadaka mata Ke miye haka Idan nakamaki bakizo aka sauya miki kayaba ko Allah saina saba miki Iman tayi narai narai da ido ga zafin ciyo ga bala'in Aliyu Allah uncle zan iya sauyawa dakaina Tsaki yaja mtswwwww ohhhh wai mekike tunanin zan kalla ajikinki yarinyarnan Allah kinfara rainani zan gyara miki zamane Maza kisauya kaya muwuce yafada batareda yadaga daga wurin dayake zauneba iman ganin haka tana dafe da ciki tana kuka ahaka taja kayan nata tawuce bathroom Da kallo yabita yana kara Jan wani tsakin acikin zuciyarshi yace Waiji yarinyarnan danasan haihuwarta naci kashinta nitake yiwa haka kome take boyewa dabansaniba ohooooo HABA KAIKO UNCLE DANEFA YANZUKO TUNI ANWUCE SANINKA AMMA BADAMUWA ZAKASAN HAKA NAN GABA😄😄😄😄😄 Wata irin kara takwalla daga bandakin cikin tashin hankali yanufi bandakin Baitsaya tunanin komaiba yafada bandakin tasanya doguwar rigar amma ko zip bata rufeba ciyon marar yakara tsanani Zip din yakarasa rufewa sannan ya tallabota kamar wata jaririya yayi waje da'ita daidai lokacinda aunty tafito itama Sanda yakwantar da ita a sit din baya sannan yazagaya mazaunin driver cikin matukar tashin hankali ganin iman ko sheda batayi yafigi motar baitsaya ko inaba sai hospital dinsu salim Aikuwa dasauri nurses suka kawo gadon daukar marar lfy akayi emergency da ita hankalin Aliyu da aunty amatukar tashe Aliyu kam kasa zama ma yayi sai safa da marwa yakeyi Can bayan awa daya da rabi aka turota akan gado Aliyu naganin haka yayi saurin nufar wurin salim Salim kam murmushi yayi yana cewa haba gadanga kwantarda hankalinka tasamu sauke muje office akwai abunda zangaya maka Duk da haka hankalin Aliyu baikwantaba amma yadaure yabi bayan salim Bayan sun zaune Haba salim kace muzonan zamuyi magana amma kayimin shuru Ohhhhh sorry Aliyu kasan meyake damun matarka To gaskiya kusan ciyonku iri dayane da madam dinka Abu daya ke damunku domin tana ciyon marane kuma wasu matan haka sukeyi amma dazarar sunyj aure shikenan zasu daina So inaga ka'ajiye wannan girman kan naka kabawa matarka abunda zai sama mata lfy da kuma kai kanka Dogon tsaki Aliyu yaja amma wlh saiim kai banzane tunda haryanzu kana tunanin zan iya rayuwar aure da wannan Yar jaririyar yarinya idan zaka ruhuta mana magani karuhuta idan kuma bazakayiba muje wata asibitin Lallai kuwa Aliyu kana wahaladda kanka nikuma nasan insha Allah watarana kaida kanka zaka bani labarin bazaka iya rayuwa dan bada imanba nikuma alokacin hmmmmmm yayi wani shu umin murmushi Aliyu da baibawa maganar ta salim wani mahimmanciba yace Malam idan zaka rubuta mana magani karubata mana Zan ruhuta mana amma kasani akwai lokacinda magani bazaiyi amfaniba Saidai kaidin karan kanka!! I love you all my fans 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 [4/1, 6:20 AM] Abubakar Saleh AlQuyraeme: 📚📚📚🌹🌹 MY UNCLE 📚📚📚🌹🌹 Wetting by:-sholy Page 16 Aliyu dabaibawa maganar ta salim wani mahimmanciba yace Malam idan zaka rubuta mana magani karubuta mana Zan ruhuta mana amma kasani akwai lokacinda maganin bazaiyi amfaniba Saidai kaidin karan kanka!! Wannnan kuma zance kakeyi Aliyu yafada Hakadai salim yaruhuta musu maganin ciyon marar atarema sukaje suka siyo sanda suka dawo har ankaita dakin Hutu babu jimawa tafalka dai2 su Aliyu sundawo Dr salim yaruhuta musu sallama suka wuce gida Basu jima da isaba bakon nata ya iso😄dama kuma tana dan ciyon Mara amma na wannan watan saiyasha banban da sauran Wannan kenan **************** Kwanaki sundan ja har bakon nata yayi mata sallama yafece tacigaba da al amurranta domin ita har mantawa takeyi wai akwai igiyar auren Aliyu akanta Aliyu kuwa ciyonshi sai abunda yakaru amma sabida taurinkai yaki ya nemi iman asasanta sai kara jida kaima dayakeyi Ko sakar mata fuska bayayi yayi tafiya abuja wurin aiki yakai sau biyu acikin watannan ****************** Yau saura wata daya iman ta tare Gidan Aliyu sai kara gyaranta aunty keyi domin wani irin shu'umin turare aunty tasa aka kawo mata daga Niger turaren wani irin sirrine dashi domin gudun matsala ma aunty bata bata turarenba ta ajiye ahannunta sai ranar daza akai iman Gidan Aliyu shima idan tashiga Gidan kafin Aliyu yashigo zata shafa Drawer aunty ta janyo tasanyashi sabida tsaro badan tsoroba 😜 *************** Yau Saturday bamakaranta su iman nagida gashi islamiyyarma sunyi Hutu aunty batanan tafita imance kawai sai salma Ganin komai nagidan sun kammala iman taci wani mayen wanka na English Wear kayan sunyi matukar karbar jikinta Riga da wandone wandon yabi fatar jikinta saika rantse da Allah ajikinta akayishi sai rigar itama tayi mata kyau kasancewarta mai karamin hannu powder kawai tashafa da Dan kwalli sai man baki amma masu karatu kuzo kuga wani masha hurin kyau datayi masha Allah ko hula bata sanyaba kawaidai ta taje kanta tayi parking dinshi tasakoshi har gadon bayanta kayan nata maroon ne shiyasa kalar ta amshe jikinta sosai abunka ga farin mutum Sanin Dan masifa bayanan kanta tsaye tafito falon salma naganinta tace Wow masha Allah wlh mom kinyi kyau (haka take kiranta wani lokacin idan nakwaran na kanta) Masha Allah irin wannan kyan haka ai sai kirikitamin uncle takarasa fada cikin zolaya Iman kam tabe baki tayi tana cewa kanki akeji Har kuma tazauna tatuna ba agyara dakin aunty ba Dan haka tanufi dakin tafara tsabtaceshi tagyara gado tana kan gayaran gadon taga dan kunnen aunty dan haka tadakko tajanyo drawer aunty tasanya harzata rufe idonta yakai kan wani turare dayayi matukar daukar hankalinta dan haka ta janyoshi takaranta sunan dake jiki bata fahimci ruhutunba sai kawai tashiga feshe jikinta dashi domin kamshin yayi mata sosai Wanda tagama wanka da turaren lungu da sako najikinta sannan tamayar tanajin wani irin nishadi nashigarta Tafito falon salma batanan tashiga daki tana fitowa wazata gani uncle nan danan kuwa tanemi natsuwarta tarasa Bakinta narawa tace uncle inawuni kallonta yakeyi from up to down sa annan yatabe baki ke maza kawo ruwa kintsaya kina kollona kinsamu TV agabanki sususu tawuce yabi hips dinta dakallo yanajin yanayin jikinshi nacanjawa gawani fitinannen kamshi dayake kara tada mishi da hankali yarasa ta ina kamshin ke fitowa ruwan takawo mishi aikuwa fitinannen kamshin yakara yo mishi sallama har zata juwa yakirata ke zonan Bamusu kuwa tajiyo amma kuma bata daga daga wurin datake ba Kobaki jiba Ahankali take matsowa kusa dashi kamshin nakara kai mishi ziyara aikuwa yayi saurin fizgo hannunta akan tsautsayi bata dire ko inama sai akan faffadan kirjinshi wani irin shock gaba daya yakaimusu ziyara iman tashiga kokarin barin jikin nashi Aliyu dagaba daya kamshin yabirgita mishi kwakwalwa yakuma rikita mishi lissafi yayi saurin sanya hannayenshi ya kara rungumota jikinshi kamar zai tsaga jikinshi yasanyata Iman dataga abunda yafi karfinta tashiga kokawar kwatar kanta amma ina takasa Jikinshi har rawa yake unexpected yayi saurin hada bakinshi da nata Salma data fito falon danjin iman shuru tayi mugun gani tayi saurin komawa inda tafito INA MAIBAKU HAKURI MASOYA LITTAFIN MY UNCLE KUNJINI SHURU KWANA BIYU MUNDANYI BIKINE AMMA YANZU KOMAI NORMAL ZAKU DINGA JINA KULLUM I love you all my fans 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 [4/1, 6:20 AM] Abubakar Saleh AlQuyraeme: 📚📚📚🌹🌹 MY UNCLE 📚📚📚🌹🌹 Writing by:-sholy Wannan shafin sadaukarwa ne ga Yayanah daya tamkar da dubu kuma jigo da Karin karfin Gwuiwa ga littafin my uncle ina matukar godiya da irin gudummuwar da kake bani akan wannan book din nawa DR MUHAMMAD also known as (M K) inayinka over over Yayanah👍👍👍 Ina godiya sosai masoya littafin my uncle naga comment dinku kuma naji dadi sosai Allah yabar kauna ana mugun tare irin over dinnan😜😜🤝🤝🤝🤝🤝🤝 Page 17 Salma data fito danjin iman shuru tayi mugun gani tayi saurin komawa inda tafito Cikin tsananin rudewa iman tawani irin zazzaro idanuwanta tana kokarin kwace jikinta Aliyu da gabadaya yagama fita hayyacinshi jiyake kamar yana shan wani sweet mai mugun dadi Wanda kuma baya son abunda zai tsaidashi daga wannan zumar dayake xuka Kissing dinta yake kamar zai cire mata lips Hannunshi iman taji yana yawo agadon bayanta kamar yana Neman wani Abu zip din rigarta ya lalubo 🙈 Iman da wani irin karfi yazo mata tayi saurin kwace bakinta tareda fashewa da kuka Cikin wani irin Hali Aliyu da sai ayanxu yadawo hayyacinsa yayi saurin barin falon yana dafe da mararsa da take wani irin mirda mishi Iman kuwa kuka kawai takeyi salma dataji alamun bude kofa tayi saurin lekowa gani ba Aliyu tafito tana tafa hannayenta cikin wata irin dariyar mugunta take cewa ahhh lallaisu momy abun ba sassauci kenan yanzu bazaku jira akaiku gidankuba afalonmu ma za'a nuna mana love kinacewa bakyaso toshima wannan duk cikin kiyayyarne Iman data karajin wani irin haushin Aliyu gakuma lips dinta dasuke mata Dan Karen zafi sabida shiga hannun Aliyu da sukayi sannan kuma wai yanzu salma tazo tana mata wannan zancen aikuwa takara sautin kukanta Ahaka aunty tazo ta tarar da ita saifaman tambayarta take meyasameta take kuka amma tayi mata shuru kan salma aunty takomarda tambayarta itakam salma cewa tayi bata saniba itama ahaka ta tarar da ita amma dasun hada ido da iman sai tayi mata gwalo ranar dai ahaka iman tawuni data tuna abunda Aliyu yayi mata dazu saitayita kuka gashi tayi brush yakai sau goma wai wlh bazata sha miyan wani katoba hardasu cewa kazami kawai tanajan tsaki taredayi masa Allah ya'isa tafi cikon kwando Wannan kenan Tabangaren Aliyu kuwa yana fita yabude motarshi yashiga yajima aciki yana mayarda numfashi kafin yatada motar yabar gidan akan hanyarshima tunanin abunda yafaru kawai yakeyi sannan yana yiwa gangar jikinshi Allah ya isa domin gani yake ita ta ingizashi ga wannan abun kunyar da ya aikata Kanshi yadafe yana fadin Why! Why!! Why ni Aliyu zan aikata hakan salon wannan yarinyar ta rainani shutttt!!!!!!!!!!!!!!!! Yafada dakarfi Aikuwa baidawo gidanba sai 11:30pm sabida bayason wani Abu dazai sake hadashi da wannan yarinyar harta kawo mishi raini Bayan yagama duk wani Abu dayasabayi kafun bacci yafeshe jikinshi daturare yafada kan gado tareda janyo blanket yarufe jikinshi kasan cewar lokacin sanyine aikuwa bacci yagagare Aliyu domin kuwa daya rufe idonshi siffar imance kemishi yawo a kwakwalwa dakuma moment dinsu nadaxu saiyayi saurin bude idonshi Dayaga abun banayi bane yamike ya dauro alwala yafara jero salloli shine bai kwantaba sai 1:22am Inda wani daddadan bacci yayi awon gaba dashi cike da mafalkai masu dadi dakuma wuyar mantawa Saidai muce gudnyt Aliyu &iman😄 ************ Tun lokacinda abunnan yafaru tsananin Aliyu da iman suka shiga wasan buya danshi gani yake yarinyar tagama rainashi Ita kuma batama kaunar ganinshi Aunty kam bata saurara wurin gyaran kanwar tataba domin sotake takama Aliyu da hannunta Saidai kash tuni su Aliyu suka sami wani kiran gaggawa a abuja wani gagarumin daji da ake zargin kidnappers naciki gobe zasu wuce Dan haka Aliyu yakira Abba da baba yasanar musu Dan haka aka dage tarewar iman harsai yadawo Wannan kefans 10:43pm abisa tsautsayi suna kallo a falo domin kuwa ita iman harma tayi shirin bacci wani Indian film yadauki hankalinsu suka tsaya su kalla sai aunty tatuna sababbun cups dinda tasiyo dazu akasuwa ta aiki iman dakinta tadauko matasu cikin wardrobe tanazuwa kuwa taga turaren ranar datake masifar son kamshinshi Dan har akasuwa tabincika bata samuba aikuwa cikin murna tadakko tafeshe jikinta dashi sannan tadauko cups din tafito Takawowa aunty tana zama aunty da Sam tamanta da wani rurare tace kekuwa iman a ina kika samo wannan turaren Adakinki Aunty wlh turarennan namin dadi kibanishi Dan Allah tunda naga bakyama amfani dashi OK zanduba ingani idan bawanda nasiyowa Abba bane Toh aunty kawai tace Yawwa iman dan Allah tashi maza kikaiwa Aliyu abincinshi adaki domin yanzunnan yashigo yace yagaji bazai iya fitowaba akawo mishi Haka kawai iman taji gabanta yayi wata mummunan faduwa amma haka tadaure domin kada aunty tafahimci wani Abu Tace toh tareda mikewa tahado abincin tanufi dakin Aliyu kirjinta nakara matsanincin bugawa Bayan falon nashi tayi tunanin ko harya shige Dan haka ta isa Kofar bedroom din taredayin sallama amma shuru kakeji ganin jinshuru tadauka ko harya kwanta Dan haka tatura Kofar bedroom din wata irin kara iman ta kwalla tareda sakin tiren dake hannunta taduke kasa Aliyu da fitowarshi kenan daga ban daki dagashi sai Dan karamin towel ya dakko jallabiya tareda sakin towel din jikinshi dai2 iman tashigo gashi kofar yajiyo yana kallo danshi kwata kwata baiji ma sallamartaba kuma yasan shikadaine adakin bamai shigo mishi komai nashi kai tsaye yakeyi shiyasashi sakin towel din🙈🙈🙈🙈🙈🙈🙈🙈🙈🙈🙊🙊🙊🙊🙊🙊🙊 I love you all my fans 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 [4/1, 6:20 AM] Abubakar Saleh AlQuyraeme: 📚📚📚🌹🌹 MY UNCLE 📚📚📚🌹🌹 Writing by:-sholy Page 18 Aliyu da fitowarshi kenan daga ban daki dagashi sai karamin towel ya dakko jallabiyya tareda sakin towel din jikinshi dai2 iman tashigo gashi kofar yajiyo yana kallo danshi kwata kwata baiji ma sallamartaba kuma yasan shikadaine adakin bamai shigo mishi komai nashi kai tsaye yakeyi shiyashi sakin towel din Iman data wani irin duke yarada sakin tiren hannunta ta kwalla kara Hakan yasa Aliyu saurin kallon kofa Aliyu yayi saurin kallon kofar cikin razana da tsananin tashin hankali yaxura jallabiyarshi ko boxer baitsaya sawaba yayi saurin isa wurin iman tagaba daya tawani irin rikice Tsawa yadaka mata keee maza mike Jikinta narawa tayi saurin mikewa Ido yazuba mata yanajin fitanannen kamshin ranar yana kaimishi ziyara dakuma rikirkita mishi lissafi Wanda kafin ya iso wurinta marinta yasoyi amma ina Sam yakasayin hakan Dan Allah uncle kayi hakuri iman tafada muryarta narawa Shut up nonsense kinga wani Abu ne Bakinta tarufe domin jin kuka nason kufce mata tana girgiza kai alamun a a Karya kike kinga wani Abu bazaki gayaminba saina mareki awurin ko Kuka iman tasanya Allah ni uncle komai banganiba Nizakiyiwa karya yafada yana kara matsowa ita kuma tana ja da baya tareda girgiza kanta Sanda ta hade dabango shikuma yakara matsawa har numfashinsu nahaduwa dajuna Please uncle kayi hakuri bazan karaba Dankin rainani shine zaki shigomin daki batareda Neman iziniba ko A a wlh uncle nayi sallama baka karbaba shiyasa OK to zakiyi bayanine domin tunda kika ganni wlh kema sai kincire naki kayan stupid girl Duk abunda Aliyu yakeyi cikin karfin Hali yakeyi domin wannan kamshin bakaramin kara rikita mishi lissafi yakeyiba Iman tawani irin zaro ido please uncle Dan Allah kayi hakuri wlh bazan karaba sorry Kima daina wahaladda kanki akan bani hakuri Oyaaaaaa cire kayanki yafada yana zare mata hijab din jikinta kyawawan kayan baccinta suka bayyana Yasubhanallah ai saida Aliyu yayi danasanin cire mata hijabi lokacinda yayi tozali dasurar iman wadda tasanya nufashinshi daukewa na wucin gadi kafin yaja wata doguwar ajiyar zuciya Iman kam duk addu'ar datazo bakinta yi kawai takeyi bata Masan metake fadaba kafin inkirga uku you remove all your clothes Fara counting yayi One!!!!!! Two!!!!!!!!!! Thr Aunty dataji iman shuru bata dawoba sai hankalinta bai kwantaba tanufo dakin Aliyu din Tareda knowing kofa tana kiran sunan Aliyu Wanda yatsayadda Aliyu daga counting din yabude idonshi cikin wani irin yanayi had idonshi sunsauya kala zuwa red har muryanshi tasauya cikin karfin Hali yace Karkiyi tunanin kintsira kinganni haka kinci bulus zankama kine Kuma wlh kikayi tunanin gayawa wani wannan maganar sainayi mugun saba miki bace mun dagani stupid girl kawai Iman da jikinta har rawa yake tayi saurin barin dakin cikin tsananin sauri hartana tuntube tana bude kofar tayi kicibus da aunty Ke lafiyarki kuwa meyafaru ko Aliyu yayimiki wani abunne gayamin mana kikamin shuru Aunty saifaman tambayarata take amma tace mata bakomai cikin sauri tawuce dakinsu aunty ma bayanata tabi itama tawuce nata dakin Iman kam yau bacci yagagareta domin datarufe ido Aliyu ake hasko mata ayanayin data ganshi daxu saitayi saurin bude idonta Har saida salma tagaji da motse motsenta ta tambayeta Ke lfy wai miye hakan kindame mutane nikin hanani bacci Allah wlh matarnan nakusa koraki dakin mijinki kijecan kidameshi kinaha mishi bacci amma nikam bazakizo kitakuraminba Iman kam har tabude baki zata gayawa salma sai kawai ta tuna da gargadin Aliyu tayi saurin kama bakinta domin itakam yau wani sabon tsoron aliyune yashigeta dakyar bacci barawo yayi awon gaba da ita Tabangaren Aliyu kuwa dakyar yasamu adafe da Mara ya isa wurin fridge dinshi yabuda lemon tsami yadakko batareda wata wataba yamatsashi abakinshi sanda yashanye yayi saurin fadawa kan gado yana mai danasanin haduwa da wannan fitinanniyar yarinyar sunan da ya lakawa iman kenan yau domin gaba daya ta rikirkita mishi lissafi tunani yake wani irin hukuncima zaiyiwa wannan yarinyar idan yadawo murmushi naga Yaya kamar ba Wanda yake acikin tsananin ciyoba kome yatuna ohoooo shima dai bacci barawone yayi awon gaba dashi bayan yadan samu sauki Sai dai muce gudnyt iman Aliyu salma & aunty😜🤪 ********** Bayan Aliyu yagama shiri yayiwa aunty sallama domin tunda safe zasu wuce lokacin kosu iman basu tashiba Salim ne yakaishi airport saida jirginsu yadaga sannan yadawo Inda Aliyu yatafi da kudirirrika masu yawa aransa Wanda shikadai yasani saikuma mahaliccinsa Saidai muce Allah yakiyaye hanya Aliyu CHAKWAKIYAR YANZU TASOMA MASU KARATU SHIN YA ALAKAR IMAN DA ALIYU ZATA KASANCE IMAN KUWA ZATA AMINTA DA ALIYU AMATSAYIN MIJINTA ALIYU FA SHIMA ANYA ZAI AMINTA SHIN WAYANNI KUDIRIRRIKA NE ALIYU YATAFI DASU MENENE SHIRINSHI AKAN IMAN ANYA KUWA ALIYU ZAIYAFEWA IMAN GANIN DA TAYI MISHI BATAREDA YADAU FANSABA MA'ANA YAYI RAMUWAR GAYYA TAB AKWAI CAKWAKIYA KUDAI KUBIYONI DOMIN JIN AMSOSHIN WAYANNNAN TAMBAYOYIN INSHA ALLAH A PAGES MASU XUWA NAGODE I love you all my fans 💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 [4/1, 6:21 AM] Abubakar Saleh AlQuyraeme: 📚📚📚🌹🌹 MY UNCLE 📚📚📚🌹🌹 Writing by :- sholy Page 19 Inda Aliyu yatafi da kudurirrika masu yawa aransa Wanda shikadai yasani sai kuma mahaliccinsa Saidai muce Allah yakiyaye Aliyu *************** Iman kam karatunta tacigaba dayi hankalinta akwance saidai wani lokaci idan tana ita kadai takan Dan tuna Aliyu dayanayin da taganshi a Daren ranar da zaitafi Wani lokacin haka kawai idan suna zaune tareda salma idan tatuna da yanda taga Aliyu kawai saita fashe da dariya salma kam kallonta kawai take ta girgizakai tarasa meke damun iman Yauma kamar kullum suna zaune suna cin abinci haka kawai iman ta fashe da dariya salma data gaji da halin iman tace waike mekikewa dariyane kullum sai kitasani agaba kitamin dariya Iman data kara fashewa da dariya acikin dariyar tace Allah ko salma wlh matar uncle tashiga uku Salma tajuyo tana kallonta salma ta dago takalle iman acikin mamaki tace waike dama duk wannan dariyar uncle kikema to tsayama meyasa kikace matarshi tashiga uku Hmmmm kedai kawai salma bari wlh ninasan me nagani amma wlh matar wannan bawan Allah tabanuu tafada tana dariya Salma data kulu iman taki fada mata komiye tace wace matarsa kuwa banda ke aikuwa idan hakane kece kika banu Iman tajuyo tana dariya hmmm salma kenan ai wlh wannan mutumin yafi karfina kedai bari kawai Haka suka cigaba da firarsu salma natason jin miye iman tagani amma iman taki fada Dan haka suna gamawa salma ta tashi tayi shigewarta daki iman kam remote tadauka tacanja tasha zuwa mbc Bollywood domin tana bala inson Indian film *************** Haba Aliyu wai miyake damunkane haka kullum cikin tunani muba haka muka sankaba Dan Allah kagaya mana abunda yake damunka ko kadawo yanda kakeda please Aliyu Jibril yafada cikin tsananin damuwa(Jibril aminin Aliyu ne wurin aikinsu daya sunshaku sosai Jibril namatukar son Aliyu sabida hakayenshi shiyasa yanzu dayaganshi cikin damuwa shima yashiga damuwar ) Bakomai Jibril insha Allah zanyi kokari inga nadaina katayani da addu a please Insha Allah zantayaka da addu a aminina Nagode Aliyu yafada Yawwa kokaifa kasan kaine babban aminin ango da munkoma daga wannan aikin da sati daya za afara biki kasan wlh namatsu inga Teema acikin gidana ina bala'inson yarinyar wlh Jibril yafada Hmmm aikuwa naga alama gara mumika mata kai muhuta domin ita dinma naga alamar haka takeso domin wannan wayar dakuke ba kakkautwama ta isa tashaida mana hakan Ai inaganin yanzu saura kwana goma shadaya mukoma ko Eeh hakane mana yaza ayi namanta nida nake shirin angwancewa inbarku da rungumar filo da matse matsen kafafuwa Jibril yafada cikin tsokana Lallaikuwa to kasani ko narigaka Aliyu yafada Ahaba ahaka dinne zaka rigani kaida bakama San yanda zakayi tunkare mace mace kana sontaba inagafa sai kaje gidanmu nida teema na kayi mana sati daya mu koyamaka yanda ake love Aliyu kam kafadar sa yadaka yana fadin to oga kada kayi mamakin inriga shiga daga ciki wlh Yawwa dama ina so intambayeka Dan Allah meye alamar mutum yakamu da so Aikuwa dariya Jibril ya fashe da ita ba kakkauta har saida Aliyu yasha omo yamike zaibar wurin Jibril yayi saurin rikeshi please sorry abokina wlh dariya kabani yihakuri zangaya maka sorry duk da dariyar tashi taki tsayuwa Aliyu yadawo yazauna domin yanason jin amsar da Jibril zabashi amma cikin daure fuska yazauna Please Aliyu meyasa kayimin wannan tambayar Malam Zaka bani amsar tambayatane ko a a Zanbaka amma naso nasan wannan wace mai sa ar ce wlh ************** Lallai kuwa iman wlh kinbani mamaki ace duk yanda muke dake kikasa gayamin wai zakiyi aure sai yanzu daga baya nakeji amma wlh iman bakida mutunci kumani nasan zamana dake ayanzu shiyasa wlh nakiraki nagaya miki kizo gidana yau akwai labari domin insamu damar gayamiki abunda yake raina vatareda kowa yajiba domin. Wlh idan akaji wai kinyi aure bansaniba dariya za amana suhaila ce kewannan masifar Haba suhail kiyi hakuri wlh bahaka bane Nima abun abazata yazomin nan iman ta labarta mata yanda abun yakasance Salma tasake shewa tareda rungume iman Dan farin ciki a kai haba wlh naji matukar dadin abunnan su abba da baba sun burgeni kai amma iman inatayaki murnar samun handsome guy irin uncle dama wlh kundace Salma tawaro ido ke kuwa suhaila kinada hankali kinsan waye uncle kuwa nikam wlh bazan iyaba ai yagayamin shima bayasona kuma karatu yakeso muyi daga mungama shida kanshi zai samo mana mafita kuma nasan Sakina zaiyi inje in aure Abdul dina Amma wlh ke iman wawuyace to wlh ina gaya miki kada ki kuskura kiyi wannan wautar domin rabuwarki dashi bakaramar wauta bace yarinya kikama abunki hannu bibbiyu domin wlh irinsu uncle sune mata ke rubibi dakudinsuma wlh amma ke gashi kinsamu kinaso ki tafka babbar wauta Haba salma keda yakama ki bani shawarar yanda zanyi murabu da uncle. amma zakizo kidinga batamin rai Ganin duk haryar da suhaila zatabi taja hankalin iman taki tayarda kawai saita bullo mata tawata hanyar(masu karatu kada kumanta suhaila matar aure ce itace su iman sukayi bikinta lokacin har uncle yahana iman zuwa) Haba kawata da maganarki kuwa to zanbaki wata shawarar nafarko dai saikin cire tsoron Aliyu aranki sauran kuwa zokiji iman tamatso cikin jin dadi suhaila tafada mata zaro ido naga iman tayi ke suhaila anya kuwa zan iya haba kawata zaki iya mana kamardai ba ima din danasaniba wlh kuwa zaki iya idan dai harkinaso Aliyu yasakeki dake OK toshikenan zanyi duk yanda kikace suhail indai uncle zai kyaleni inje in aure Abdul dina Yawwa aminiyata suka fada suna tafawa haka suka cigaba da firarsu suhaila nata kara karfafawa iman Gwuiwa aikuwa iman tadauka 100% sai 4:30pm iman tabargidan tareda daura damarar aikata abunda suhaila tagaya mata Tana tafiya suhaila ta fashe da dariya Iman kenan ai wlh idan kinsan wata bakisan wataba hmmmmmmm uncle inatayaka murna tafada tana kara fashewa da dariya HMMMMMMM!!!!!!!!! Nima sholy nafada Kudai kawai kucigaba da bibiyar littafin my uncle domin jin yanda zara kya Ina mai Baku hakuri jina shuru kwana biyu wlh muna shirye shortened fara exam ne on Monday Dan Allah kutayamu da addu a Allah yabamu sa a nagode nagode nagode !!!!!!!!! Inayiwa kowa barka da juma a I love you all my fans💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋💋 VISIT www.aihausanovels.com.ng For More Novel. AIHAUSANOVELS is website consists of hausa novels note, the reason of launching this site is to Entetaint, Motivate and Educate our readers. We provided hausa novels of many type, Such Adventure, love, romance, fiction, non-fiction, mystry, fantasy, action e.t.c from hausa Authors We provided a new and old novels both softcopy and hardcopy from our Author with thier permission. AIHAUSANOVELS shafin yanar gizo ne wanda yake ?auke da littattafan hausa, dalilin bude wannan shafin shine domin Kayatar masu karatu da kuma ilimantar da su. Mun samar da littattafan hausa na nau'uka daban-daban, kama daga littafin, soyayya, tatsuniya, almara, Hikayoyi, gyara kayanki (yadda mata zasu kula da kansu a gidan mijinsu) da dai sauransu, daga Marubutan hausa.